Sashe 30
Nida Patient Dina Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Alh umar haifaffen dan gombe ne Kuma dan kasuwane yanada rufin asiri dede gwargwado babu abinda yafi karfinsu shida matarsa rukkaya sunada yara biyu maza, babban dansu shine Muhammad se nabiyu kabiru tunda rukkaya tahaifi kabiru batasake haihuwa ba har suka kammala secondary school dinsu nan ne rukkaya tafara laulayin ciki ana haka suka samu addimission a university jari alh Umar yabasu Suma su tsaya da kafafunsu alhamdulillah sun bude shagunan su a kasuwa na trader suna karatu suna kasuwanci nan ne rukkaya tahaifi ya mace aka samata suna firdausi suna matukar sonta tana ganin gata sosai, har Allah yasa suka kammala karatunsu Muhammad dama shi business yake karanta kabiru Kuma engineering, a time din ne iyayensu suka sasu agaba akan maganar aure Muhammad akwai yar makociyarsu yadade yanasonta amma betaba nuna mata ba da aka matsa musu akan batun aurene yafadawa baba aikuwa sunyi farin ciki domin kuwa sumayya yarinyace kyakyawa me tarbiya da nutsuwa yar shekara 16 haka kabiru ma yafito da budurwansa rahina, acikin watanni kuwa akayi komai da komai aka daura musu aure bayan aure da wata uku kabiru yasamu aikin engineer a bauchi state suntayashi murna sosai haka yadauki matarshi dake da karamin ciki dukkansu basu saniba suka tafi. Laulayin ciki sosai sumayya tafara kamar bazatayi rai ba dan cikin yawahalar da ita sosai bayan wata tara suka haihu arana daya itada rahina suka haifi yara maza dawuwa gida sukayi dan ayi suna atare suna akayi yaron muhammad akasa mishi usman takwaran kakansu marigayi mahaifin alh Umar shikuma dan wajan kabiru yaci sunan alh umar anamai inkiya da Al ameen. Haka suka dinga samun kulawa na musamman agun dangi musamman alh Umar da rukkaya dan bakaramin son jikokin nasu sukeyi ba ana arba'in kabiru yazo yadauki matarsa suka koma bauchi .
Wata rana alh umar da matarsa suka shirya domin zuwa suga inda kabiru yake zaune dan basu taba zuwa ba sun isa bauchi lafiya ,satin su daya suka juyo domin dawowa gombe har tasha kabiru yakaisu sukayi bankwana ahanyarsu ta dawowa suka hadu da hatsari allah yamusu rasuwa firdausi ce kadai tatsira da rai sun matukar girgiza da rasuwan domin mutuwar iyaye babban ciwone haka aka musu Jana'iza aka kaisu gidansu na gaskiya daukan firdausi Muhammad yayi tadawo gidan shi.
Bayan shekara hudu kasuwancin muhammad yana tafiya dede Kuma har lokacin summaya bata kara samun ciki ba itakuma rahina family planning sukayi , daga firdausi har usman suna zuwa makaranta a lokacin firdausi nada shekara 9 usman kuma 4 ahaka suke rayuwarsu duk sanda engineer kabiru yasamu hutu agun aiki suna zuwa hutu da matarsa da al ameen ana haka ciki yabayyana ajikin rahina nanma sunyi farin ciki sosai.
___ sumayya kam shuru_shuru amma se shegen kwadayi dacin kayan kwalam duk babu wanda yakawo ciki gareta saboda har period tanayi wata rana ta tashi da wani irin mugun ciwon ciki nan take sukayi asibiti da ita aka bata gado gwajine farko suka gane tana da ciki harna tsawon wata biyar ajikinta amma ciki plat babu alamunsa wannan lamarin yabawa dangi mamaki tana samun sauki suka koma gida da ita sukaci gaba da kulawa da ita, tundaga wannan ranar suka fara fuskantan wani bakon yanayi akoda yaushe cikin sumayya wani irin daddadar kamshin turarene wanda bazaataba cewa ga kalarta ba akasuwa kokuma awani waje ba kullum gidansu kamshi ne kawai yake tashi Abu na biyu Kuma shine koyaushe sumayya jikinta agajiye takejinshi kamar wacce tayi wani aiki abubuwa de iri_iri.
Wani irin gagarumin fadane yabarke tsakanin jinsin fararen aljanu dakuma mugayen kungiyoyin asiri, har cikin masarautar nasminaya suka shiga suka cimmusu da yaki bakaramin dauki badadi akayi ba awannan daren inda aka kashe rayuka bila adadi, yakine da akayisa akan hular sarauta dake kan sarki abdud daar shine sarkin dake mulkan duka wani farin aljani sarkine da yafita lamba daya domin kuwa adaline yanason jamaar sa haka Suma suke kaunar sarkinsu fiyeda rayuwarsu zasu iyayin komai akansa da matarshi sarauniya ajeebah da yayansu guda uku maza biyu mace daya da yarima Aadhil se yarima Aahil se yar karamarsu gimbiya Afroza, farmakansu da kungiyar SATANIC dakuma kungiyar BAPHOMET shuuman kungiyoyine masu kashe rayukan al'umma domin su samu biyan bukatarsu matsafane sosai Kuma tushensu daga turai ne sundade suna son kwace kambun sarautar sarki abdud daar domin insuka sameshi bakaramin karfin iko da tsafi zasu samu ba so suke su mulki duniya da mugun nufinsu. Duk farautar sarki abdud daar dasukeyi yana sane dasu bedaga hankalinshi ba domin ya yarda da Allah shine merayawa Kuma me kashewa jakadiya abashiyya taso sarki abdud daar yadau mataki amma yakijin ta. Acikin yakin da akayine aka kashe matar sarki abdud daar ajeebah dakuma danshi yarima Aadhil wasu suka mutu wasu suka raunata dakyar sarki abdud daar yasamu yadinga buya awasu sassan duniya ganin duk inda yayi sesun cinmarne yasa kawai yafado duniyar bil adama neman inda ze boye kambun sarautar yakeyi amma yarasa harya fara tunanin barin jinsin bil adama fara firewa yayi ahankali domin gaba daya sunji mishi rauni ,dakatawa yayi lokaci daya sanadiyar jin kamshin turaren sauban dayayi mamakine karara yabayyana akan fuskanshi dama aduniyar bil adama ma ana samun yaya yan baiwa masu sauban ajikinsu tabbas nan ne yakamata yaje ya boye kambunshi domin yanada yakini kambun zetsira daga wayan can azzaluman bin direction din dayake jiyo kamshi yadingayi harya iso dakin mama dake kwance suna bacci hankali kwance duk dayasan abinda ze aikata zunubine amma babu yanda ya iya dolenshi yayi hakan inkuma ba haka suka samu kambun sarautar da akawa lakabi da ( JAAAZANA) tabbas zasuyi zalunci yanke shawara yayi yashiga cikin mama ganin ya macece yasashi tunanin anya zata iya tsira daga sharrinsu kuwa tunawa dayayi itadin yar baiwace zata iya tunkararsu tayakesu hartaci galaba akansu domin takasance me karfi biyu daga jaaazana yayi sama yayi wasu sambatu nan take yanarke yakoma kamar ruwa jijiyoyin jinin jikinta yabi yadinga zuba mata su harseda suka gauraya da jininta tsaff sauran daya rage kuma yasa mata acikin cikin mama tayanda shine zezama ruwan shanta yana gamawa yafito daga cikin, dolenshi yamusu bayani domin kuwa yarsu yanzu tarigada tazama shugabarsu dole duk daren dadewa zata tafi tabarsu dan karamin guguwa yatayar saboda yasamu sutashi aikuwa da sauri baba da mama suka tashi wato(sumayya da Muhammad) ganin farin balarabe atsaye akansu yana sanye da fararen kaya sukwal kayan anmai ado da lu'u_lu'u jikinshi se zubar da jini yakeyi adan tsorace suka mike tsaye suna adduah dan sunsan de wannan ba mutum bane suna tsayawa kuwa sarki abdud daar yazube akan guiwowinshi ya sunkuyar dakai alamar girmamawa wa shugabarsu datake cikin ciki cikeda mamaki baba yace " bawan Allah daga ina meyakawo wajanmu Allah yasa bada mugun nufi kazo mana ba " mikewa sarki abdud daar yayi yafara basu labarin shi wanene shi daga karshe yabasu labarin abinda yasa yazo wajansu dakuma ajiyar dayayi ajikin yarsu datake ciki dakuma mugayen kungiyoyin dasuke son kasheshi dakuma yaqarsu da yar cikinsu zatayi yahada dabasu hakuri sannan yamusu waazi da kaddararta ne tazo ahaka , inbanda innalillahi wainna ilaijiraji unnn babu abinda suke nanatawa kuka mama tafashe dashi cikin kuka tace " baka kyauta mana ba baka kyautawa rayuwarmu ba yar jaririyar dabataji ba bata gani ba wacce batama zo duniya ba zakasa rayuwarta atasgaro meyasa bakaje wajan wasu ba kazo gunmu wallahi kacuceni kuma allah seya sakamin nida nake mahaifiyarta kake kokarin rabani da yata zakasamin ita acikin rigamarku " ta karashe maganar tana kuka me tsuma zuciya riketa baba yayi yana rarrashinta, sosai sarki abdud daar yaji tausayinsu amma bashida zabi jaaazana yarsu ta zaba dole itace zata mulki masarautar nasminaya daga kai yayi yakalli sama nan take jakadiya abashiyya tabayyana itama jikinta duk rauni da manya_manyan masu mukamai a nasminaya kusan su 10 suka bayyana suna kallon mama suka zube akan guiwowinsu cikin girmamawa bayani sarki abdud daar yamusu yace ga" amanata kuma sarauniyarku tagaba ku kula da ita kubata dukkan kariya da rayukanku karku yarda kubar wani abu yasameta koda kuwa kuzaku rasa naku rayuwar" juyawa yayi ga abdud Shakur babban nahannun damanshi yace " kaida jakadiya abashiyya amanarta na hannunku ku kareta daga sharrinsu tanzarzar karda kusake waninku yayi gigin fada mata ko ita wacece harse lokacin karfin iko zefara bayyana ajikinta itada kanta zata gano ko ita wacece kuma tabar duniyar bil adama takoma masarauta domin baku kariya " yagama jawabinsa yaname juyawa gasu baba " yace iname nemar afuwarku daku yafemin dan banasan inmutu da hakkinku akaina dan Allah kuyafemin yarku tana cikin kariya babu abinda zesameta sekun tabka wani babban kuskure dazesa sufara farmakanta! Nan ne itakuma zata fara taka matakin rabuwa daku" cikin tsoro baba yace" menene wannan kuskuren dazamu kiyaye " domin su gaba daya sun gama tsorata dasu " budan bakin sarki abdud daar yace " ko wani irin hali zaa shiga karku yarda sarauniya takai dare awaje inkuma hakan yafaru to sukuma zasu fara farmakanta da dukkan karfinsu " jiki asanyaye baba yace zamu kiyaye in sha Allah kallon fuskanta mama sukayi wacce har alokacin kuka takeyi jakadiya abashiyya tace " sumayya kuyi hakuri ku gafarta mana dole zamu kasance daku har tsawon sanda sarauniya zata koma gunmu zamuta bata kariya da rayuwarmu " watsa mata harara kawai mama takeyi itakuwa abashiyya se murmushi takeyi mata ganin lokaci nakurewane yasa sarki abdud daar yace" bakuce kunyafemin ba dan nasan mutuwa zanyi ba lallai musake haduwa ba" hada baki sukayi wajen cewa munyafe maka duniya da lahira murmushi gaba dayansu sukayi, lokaci daya dukansu suka bace batt komawa masarautar sukayi suka samu anmusu taasa sosai shahada sukayi sukaci gaba da yaki cikin rashin saa tanzarzar yayi nasaran kashe sarki abdud daar har lahira, zagaye masarautar sukayi kaff basu samu jaaazana ba hakan yasa afusace sukabar nasminaya.
Bakaramin takaici sukayi ba da mutuwar sarki da matarsa da danshi ba sunji badadi sosai babu abinda yake kona musu rai kaman isukaga kujeran mulkinsa babu kowa akai tunsuna boye musu gaskiya har suka gaji jakadiya abashiyya da abdud Shakur ne suka fito suka musu bayanin kan cewa sarauniyarsu na nan zuwa garesu nan bada jimawa ba sunyi farin ciki dajin wannan maganar haka suka dibi dakaru fiye da dubu zuwa ga gidansu sarauniya domin bata kariya.
Wata rana alh umar da matarsa suka shirya domin zuwa suga inda kabiru yake zaune dan basu taba zuwa ba sun isa bauchi lafiya ,satin su daya suka juyo domin dawowa gombe har tasha kabiru yakaisu sukayi bankwana ahanyarsu ta dawowa suka hadu da hatsari allah yamusu rasuwa firdausi ce kadai tatsira da rai sun matukar girgiza da rasuwan domin mutuwar iyaye babban ciwone haka aka musu Jana'iza aka kaisu gidansu na gaskiya daukan firdausi Muhammad yayi tadawo gidan shi.
Bayan shekara hudu kasuwancin muhammad yana tafiya dede Kuma har lokacin summaya bata kara samun ciki ba itakuma rahina family planning sukayi , daga firdausi har usman suna zuwa makaranta a lokacin firdausi nada shekara 9 usman kuma 4 ahaka suke rayuwarsu duk sanda engineer kabiru yasamu hutu agun aiki suna zuwa hutu da matarsa da al ameen ana haka ciki yabayyana ajikin rahina nanma sunyi farin ciki sosai.
___ sumayya kam shuru_shuru amma se shegen kwadayi dacin kayan kwalam duk babu wanda yakawo ciki gareta saboda har period tanayi wata rana ta tashi da wani irin mugun ciwon ciki nan take sukayi asibiti da ita aka bata gado gwajine farko suka gane tana da ciki harna tsawon wata biyar ajikinta amma ciki plat babu alamunsa wannan lamarin yabawa dangi mamaki tana samun sauki suka koma gida da ita sukaci gaba da kulawa da ita, tundaga wannan ranar suka fara fuskantan wani bakon yanayi akoda yaushe cikin sumayya wani irin daddadar kamshin turarene wanda bazaataba cewa ga kalarta ba akasuwa kokuma awani waje ba kullum gidansu kamshi ne kawai yake tashi Abu na biyu Kuma shine koyaushe sumayya jikinta agajiye takejinshi kamar wacce tayi wani aiki abubuwa de iri_iri.
Wani irin gagarumin fadane yabarke tsakanin jinsin fararen aljanu dakuma mugayen kungiyoyin asiri, har cikin masarautar nasminaya suka shiga suka cimmusu da yaki bakaramin dauki badadi akayi ba awannan daren inda aka kashe rayuka bila adadi, yakine da akayisa akan hular sarauta dake kan sarki abdud daar shine sarkin dake mulkan duka wani farin aljani sarkine da yafita lamba daya domin kuwa adaline yanason jamaar sa haka Suma suke kaunar sarkinsu fiyeda rayuwarsu zasu iyayin komai akansa da matarshi sarauniya ajeebah da yayansu guda uku maza biyu mace daya da yarima Aadhil se yarima Aahil se yar karamarsu gimbiya Afroza, farmakansu da kungiyar SATANIC dakuma kungiyar BAPHOMET shuuman kungiyoyine masu kashe rayukan al'umma domin su samu biyan bukatarsu matsafane sosai Kuma tushensu daga turai ne sundade suna son kwace kambun sarautar sarki abdud daar domin insuka sameshi bakaramin karfin iko da tsafi zasu samu ba so suke su mulki duniya da mugun nufinsu. Duk farautar sarki abdud daar dasukeyi yana sane dasu bedaga hankalinshi ba domin ya yarda da Allah shine merayawa Kuma me kashewa jakadiya abashiyya taso sarki abdud daar yadau mataki amma yakijin ta. Acikin yakin da akayine aka kashe matar sarki abdud daar ajeebah dakuma danshi yarima Aadhil wasu suka mutu wasu suka raunata dakyar sarki abdud daar yasamu yadinga buya awasu sassan duniya ganin duk inda yayi sesun cinmarne yasa kawai yafado duniyar bil adama neman inda ze boye kambun sarautar yakeyi amma yarasa harya fara tunanin barin jinsin bil adama fara firewa yayi ahankali domin gaba daya sunji mishi rauni ,dakatawa yayi lokaci daya sanadiyar jin kamshin turaren sauban dayayi mamakine karara yabayyana akan fuskanshi dama aduniyar bil adama ma ana samun yaya yan baiwa masu sauban ajikinsu tabbas nan ne yakamata yaje ya boye kambunshi domin yanada yakini kambun zetsira daga wayan can azzaluman bin direction din dayake jiyo kamshi yadingayi harya iso dakin mama dake kwance suna bacci hankali kwance duk dayasan abinda ze aikata zunubine amma babu yanda ya iya dolenshi yayi hakan inkuma ba haka suka samu kambun sarautar da akawa lakabi da ( JAAAZANA) tabbas zasuyi zalunci yanke shawara yayi yashiga cikin mama ganin ya macece yasashi tunanin anya zata iya tsira daga sharrinsu kuwa tunawa dayayi itadin yar baiwace zata iya tunkararsu tayakesu hartaci galaba akansu domin takasance me karfi biyu daga jaaazana yayi sama yayi wasu sambatu nan take yanarke yakoma kamar ruwa jijiyoyin jinin jikinta yabi yadinga zuba mata su harseda suka gauraya da jininta tsaff sauran daya rage kuma yasa mata acikin cikin mama tayanda shine zezama ruwan shanta yana gamawa yafito daga cikin, dolenshi yamusu bayani domin kuwa yarsu yanzu tarigada tazama shugabarsu dole duk daren dadewa zata tafi tabarsu dan karamin guguwa yatayar saboda yasamu sutashi aikuwa da sauri baba da mama suka tashi wato(sumayya da Muhammad) ganin farin balarabe atsaye akansu yana sanye da fararen kaya sukwal kayan anmai ado da lu'u_lu'u jikinshi se zubar da jini yakeyi adan tsorace suka mike tsaye suna adduah dan sunsan de wannan ba mutum bane suna tsayawa kuwa sarki abdud daar yazube akan guiwowinshi ya sunkuyar dakai alamar girmamawa wa shugabarsu datake cikin ciki cikeda mamaki baba yace " bawan Allah daga ina meyakawo wajanmu Allah yasa bada mugun nufi kazo mana ba " mikewa sarki abdud daar yayi yafara basu labarin shi wanene shi daga karshe yabasu labarin abinda yasa yazo wajansu dakuma ajiyar dayayi ajikin yarsu datake ciki dakuma mugayen kungiyoyin dasuke son kasheshi dakuma yaqarsu da yar cikinsu zatayi yahada dabasu hakuri sannan yamusu waazi da kaddararta ne tazo ahaka , inbanda innalillahi wainna ilaijiraji unnn babu abinda suke nanatawa kuka mama tafashe dashi cikin kuka tace " baka kyauta mana ba baka kyautawa rayuwarmu ba yar jaririyar dabataji ba bata gani ba wacce batama zo duniya ba zakasa rayuwarta atasgaro meyasa bakaje wajan wasu ba kazo gunmu wallahi kacuceni kuma allah seya sakamin nida nake mahaifiyarta kake kokarin rabani da yata zakasamin ita acikin rigamarku " ta karashe maganar tana kuka me tsuma zuciya riketa baba yayi yana rarrashinta, sosai sarki abdud daar yaji tausayinsu amma bashida zabi jaaazana yarsu ta zaba dole itace zata mulki masarautar nasminaya daga kai yayi yakalli sama nan take jakadiya abashiyya tabayyana itama jikinta duk rauni da manya_manyan masu mukamai a nasminaya kusan su 10 suka bayyana suna kallon mama suka zube akan guiwowinsu cikin girmamawa bayani sarki abdud daar yamusu yace ga" amanata kuma sarauniyarku tagaba ku kula da ita kubata dukkan kariya da rayukanku karku yarda kubar wani abu yasameta koda kuwa kuzaku rasa naku rayuwar" juyawa yayi ga abdud Shakur babban nahannun damanshi yace " kaida jakadiya abashiyya amanarta na hannunku ku kareta daga sharrinsu tanzarzar karda kusake waninku yayi gigin fada mata ko ita wacece harse lokacin karfin iko zefara bayyana ajikinta itada kanta zata gano ko ita wacece kuma tabar duniyar bil adama takoma masarauta domin baku kariya " yagama jawabinsa yaname juyawa gasu baba " yace iname nemar afuwarku daku yafemin dan banasan inmutu da hakkinku akaina dan Allah kuyafemin yarku tana cikin kariya babu abinda zesameta sekun tabka wani babban kuskure dazesa sufara farmakanta! Nan ne itakuma zata fara taka matakin rabuwa daku" cikin tsoro baba yace" menene wannan kuskuren dazamu kiyaye " domin su gaba daya sun gama tsorata dasu " budan bakin sarki abdud daar yace " ko wani irin hali zaa shiga karku yarda sarauniya takai dare awaje inkuma hakan yafaru to sukuma zasu fara farmakanta da dukkan karfinsu " jiki asanyaye baba yace zamu kiyaye in sha Allah kallon fuskanta mama sukayi wacce har alokacin kuka takeyi jakadiya abashiyya tace " sumayya kuyi hakuri ku gafarta mana dole zamu kasance daku har tsawon sanda sarauniya zata koma gunmu zamuta bata kariya da rayuwarmu " watsa mata harara kawai mama takeyi itakuwa abashiyya se murmushi takeyi mata ganin lokaci nakurewane yasa sarki abdud daar yace" bakuce kunyafemin ba dan nasan mutuwa zanyi ba lallai musake haduwa ba" hada baki sukayi wajen cewa munyafe maka duniya da lahira murmushi gaba dayansu sukayi, lokaci daya dukansu suka bace batt komawa masarautar sukayi suka samu anmusu taasa sosai shahada sukayi sukaci gaba da yaki cikin rashin saa tanzarzar yayi nasaran kashe sarki abdud daar har lahira, zagaye masarautar sukayi kaff basu samu jaaazana ba hakan yasa afusace sukabar nasminaya.
Bakaramin takaici sukayi ba da mutuwar sarki da matarsa da danshi ba sunji badadi sosai babu abinda yake kona musu rai kaman isukaga kujeran mulkinsa babu kowa akai tunsuna boye musu gaskiya har suka gaji jakadiya abashiyya da abdud Shakur ne suka fito suka musu bayanin kan cewa sarauniyarsu na nan zuwa garesu nan bada jimawa ba sunyi farin ciki dajin wannan maganar haka suka dibi dakaru fiye da dubu zuwa ga gidansu sarauniya domin bata kariya.