Sashe 20
Nida Patient Dina Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yana sanye da suit white color se bakin takalminshi ga agogon diamond adaure ahannun shi yasha bakin son glass fuskan nan ahade kamar hadari bakaramin masifar kyau yayi ba azaad kyakyawane nakarshe bugu da kari half-cast ne duk Wanda yakalleshi baya mishi kallon hausa fulani kallon balarabe akemai saboda yadauko umminsa ne kirar jikine yadauko na Abba sekuma farinsu daya hada shisa yakasance fari sosai dan duk yafi mutanen gidan fari tsabar hutu fatar jikinsa Kamar kataba jini yafito, babban abinda yakesa mata suke rushing akansa kenan gashi dogo me murdadden jiki ga manyan idanu farare tass hancinsa kuwa kamar shiya zana abinsa dogon hanci bakin nan dan karami dashi pink yanada dimple Wanda ko magana yakeyi sesun lotsa gashin kanshi yasha gyara atare yake sosai andan sha gefe da gefe seyayi kamar fonk, kunsan irin gashin turawa da na larabawa base nafada muku ba yanada kwantaccen saje baki Wanda shima yasha gyara daga dan gefen wuyanshi akwai zanen tattoo daya fito waje alaman jikinsa akwai tattoo azaad cikekken namijine wanda ko wace mace zatayi mafarkin samu amatsayin miji( nikuwa ISHAM nace aibanga laifin su nusaiba da aneesa ba dasuka nanike masa kamar magnet) Saukowa sukeyi daga matakalan jirgin cikin takun kasaita , hannun azaad narike da jacket din suit dinshi, tunda suka sauko suka tadda yan jarida sun kewaye ko Ina na airport din ga manyan abokanan kasuwancin su tako Ina, ga sojoji kewaye dagurin domin basu tsaro se fadawa dakuma yan uwansu yan masarautar gombe dasuma yanzu suka iso domin tarbansu cika airport din yayi bako matsaka tsinke, tambayoyi Yan jarida suke ta aika musu dakuma faman daukansu hoto ko takansu basubi ba sukaci gaba da tafiya, kirari fadawan nan suka farayi tare da busa sarewa, karasowa fawwaz da areef sukayi atare suka rungume Abba suna mishi sannu da hanya cikin farin ciki da jindadi Abba yake shafa bayansu yana murmushi kafin suka zame jikinsu suka rungume azaad ko wannen su kagani zakaga farin ciki dauke afuskokinsu amma banda azaad da fuskan nan take kamar kullum, bubude musu murfin motar sukayi suka shiga ajere motocin suke, suka jera akan titi suna tafiya slowly, motocin sojoji ne agaba wanda akalla zasu kai motar 10,se motocin gidan sarkin gombe color su fari Suma akalla zasukai guda 8, se motocin gidan MAINASARA family bakake ne su sunkai goma sha hudu 14, daga tsakiya Kuma motocin abokanan kasuwancin su ne wanda kowa da kalan motar sa se karshe motocin polisawa ne wanda suka taho daga government house se jiniya kawai kakeji yana tashi, duk masu ababen hawa sun faka suna jiran wucewarsu , minti 40 ne yakawosu gida Bude musu motar akayi suka fito atsaye a compound din gidan suka samu su ummi, zeenat,anty Amina da itama dazun tazo da yaranta, mommy , Mansoor, anty Zainab ,anty shayida duk suna tsaye suna jiransu, da gudu zeenat tafada jikin Abba tana murna " oyoyo yarinyar abbanta ! Yar autan abbanta " cewan Abba dake rike da zeenat din sakeshi tayi tana kare masa kallo cikin zolaya tace" wow abbana kaga yanda ka Kara kyau da kumatu kuwa Meye sirrin !?" Ta tambayesa tana rike da duka hannayensa biyu dariya jamaan wajan sukayi saboda tabasu da dariya dakuma burgesu yanda suke da mahaifin nasu, lakatan hancinta Abba yayi" uhmmm zee Meye kuwa sirrin daya wuce kwana biyu nahuta da rigimanki Kinga aidole nayi kumatu " nanma kara tuntsirewa akayi da dariya saboda dama Abba ba bayaba wajan barkwanci wucewa ciki azaad yayi dan baze iya da wannan hiran nasu ba Dan yaga bana karewa bane yana mamakin Abba daya tsaya yake biyewa zeenat, da gudu_gudu Faisal babban yaron azaad yabi bayansa yaron sane na amana kusan shekara 10 suna tare Yana mishi hidima black beauty dashi. Part dinsa direct suka wuce Yana shiga dakinsa ya cire necktie dinsa yayi wurgi dashi.
Acikin gida kuwa tunda zeenat taji abinda Abba yafada tayi narai narai da ido kamar zatayi kuka dariya tabashi yariko hannunta suka fara tafiya Yana ce mata " haba yar autata am just kidding you" ahaka harsuka karasa kusa da su ummi dasuke tsaye wani irin kallon love Abba yakebin ummi dashi bakaramin kyau tayi mishi ba seyagama kayan hausawa yafi karbanta itakuwa se murmushi takeyi tana sunnar dakai dan ita kunya yake bata agaban yayanta , mommy kuwa bakin ciki kamar yakasheta fuskan nan adaure. Kiran areef Abba yayi yamishi magana akunne Sannan yawuce part din ummi su ummi sukabi bayanshi , mommy kuwa fuuuuu tawuce part dinsu rai abace, karasawa areef yayi yacema jamaan wajan " Abba yace in fada muku kujirashi a part dinsa " yawuce ciki.
via- https://play.google.com/store/apps/details?id=com.happyverse.diarywithlock&referrer=utm_source%3DD
🧑⚕️🧑⚕️ NIDA PATIENT DINA 🩺🩺
Story & Written by (MRS 🌹 ISHAM 🌹)
Da sunan Allah me rahama mejinkai 🙏 Ina fatan kamar yanda nafara rubuta wannan littafin lfy yabani iKon gamawa lfy ameen 🥰🥰
Wannan littafin sadaukarwa ne gareku fans Dina Allah yabar zumunci 🥰🥰🤎
Free book 📚📚📚📚
&_______________________________________&
Page 2️⃣4️⃣ & 2️⃣5️⃣
Part din Abba bakin suka shiga suka zauna suna jiran fitowarshi babban part ne dan yafi duka part din gidan girma gashi yasha kayan dukiya kam kamar zasuyi magana.
Zaune suke a babban falon kasa sunata hira yaran anty amina aslam da islam se wasan su sukeyi mikewa ummi tayi tahaura upstairs direct dakinta tawuce taje toilet dan tahadawa abba ruwan wanka jin motsi tayi a dakin nata fitowa tayi taga Abba atsaye atsakiyar dakin fuskanshi dauke da murmushin so da kauna yabude mata hannu ahankali taje tayi hugging dinsa dagowa tayi tana kallon fuskansa cike da kaunar mijin nata magana Abba yafara yana fadin" i really miss you my zaujat " " I missed you too" ummi tafadi haka fuskanta yana canzawa ganin kamar ranta adan bace ne yasa Abba tambayarta " meyafaru kuma naga ranki abaci ko bakiyi farin ciki da dawowata bane!?" Jan hannunsa tayi suka zauna abakin gado tana fuskantar shi tace " bahaka bane nafi kowa murna da dawuwarka saboda nayi missing dinka sosai, kawai de abinda kakeyine banajin dadinsa domin baka kyautawa banason ran tashin al'qiyama mijina yatashi da shanyeyen barin jiki dukda nasan iya kokarinka kana kwatanta adalci a tsakanina da mommynsu amma dan Allah kadinga adalci kaga itace uwargidanka uwar manyan yayanka abangarenta yakamata kasauka ba anan ba kokuma kasauka apart dinka nasan yanzu dole zataji badadi kuma tana da gaskiya ko nice zanji badadin hakan mijina kayi hakuri in akwai abinda nafada daya bata maka rai bazan iya zuwa ido inga kana irin haka a tsakaninmu ba " tagama maganarta kanta akasa ( gareku mata masu kishiyoyi karkiyi murna dan wai mijinku yafi fifitaki akan yar uwarki kita farin ciki, zakiga wani namijin Yana fifita daya akan daya Kuma baya iya boyewa wannan rashin Adalci ne zakiga in ranar Kwanan dayan ce zeshiga dakin yar uwarta yaki fitowa dawuri kokuma yaje ya yini agunta , kekuma a maimakon kimishi magana akan hakan badacewa bane sekiyita farin ciki harma yazama kina mata gori tom karkiyi tunanin wai shikadai ne da hakkin rashin Adalci kema harda nake komishon din kema kin bada naki gudunmawan Dan dabaki sakar mishi fuska ba babu yanda haka zefaru kokuma kimishi nasiha akan hakan be kyautu ba zakiga jikinshi yayi sanyi nan gaba dole zeji nauyin sakewa, Amma maimakon hakan se mata suka maidashi ado suna tutiya da miji nasonsu yana banzatar da kishiyarta bazakiyi tunanin namijine fah abinda yawa yar uwata nima inbanyi wasa ba wata rana dole zejuyo kaina saboda zaman aure zamane nahar abada ba kullum bane ake cikin jindadi ba zamane na yar hakuri , tom tunasar da mazajenku akan hakan zesa arage wani rashin Adalcin Allah yakyauta). Tunda ummi tafara magana Abba kebinta da ido wutan sonta nakara ruruwa acikin zuciyarshi tabbas yayi dacen mata aysha macece da har kullum yake alfahari da ita macen kwarai datasan yakamata wani irin tausayinta ne yakamashi aranshi yana fadin "baiwar Allah datasan wacece hafsat dabata tsaya tana cewa bana mata adalci ba datasan irin mugun nufinta akansu da setaji ta tsaneta amma banga laifinki ba dan nasan bakisan ba aure a tsakanina da itaba " ajiyar zuciya yayi yariko hannunta yace " bakomai my wife in sha Allah zangyara karki damu " murmushi tayi tace" yauwwa shukhuran ya Habibi" mikewa yayi yashiga toilet din yasamu yayi wanka ta fito masa da kayan sawansa sannan ta koma kasa. Suna zaune afalon yafito suka je dinning area akayi saving din kowa abinci, kallon Abu tayi tace " ankaiwa bakin dake part din abbansu abinci !? Eh hajiya nakai musu" okay ankaiwa son nashi ne?" girgiza Kai Abu tayi tace " ah ah yanzu aka gama shirya mishi nashi zaakai mai" gyada kai ummi tayi kafin suka faracin abinci shuru sukayi bakajin karan komai se cokula bayan sun kammala ne Abba yamike Yana fadin " bari inleka jamaata " to sukace mai.
Acikin gida kuwa tunda zeenat taji abinda Abba yafada tayi narai narai da ido kamar zatayi kuka dariya tabashi yariko hannunta suka fara tafiya Yana ce mata " haba yar autata am just kidding you" ahaka harsuka karasa kusa da su ummi dasuke tsaye wani irin kallon love Abba yakebin ummi dashi bakaramin kyau tayi mishi ba seyagama kayan hausawa yafi karbanta itakuwa se murmushi takeyi tana sunnar dakai dan ita kunya yake bata agaban yayanta , mommy kuwa bakin ciki kamar yakasheta fuskan nan adaure. Kiran areef Abba yayi yamishi magana akunne Sannan yawuce part din ummi su ummi sukabi bayanshi , mommy kuwa fuuuuu tawuce part dinsu rai abace, karasawa areef yayi yacema jamaan wajan " Abba yace in fada muku kujirashi a part dinsa " yawuce ciki.
via- https://play.google.com/store/apps/details?id=com.happyverse.diarywithlock&referrer=utm_source%3DD
🧑⚕️🧑⚕️ NIDA PATIENT DINA 🩺🩺
Story & Written by (MRS 🌹 ISHAM 🌹)
Da sunan Allah me rahama mejinkai 🙏 Ina fatan kamar yanda nafara rubuta wannan littafin lfy yabani iKon gamawa lfy ameen 🥰🥰
Wannan littafin sadaukarwa ne gareku fans Dina Allah yabar zumunci 🥰🥰🤎
Free book 📚📚📚📚
&_______________________________________&
Page 2️⃣4️⃣ & 2️⃣5️⃣
Part din Abba bakin suka shiga suka zauna suna jiran fitowarshi babban part ne dan yafi duka part din gidan girma gashi yasha kayan dukiya kam kamar zasuyi magana.
Zaune suke a babban falon kasa sunata hira yaran anty amina aslam da islam se wasan su sukeyi mikewa ummi tayi tahaura upstairs direct dakinta tawuce taje toilet dan tahadawa abba ruwan wanka jin motsi tayi a dakin nata fitowa tayi taga Abba atsaye atsakiyar dakin fuskanshi dauke da murmushin so da kauna yabude mata hannu ahankali taje tayi hugging dinsa dagowa tayi tana kallon fuskansa cike da kaunar mijin nata magana Abba yafara yana fadin" i really miss you my zaujat " " I missed you too" ummi tafadi haka fuskanta yana canzawa ganin kamar ranta adan bace ne yasa Abba tambayarta " meyafaru kuma naga ranki abaci ko bakiyi farin ciki da dawowata bane!?" Jan hannunsa tayi suka zauna abakin gado tana fuskantar shi tace " bahaka bane nafi kowa murna da dawuwarka saboda nayi missing dinka sosai, kawai de abinda kakeyine banajin dadinsa domin baka kyautawa banason ran tashin al'qiyama mijina yatashi da shanyeyen barin jiki dukda nasan iya kokarinka kana kwatanta adalci a tsakanina da mommynsu amma dan Allah kadinga adalci kaga itace uwargidanka uwar manyan yayanka abangarenta yakamata kasauka ba anan ba kokuma kasauka apart dinka nasan yanzu dole zataji badadi kuma tana da gaskiya ko nice zanji badadin hakan mijina kayi hakuri in akwai abinda nafada daya bata maka rai bazan iya zuwa ido inga kana irin haka a tsakaninmu ba " tagama maganarta kanta akasa ( gareku mata masu kishiyoyi karkiyi murna dan wai mijinku yafi fifitaki akan yar uwarki kita farin ciki, zakiga wani namijin Yana fifita daya akan daya Kuma baya iya boyewa wannan rashin Adalci ne zakiga in ranar Kwanan dayan ce zeshiga dakin yar uwarta yaki fitowa dawuri kokuma yaje ya yini agunta , kekuma a maimakon kimishi magana akan hakan badacewa bane sekiyita farin ciki harma yazama kina mata gori tom karkiyi tunanin wai shikadai ne da hakkin rashin Adalci kema harda nake komishon din kema kin bada naki gudunmawan Dan dabaki sakar mishi fuska ba babu yanda haka zefaru kokuma kimishi nasiha akan hakan be kyautu ba zakiga jikinshi yayi sanyi nan gaba dole zeji nauyin sakewa, Amma maimakon hakan se mata suka maidashi ado suna tutiya da miji nasonsu yana banzatar da kishiyarta bazakiyi tunanin namijine fah abinda yawa yar uwata nima inbanyi wasa ba wata rana dole zejuyo kaina saboda zaman aure zamane nahar abada ba kullum bane ake cikin jindadi ba zamane na yar hakuri , tom tunasar da mazajenku akan hakan zesa arage wani rashin Adalcin Allah yakyauta). Tunda ummi tafara magana Abba kebinta da ido wutan sonta nakara ruruwa acikin zuciyarshi tabbas yayi dacen mata aysha macece da har kullum yake alfahari da ita macen kwarai datasan yakamata wani irin tausayinta ne yakamashi aranshi yana fadin "baiwar Allah datasan wacece hafsat dabata tsaya tana cewa bana mata adalci ba datasan irin mugun nufinta akansu da setaji ta tsaneta amma banga laifinki ba dan nasan bakisan ba aure a tsakanina da itaba " ajiyar zuciya yayi yariko hannunta yace " bakomai my wife in sha Allah zangyara karki damu " murmushi tayi tace" yauwwa shukhuran ya Habibi" mikewa yayi yashiga toilet din yasamu yayi wanka ta fito masa da kayan sawansa sannan ta koma kasa. Suna zaune afalon yafito suka je dinning area akayi saving din kowa abinci, kallon Abu tayi tace " ankaiwa bakin dake part din abbansu abinci !? Eh hajiya nakai musu" okay ankaiwa son nashi ne?" girgiza Kai Abu tayi tace " ah ah yanzu aka gama shirya mishi nashi zaakai mai" gyada kai ummi tayi kafin suka faracin abinci shuru sukayi bakajin karan komai se cokula bayan sun kammala ne Abba yamike Yana fadin " bari inleka jamaata " to sukace mai.