Sashe 17
Nida Patient Dina Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Horn sukayi wangale musu gate din akayi driver yashigo yaje yayi packing fitowa nusaiba tayi tana bin gidan da kallo setaga komai yacanza ko dan tadan dade batazo bane shiga ciki tayi driver nabinta abaya da akwatin kayanta,suna shiga falo tahango ummi dagudu tafada jikinta tarungumeta " wayyo ummina nayi missing dinki wallahi " shafa kanta ummi tayi "nima haka nusyy ya mutanen gidan " kowa klau ummi kallon zeenat tayi wacce tayi kicin_kicin da rai kamar batasan da zuwanta ba tabe baki nusaiba tayi ummi ce tace " tom tashi kije kiyi wanka kizo kici abinci Koh!?" Tom ummi haurawa upstairs tayi tashiga dakin datake sauka Dan kwata_kwata basa shiri da zeenat jininsu bezo dayaba balle suzauna daki Daya.
Fitowa fanan tayi cikin shirinta tsaf na tafiya afalo tasamesu suna kokarin fara karyawa "baba nizan wuce"
Jiya danayi posting kukata magana short page ne bashida yawa Gsky page din yayi guntu , to abinda yasa banasamun comment yanda nakeso ne kamar jiya mutane kalilan ne sukayi comment , nibazance bazanyi posting ba Amma kam zakuta ganin guntun page inde bazaku dingayi comment ba . Ballema in bakuyi comment ba wlh ba lallai inyi posting gobe ba🤷
SE mun hadu gobe ko jibi inda Rai da lfy
via- https://play.google.com/store/apps/details?id=com.happyverse.diarywithlock&referrer=utm_source%3DD
https://chat.whatsapp.com/CwKPAkNXUGWFbqd8CIYeqe
https://chat.whatsapp.com/CwKPAkNXUGWFbqd8CIYeqe
🧑⚕️🧑⚕️ NIDA PATIENT DINA 🩺🩺
Story Written by ( MRS 🌹 ISHAM 🌹)
Da sunan allah me rahama mejinkai 🙏 Ina fatan kamar yanda nafara rubuta wannan littafin lfy yabani iKon gamawa lfy ameen 🙏🥰🥰
Wannan littafin sadaukarwa ne gareku fans Dina allah yabar zumunci 🥰🤎🥰
Free book 📚📚📚
____________________________________________
Page 2️⃣1️⃣
Mika mata kudin transport dinta baba yayi tare da adduah adawo lfy "Ameen baba" , tana tsaye abakin titi tafi tsawon minti 15 babu abun hawa kasancewar yau jummaa baa fiya samun ababen Hawa ba harta fara tunanin komawa gida tama ya Usman ko ya al ameen magana wani yakaita Sega napep hamdala tayi kafin ta tsayar dashi tashiga tafada mishi inda ze kaita, sallamarshi tayi, ta kwankwasa gate din baba me gadi yabude ganin itace yabata hanya " ah ah fanan kece sannu dazuwa" cewar baba Yana Maida gate din yarufe murmushi fanan tayi cikin faraa tace " Ina kwana baba antashi lfy " "lfy Lau alhmdllh ya gidan naku!?" " Kowa lfy " wucewa cikin gidan tayi tana tafiya cikin nutsuwa kamar wacce take tausayin kasan Dede tasa Kai zata shiga falon sukayi karo da juna, bige kanta tayi da faffadar kirjinshi baya tayi zata fadi yayi saurin riko kugunta yadawo da ita jikinshi dago Kanta tayi tasaukeshi akan fuskarshi da ke nan kamar kullum ba annuri Dan ja dabaya tayi cikin calm voice tace " Ina kwana Mr azaad!?" Jin shuru be amsa mata ba yasa tafara satan kallonshi kasa kasa sanye yake da wando transuit se singlet wanda yabawa murdadden jikinshi daman fitowa waje komai kana kallo barinma 6packs din cikinshi da dantsen hannunshi kafarshi sanye da sau ciki alamu yanuna daga gym yake shagala tayi da kallonshi tsarin jikinsa ba karamin burgeta yayi ba setaji kamar takai hannu ta taba, shikuma ganin ta kafeshi da idone yasa yagane inda hankalinta yake murmushin gefen baki yayi yamatso daff da ita bata ankara ba taganshi akusa da ita sosai baya takara jaa hararanshi tayi kafin tace " wannan wani irin iskancine " kara matsota yayi cikin sexy voice yace " ni kike cewa Dan iska ko!? "Ah ah nibance maka dan iska ba kawai banasan abinda kakeyine" lumshe idonshi yayi yamatso da fuskanshi dede kunnenta yafara mata magana me kama da rada" da bakyaso din meyasa kike kallemin jiki!? Naga alama ma sokike kitaba ko!? Zare ido tayi cikin inda_inda tafara fadin " ni yaushe nakalleka me!mema zangani ajikinka din " tagama magana tana murguda mishi Bakinta dayasha libs gloss se sheki yakeyi , cije libs dinshi yayi da dan karfi yatsareta da ido azuciyarshi Yana aiyana yanda zemata hukunci tunda batada kunya dole in koyawa yarinyar nan hankali tunda tacemin Dan Iska zataga iskanci " bata hanya yayi tawuce tana Harare_harare ita kadai murmushi yayi inya tuna irin hukunci daze mata nan gaba bazata kara cewa wani dan Iska ba balle shi. Shige falo tayi ganin basa falon kasa yasa tahaura sama aikuwa anan tasamesu Amma Banda ummi da anty Amina data koma gidanta, zeenat ce tafara ganinta tsalle tayi tafada jikinta suka rungume juna " wayyo kawata gaskiya nayi missing dinki sosai yau nake cewa zanje gidanku" hararanta fanan tayi " uhmmm sekace dagaske aida kinyi niyya Dana ganki kafin inzo ninayi fushi malama ban hanya in wuce " areef da fawwaz se dariya suke musu jin draman su areef ne yace " tabb gaskiya fanan karki yarda datayi niyya aida tazo " " to sannu dan hana ruwa gudu wato zaka hada bom ko!?" Cewar fawwaz dariya sukayi Jin dogon tsakin da nusaiba tajane yasasu juyawa suna kallonta, fanan ganin bakuwar fuskane yasa tace "mata sannunki" ba yabo ba fallasa ta amsa da "yawwa" jan hannun fanan zeenat tayi zuwa falon ummi samunta sukayi tana rike da Qur'anic tana Karatu zama sukayi suna sauraron kira'anta medadin sauraro sunfi tsawon 20mint kafin ta dasa ayah, kallonsu tayi murmushi dauke afuskanta tafara magana" fanan dama kina tafe kenan" cike da kunya tace"iyi ummi! Ina kwana " lfy Lau ya mutanen gidan" kowa na lfy " Masha Allah kin dubashi din ne!? Gyara zama fanan tayi kafin tace " ah ah nazo zanshigo muka hadu dashi kamar akwai inda zashi" okay, hiransu sukaci gaba dayi.
Fitowa fanan tayi cikin shirinta tsaf na tafiya afalo tasamesu suna kokarin fara karyawa "baba nizan wuce"
Jiya danayi posting kukata magana short page ne bashida yawa Gsky page din yayi guntu , to abinda yasa banasamun comment yanda nakeso ne kamar jiya mutane kalilan ne sukayi comment , nibazance bazanyi posting ba Amma kam zakuta ganin guntun page inde bazaku dingayi comment ba . Ballema in bakuyi comment ba wlh ba lallai inyi posting gobe ba🤷
SE mun hadu gobe ko jibi inda Rai da lfy
via- https://play.google.com/store/apps/details?id=com.happyverse.diarywithlock&referrer=utm_source%3DD
https://chat.whatsapp.com/CwKPAkNXUGWFbqd8CIYeqe
https://chat.whatsapp.com/CwKPAkNXUGWFbqd8CIYeqe
🧑⚕️🧑⚕️ NIDA PATIENT DINA 🩺🩺
Story Written by ( MRS 🌹 ISHAM 🌹)
Da sunan allah me rahama mejinkai 🙏 Ina fatan kamar yanda nafara rubuta wannan littafin lfy yabani iKon gamawa lfy ameen 🙏🥰🥰
Wannan littafin sadaukarwa ne gareku fans Dina allah yabar zumunci 🥰🤎🥰
Free book 📚📚📚
____________________________________________
Page 2️⃣1️⃣
Mika mata kudin transport dinta baba yayi tare da adduah adawo lfy "Ameen baba" , tana tsaye abakin titi tafi tsawon minti 15 babu abun hawa kasancewar yau jummaa baa fiya samun ababen Hawa ba harta fara tunanin komawa gida tama ya Usman ko ya al ameen magana wani yakaita Sega napep hamdala tayi kafin ta tsayar dashi tashiga tafada mishi inda ze kaita, sallamarshi tayi, ta kwankwasa gate din baba me gadi yabude ganin itace yabata hanya " ah ah fanan kece sannu dazuwa" cewar baba Yana Maida gate din yarufe murmushi fanan tayi cikin faraa tace " Ina kwana baba antashi lfy " "lfy Lau alhmdllh ya gidan naku!?" " Kowa lfy " wucewa cikin gidan tayi tana tafiya cikin nutsuwa kamar wacce take tausayin kasan Dede tasa Kai zata shiga falon sukayi karo da juna, bige kanta tayi da faffadar kirjinshi baya tayi zata fadi yayi saurin riko kugunta yadawo da ita jikinshi dago Kanta tayi tasaukeshi akan fuskarshi da ke nan kamar kullum ba annuri Dan ja dabaya tayi cikin calm voice tace " Ina kwana Mr azaad!?" Jin shuru be amsa mata ba yasa tafara satan kallonshi kasa kasa sanye yake da wando transuit se singlet wanda yabawa murdadden jikinshi daman fitowa waje komai kana kallo barinma 6packs din cikinshi da dantsen hannunshi kafarshi sanye da sau ciki alamu yanuna daga gym yake shagala tayi da kallonshi tsarin jikinsa ba karamin burgeta yayi ba setaji kamar takai hannu ta taba, shikuma ganin ta kafeshi da idone yasa yagane inda hankalinta yake murmushin gefen baki yayi yamatso daff da ita bata ankara ba taganshi akusa da ita sosai baya takara jaa hararanshi tayi kafin tace " wannan wani irin iskancine " kara matsota yayi cikin sexy voice yace " ni kike cewa Dan iska ko!? "Ah ah nibance maka dan iska ba kawai banasan abinda kakeyine" lumshe idonshi yayi yamatso da fuskanshi dede kunnenta yafara mata magana me kama da rada" da bakyaso din meyasa kike kallemin jiki!? Naga alama ma sokike kitaba ko!? Zare ido tayi cikin inda_inda tafara fadin " ni yaushe nakalleka me!mema zangani ajikinka din " tagama magana tana murguda mishi Bakinta dayasha libs gloss se sheki yakeyi , cije libs dinshi yayi da dan karfi yatsareta da ido azuciyarshi Yana aiyana yanda zemata hukunci tunda batada kunya dole in koyawa yarinyar nan hankali tunda tacemin Dan Iska zataga iskanci " bata hanya yayi tawuce tana Harare_harare ita kadai murmushi yayi inya tuna irin hukunci daze mata nan gaba bazata kara cewa wani dan Iska ba balle shi. Shige falo tayi ganin basa falon kasa yasa tahaura sama aikuwa anan tasamesu Amma Banda ummi da anty Amina data koma gidanta, zeenat ce tafara ganinta tsalle tayi tafada jikinta suka rungume juna " wayyo kawata gaskiya nayi missing dinki sosai yau nake cewa zanje gidanku" hararanta fanan tayi " uhmmm sekace dagaske aida kinyi niyya Dana ganki kafin inzo ninayi fushi malama ban hanya in wuce " areef da fawwaz se dariya suke musu jin draman su areef ne yace " tabb gaskiya fanan karki yarda datayi niyya aida tazo " " to sannu dan hana ruwa gudu wato zaka hada bom ko!?" Cewar fawwaz dariya sukayi Jin dogon tsakin da nusaiba tajane yasasu juyawa suna kallonta, fanan ganin bakuwar fuskane yasa tace "mata sannunki" ba yabo ba fallasa ta amsa da "yawwa" jan hannun fanan zeenat tayi zuwa falon ummi samunta sukayi tana rike da Qur'anic tana Karatu zama sukayi suna sauraron kira'anta medadin sauraro sunfi tsawon 20mint kafin ta dasa ayah, kallonsu tayi murmushi dauke afuskanta tafara magana" fanan dama kina tafe kenan" cike da kunya tace"iyi ummi! Ina kwana " lfy Lau ya mutanen gidan" kowa na lfy " Masha Allah kin dubashi din ne!? Gyara zama fanan tayi kafin tace " ah ah nazo zanshigo muka hadu dashi kamar akwai inda zashi" okay, hiransu sukaci gaba dayi.