Sashe 20
Hibbatullah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tayi bangarenta tana mai kokarin danne kukanta cuz she has to be strong for her children,Najmiy har suma sai datayi,yo! ai dole tayi,mutumin daya taimaketa ayau bashi kuma ai dole ta kusan haukacewa ma.
Kan kuce meye wannan har mutane sun soma taruwa,Faruq ya kira abokanan aikinsa yace abada sanarwa agidan radio,zuwa tara na safiya za'ai sallacesa kana asadashi da gidansa na gaskia.Ya kira Mal.Rilwan ya sanar dashi zancen rasuwar dake sunyi exchanging numbers kafin ya taho.Jama'a na nesa dana kusa,manya da kuma kananan mutane duk sai zuwa ake tayi,kafin 9am har gida ya cike babu masaka tsinke.'Yan kungiyar *'intelligent writers'* suma ba'a barsu abaya ba,su *'My sahiba'*, *'my najatee'*,*'my leemah'*,*'My blood Sainah'*,*'Mom afra'*,*Aufana Ukhti'*,*'Mummy Zill'*,*'My anty hauwa'*,kai kuna da yawa,duk sun samu kawo ta'aziyyar Mai martaba M.K bahago.
Su my qanwa Ramlerh suma ba'a barsu abaya ba,my Kakus Hafsat duk da tana fama ne da kanta don tsufa amma don shegen karfin hali irin nata sai datazo😀,su chubby,su Yaseera,mugirat,lashminzy,Ameenah Abdul,Hafsat kanty,maman Amira,Juwairiyya Adam,kai kuna da yawa kuma,duk sunzo,ni kaina Hafnan sai dana je dake nima 'yar wajen aikinsu Prince Faruq Bahago ne. 😉,mune 'yan video coverage.
Hayat sai fadi yake yana dada nanatawa"Allah sarki ashe da rabon zan gana da Abbana kafin ya kwanta hannun dama,ashe da rabon zai yafemin kurakuraina sannan da sanya min albarqarsa kafin ya tafi..... " kuka sosai Hayat keyi mai cike da nadama har baya jin lallashi.
Mai martaba m.k bahago yayi jama'a sosai ba kadan ba,kowa sai fadin abubuwan alkhairi yake akansa,Mal.Rilwan ya samu xuwa amma aranar sadakar uku,ya mika sakon gaisuwar Tsoho don shi bazai iya juran dogon tafiya ba sabida tsufa.Haqiqa su Faruq sunji dadin zuwansa sosai,washeqari ya koma bayan Faruq ya dada jaddada masa cewa suna nan xuwa akan batun Hayat da maryam.
_______________________________
Bayan an kare zaman makoki akayi rabon gado kuma itama Najmiy ba'a banbantata da sauran ba,an bata kasonta daidai dana sauran matan don ya taba barin wasiyya kan cewa idan yau ya fadi ya mutu,toh itama Najmiy tana da gadonsa don tamkar 'yar cikinsa ya dauketa,kuma abata daidai da irin kason da za'a baiwa matan.kuma sun aikata hakan.
Bayan wata daya aka nada Faruq as the next emir of Niger state kasancewarsa Yarima mai jiran gado,ayanxu Prince Faruq ya koma *'MAI MARTABA UMAR FARUQ BAHAGO'*,ya watsar da aikin jaridarsa,ranar da aka nadashi sarkin kuwa sai daya zubda hawaye na tunawa da mahaifinsa.ba'ayi wani bikin shagali ba don Faruq ya hana,yace har yanxu ana cikin zaman makoki ne.Aka nada *'JABIR AWWAL'* amatsayin wazirinsa,Jabir ya baiwa shekaru arba'in baya,ayayin da Mai martaba Umar yake da shekaru 30 kacal aduniya,a very very young king,haka kowa keta cewa,wasu kuma suce"Kodayake ba shekarun za'a duba ba,Allah dai yasa yayi koyi da halayyar kirkin mahaifinsa.... "
Haj.Babba ta sake hada kan 'ya'yanta ta musu nasiha mai ratsa xukatu musamman Faruq da Hayat,tace musu su manta da duk wani abinda ya faru abaya,ayafi juna and let dem focus on the present,suka nuna mata cewa ai komai ya wuce har Faruq ya dauki alqawarin samawa Hayat aikin yi tunda result dinsa nada k'yau,shi kuwa Hayat har yanxu yana nan kan bakansa kamar yadda ya alqawaranta na daukar fansa kan Umar Faruq.
Cikin kankanin lokaci Faruq ya samo masa aiki based on the field he studied *'Chemical engineering'*,ya samo masa aikin awani company ta engineers, *'Biomedical engineering'* shine bangaren da aka baiwa Hayat,aikinsu shine suyi creating equipments,computer systems da dai sauran devices na healthcare.
Saida aka samu watanni uku da soma aikin Hayat sannan Faruq ya tunkareshi da maganar Maryam,yace"Hayat tunda ka soma aiki,why not muje ayi maganar auranka da Maryam din Tsoho?naga kai baka ma maganarta ko tambayarta sai dai nine naketa kafa maka gwamnati awajen mutanenta,shekaranjiya mukayi waya da Rilwan yake gayamin cewa satinta daya kenan dayin candy,kaga kuwa ya kamata mu yunkuro ko kuwa meka ce?"
"Tabdi! Lallai Yayah ni wallahi harna manta da zancen wata maryam,nifa idan za'a bi ta tawa kawai akyaleni nayi rayuwata ni kadai basai nayi auran ba....... "
Axuciye Faruq yace"Kaga malam karka sake ka maidani mutumin banza ah idanuwan bayin Allahn nan,karka sa suyi tunanin kila mun hada kai ne tare muci mutuncinsu,toh wallahi baka isa ba nadai gaya maka don da bakinka ka daukar musu alqawari,kaga kuwa aure kamar an riga an gamashi ne....... "
**
Babu yadda Faruq ya iya illa bada kai bori ya hau tunda yaga yayan nasa ya zage,sai hidimar bikinsa yake gadan gadan don tuni har ankai gaisuwa an saka rana.Ita kanta Maryam bata da iko ne da kanta da kuwa bata bari an bada ita ga Hayat ba,don ta tsaneshi sosai ba kadan ba sabida shaye-shayensa(Allah sarki maryama ai tuni Hayat yayi hannun riga da shaye-shaye).
Anyi shagalin biki lafiya qalau,maryam amarya ta tare da angonta Hayat acikin dayan sabon flat din daya rage wanda dama can na Hayatun ne,flat din akusa dana su Faruq yake.Zama suke kamar ba ma'aurata ba,kai kace ko makiyan juna ne,daga gaisuwa dake shiga tsakaninsu shikenan,idan kuma wani abin yake da buqata zakaji yace "Ke!!! dauko min kaza" ko kuma "Ke! 'yarinya kira min wani ko wance... " ita kuma bata iyawa sai kaga ta maida masa da zagi,shi kuwa mara haqura sai kaga ya taso zai daketa,da gudu zakaga ta shige daki tasa key don kar ya samu damar shigowa.wani abin birgewa dasu shine,duk rashin zaman lafiyar nan tasu babu wanda ya taba sani don dukansu akwai boye sirrin juna,awaje zasu nunawa duniya kamar sunfi kowa zaman lafiya,alhalin abin ba haka yake ba,na ciki na ciki,Koda wasa Maryam bata taba kaiwa wani nata kukanta akan Hayat ba,kuma harwa yau yaki hada shimfida daya da ita na auratayya,itama Maryam din bata wani damu ba,shifa har yanxun matar wani yakeso wato 'Najmiy',ya gama deciding kan irin fansar da zai dauka akansu,lokaci kurum yake jira tayi sannan ya aiwatar da kudiransa akansu.
Har kusan shekara daya babu abinda ya canza daga irin zaman da Hayat da Maryam keyi,abin nasu ma ya ninka nada don har dambe sukeyi kuma ita maryam din tafi cutuwa don dukanta yakeyi sosai amma ba irin wanda zataji rauni ba,dan'iskan kafin ya soma bugunta sai ya rufe ko'ina don karta samu ta tsere sannan kuma ya kara volume din TV har karshe don kar ajiyo ihunta.Kuma harwa yau babu wanda yasan abinda ke gudana azamtakewarsu sai su biyu din.
Maryam da Najmiy kuwa sunyi wani irin mugun sabo ne da juna,duk da cewar Maryam din tadan girmema Najmiy amma still tana bata girmanta amatsayinta na matar wan mijinta,haka ma surukar tasu Haj.Babba har competition suke wajen faranta mata.
Acikin shekarar nan ne kuma Najmiy da Hidaya suka kare karatunsu na unguwanzumanci,ayanzu sun zama cikakakkun *'Midwives'*,suna gamawa suka sami aikin yi ah general hospital minna,dakyar Faruq ya yadda zatayi aiki,shima din saida ta hada masa da kukan shagwabarta.An tsaida lokacin bikin Hidaya nan da watanni biyar masu zuwa.
Ayanxu Najmiy tana da shekaru goma sha takwas aduniya,tayi wani irin ciccikowa kamar ba yar 18 ba,hakan kuma ya sake daga hankalin Hayat akanta,sai dai kuma babu yadda ya iya tunda ta riga ta masa nisa amma fa sai ya dau fansa babu fashi.
Awannan lokacin ne kuma Mai martaba Umar Faruq yaji shaawar hada shimfida da matarsa Gimbiya Najmiyya akaron farko tunda sukayi aure,ada can suna dai matsayin mata da miji ne amma ko kadan baya taba ko 'yar yatsarta ne sabida bayaso ya zarce,don ya daukarwa kansa alqawarin bazai taba kusantar Najmiy ba har sai takai shekaru goma sha takwas,alokacin ta soma sanin kanta.Ita kanta abin na damunta cuz suna yawan yin firar ma'aurata da kawayenta,yadda mata da miji keyi amma taga ita da mijinta ba hakan yake ba,toh tun asannan ne ta soma sha'awar mijinta amma kunya ya hanata tunkarensa ta masa magana,kuma bata taba gayawa kowa wannan sirrin ba,tabarwa cikinta,sannan kuma tana yawan addu'ar Allah ya karkato da hankalin mijinta xuwa gareta.
Bayan ya kammala komai na al'adarsa,sai ya tunkari dakin gimbiyar tasa yana mai jin wani irin farin ciki mara misaltuwa na ziyartarsa..........
_*wαít σσσh!!wαí duk αtunαnínku dα cαn fαruq dα nαjmíч ѕunчí fírѕt níght nє?tσh gαѕhínαn чαnхu kun gαní*_
_*mσm híввαh cє💕*
❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
https://m.facebook.com/Hafnans-Novell-246747739535534/
*°•ѕα∂αυкαяωα gα Dr.υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιнєя ѕтαтє,мιииα•°*
*°•ιnтellιgenт wrιтer'ѕ aѕѕo✍•°*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
__________________________________
💥
_*°•hαhαhα! ѕσrrч guчѕ í dєcídєd gívє αn updαtє σn híввαtullαh cuz ít'ѕ вєíng α whílє,fαtαlwαrku wαtσ lєσnα lukαѕ tαnα nαn tαfє αnjímα kαdαn kσ kumα gσвє dα ѕαfє ínѕhα Allαh•°*
_*°•wαnnαn ѕhαfín nα mαllαkα muku ѕhí hαlαk mαlαk dσn hαkα kuчí чαddα kukєѕσ dαѕhí👇
_*°•ѕíѕ mugírαt muѕα(mαruвucíчαr 'kíѕhín jαhílcí)•°*_
_*°•ѕíѕ ѕαfíччα Alíчu wαkílí(mαruвucíчαr 'mαѕαukín ѕσn)•°*_
____________________________________
*Թɑցҽ 22*
Har Najmiy ta gyara filonta zata kwanta,sai taji kawai an turo kofar dakin an shigo,ahankali takai hannu ta kunna dim light din dake gefen gadon,hasken ya taimaka wajen bayyana mata wanda ya shigon,ajiyar xuciya ta saukar kana tace"Ooh Ya hayati ashe kaine?"
Murmushi ya sakar kasa kasa yace"Ada wa kike tunanin zai iya shigowa dakin baccinki acikin wannan daran face mijinki my habib albi?uhm gayamin?" ya fada tare da zaunawa agefen gadon,ya jawota ta fado jikinsa,daga shi har ita wani irin bakon yanayi ne suka tsinci kansu ciki wanda basu taba jinsa ba kuwa.
Ta soma kokarin raba jikinta daga nashi,kara janyota yayi ta shige jikinsa dakyau,ya shiga shinshina gashin kanta yana mai yamutsa fuskarsa aciki,numfashinsa yaji kawai ya soma haurawa sama sama,cikin wata dasasshiyar murya yace"Habib albi ina son kamshin nan sosai.... "
Kukan shagwab'a ta sakar masa ganin abin nasa na kokarin soma wuce gona da iri amma aranta farin cikine fal acikinsa na ganin yau mijinta ya kusanto inda take har yana mata wasa irinta ma'aurata ba kallon qanwarsa kuma ba.Shagwab'ar tata ta taimaka wajen kara masa kaimin abinda yakeyi,romance dinta ya shiga yi sosai babu gaggautawa,itama ta cire kunya da shakku ta shiga maida masa da martani,can ya dakata yana maida numfashi,idanuwansa ƙyam akanta,ita kuma rausayar dakai tayi gefe don bazata juri kallon ƙwayar idanuwansa ba.
Cikin wani salon Jan hankali yace"Najmiiiiiiyya kalli cikin ƙwayar idanuwana.... "
Kan kuce meye wannan har mutane sun soma taruwa,Faruq ya kira abokanan aikinsa yace abada sanarwa agidan radio,zuwa tara na safiya za'ai sallacesa kana asadashi da gidansa na gaskia.Ya kira Mal.Rilwan ya sanar dashi zancen rasuwar dake sunyi exchanging numbers kafin ya taho.Jama'a na nesa dana kusa,manya da kuma kananan mutane duk sai zuwa ake tayi,kafin 9am har gida ya cike babu masaka tsinke.'Yan kungiyar *'intelligent writers'* suma ba'a barsu abaya ba,su *'My sahiba'*, *'my najatee'*,*'my leemah'*,*'My blood Sainah'*,*'Mom afra'*,*Aufana Ukhti'*,*'Mummy Zill'*,*'My anty hauwa'*,kai kuna da yawa,duk sun samu kawo ta'aziyyar Mai martaba M.K bahago.
Su my qanwa Ramlerh suma ba'a barsu abaya ba,my Kakus Hafsat duk da tana fama ne da kanta don tsufa amma don shegen karfin hali irin nata sai datazo😀,su chubby,su Yaseera,mugirat,lashminzy,Ameenah Abdul,Hafsat kanty,maman Amira,Juwairiyya Adam,kai kuna da yawa kuma,duk sunzo,ni kaina Hafnan sai dana je dake nima 'yar wajen aikinsu Prince Faruq Bahago ne. 😉,mune 'yan video coverage.
Hayat sai fadi yake yana dada nanatawa"Allah sarki ashe da rabon zan gana da Abbana kafin ya kwanta hannun dama,ashe da rabon zai yafemin kurakuraina sannan da sanya min albarqarsa kafin ya tafi..... " kuka sosai Hayat keyi mai cike da nadama har baya jin lallashi.
Mai martaba m.k bahago yayi jama'a sosai ba kadan ba,kowa sai fadin abubuwan alkhairi yake akansa,Mal.Rilwan ya samu xuwa amma aranar sadakar uku,ya mika sakon gaisuwar Tsoho don shi bazai iya juran dogon tafiya ba sabida tsufa.Haqiqa su Faruq sunji dadin zuwansa sosai,washeqari ya koma bayan Faruq ya dada jaddada masa cewa suna nan xuwa akan batun Hayat da maryam.
_______________________________
Bayan an kare zaman makoki akayi rabon gado kuma itama Najmiy ba'a banbantata da sauran ba,an bata kasonta daidai dana sauran matan don ya taba barin wasiyya kan cewa idan yau ya fadi ya mutu,toh itama Najmiy tana da gadonsa don tamkar 'yar cikinsa ya dauketa,kuma abata daidai da irin kason da za'a baiwa matan.kuma sun aikata hakan.
Bayan wata daya aka nada Faruq as the next emir of Niger state kasancewarsa Yarima mai jiran gado,ayanxu Prince Faruq ya koma *'MAI MARTABA UMAR FARUQ BAHAGO'*,ya watsar da aikin jaridarsa,ranar da aka nadashi sarkin kuwa sai daya zubda hawaye na tunawa da mahaifinsa.ba'ayi wani bikin shagali ba don Faruq ya hana,yace har yanxu ana cikin zaman makoki ne.Aka nada *'JABIR AWWAL'* amatsayin wazirinsa,Jabir ya baiwa shekaru arba'in baya,ayayin da Mai martaba Umar yake da shekaru 30 kacal aduniya,a very very young king,haka kowa keta cewa,wasu kuma suce"Kodayake ba shekarun za'a duba ba,Allah dai yasa yayi koyi da halayyar kirkin mahaifinsa.... "
Haj.Babba ta sake hada kan 'ya'yanta ta musu nasiha mai ratsa xukatu musamman Faruq da Hayat,tace musu su manta da duk wani abinda ya faru abaya,ayafi juna and let dem focus on the present,suka nuna mata cewa ai komai ya wuce har Faruq ya dauki alqawarin samawa Hayat aikin yi tunda result dinsa nada k'yau,shi kuwa Hayat har yanxu yana nan kan bakansa kamar yadda ya alqawaranta na daukar fansa kan Umar Faruq.
Cikin kankanin lokaci Faruq ya samo masa aiki based on the field he studied *'Chemical engineering'*,ya samo masa aikin awani company ta engineers, *'Biomedical engineering'* shine bangaren da aka baiwa Hayat,aikinsu shine suyi creating equipments,computer systems da dai sauran devices na healthcare.
Saida aka samu watanni uku da soma aikin Hayat sannan Faruq ya tunkareshi da maganar Maryam,yace"Hayat tunda ka soma aiki,why not muje ayi maganar auranka da Maryam din Tsoho?naga kai baka ma maganarta ko tambayarta sai dai nine naketa kafa maka gwamnati awajen mutanenta,shekaranjiya mukayi waya da Rilwan yake gayamin cewa satinta daya kenan dayin candy,kaga kuwa ya kamata mu yunkuro ko kuwa meka ce?"
"Tabdi! Lallai Yayah ni wallahi harna manta da zancen wata maryam,nifa idan za'a bi ta tawa kawai akyaleni nayi rayuwata ni kadai basai nayi auran ba....... "
Axuciye Faruq yace"Kaga malam karka sake ka maidani mutumin banza ah idanuwan bayin Allahn nan,karka sa suyi tunanin kila mun hada kai ne tare muci mutuncinsu,toh wallahi baka isa ba nadai gaya maka don da bakinka ka daukar musu alqawari,kaga kuwa aure kamar an riga an gamashi ne....... "
**
Babu yadda Faruq ya iya illa bada kai bori ya hau tunda yaga yayan nasa ya zage,sai hidimar bikinsa yake gadan gadan don tuni har ankai gaisuwa an saka rana.Ita kanta Maryam bata da iko ne da kanta da kuwa bata bari an bada ita ga Hayat ba,don ta tsaneshi sosai ba kadan ba sabida shaye-shayensa(Allah sarki maryama ai tuni Hayat yayi hannun riga da shaye-shaye).
Anyi shagalin biki lafiya qalau,maryam amarya ta tare da angonta Hayat acikin dayan sabon flat din daya rage wanda dama can na Hayatun ne,flat din akusa dana su Faruq yake.Zama suke kamar ba ma'aurata ba,kai kace ko makiyan juna ne,daga gaisuwa dake shiga tsakaninsu shikenan,idan kuma wani abin yake da buqata zakaji yace "Ke!!! dauko min kaza" ko kuma "Ke! 'yarinya kira min wani ko wance... " ita kuma bata iyawa sai kaga ta maida masa da zagi,shi kuwa mara haqura sai kaga ya taso zai daketa,da gudu zakaga ta shige daki tasa key don kar ya samu damar shigowa.wani abin birgewa dasu shine,duk rashin zaman lafiyar nan tasu babu wanda ya taba sani don dukansu akwai boye sirrin juna,awaje zasu nunawa duniya kamar sunfi kowa zaman lafiya,alhalin abin ba haka yake ba,na ciki na ciki,Koda wasa Maryam bata taba kaiwa wani nata kukanta akan Hayat ba,kuma harwa yau yaki hada shimfida daya da ita na auratayya,itama Maryam din bata wani damu ba,shifa har yanxun matar wani yakeso wato 'Najmiy',ya gama deciding kan irin fansar da zai dauka akansu,lokaci kurum yake jira tayi sannan ya aiwatar da kudiransa akansu.
Har kusan shekara daya babu abinda ya canza daga irin zaman da Hayat da Maryam keyi,abin nasu ma ya ninka nada don har dambe sukeyi kuma ita maryam din tafi cutuwa don dukanta yakeyi sosai amma ba irin wanda zataji rauni ba,dan'iskan kafin ya soma bugunta sai ya rufe ko'ina don karta samu ta tsere sannan kuma ya kara volume din TV har karshe don kar ajiyo ihunta.Kuma harwa yau babu wanda yasan abinda ke gudana azamtakewarsu sai su biyu din.
Maryam da Najmiy kuwa sunyi wani irin mugun sabo ne da juna,duk da cewar Maryam din tadan girmema Najmiy amma still tana bata girmanta amatsayinta na matar wan mijinta,haka ma surukar tasu Haj.Babba har competition suke wajen faranta mata.
Acikin shekarar nan ne kuma Najmiy da Hidaya suka kare karatunsu na unguwanzumanci,ayanzu sun zama cikakakkun *'Midwives'*,suna gamawa suka sami aikin yi ah general hospital minna,dakyar Faruq ya yadda zatayi aiki,shima din saida ta hada masa da kukan shagwabarta.An tsaida lokacin bikin Hidaya nan da watanni biyar masu zuwa.
Ayanxu Najmiy tana da shekaru goma sha takwas aduniya,tayi wani irin ciccikowa kamar ba yar 18 ba,hakan kuma ya sake daga hankalin Hayat akanta,sai dai kuma babu yadda ya iya tunda ta riga ta masa nisa amma fa sai ya dau fansa babu fashi.
Awannan lokacin ne kuma Mai martaba Umar Faruq yaji shaawar hada shimfida da matarsa Gimbiya Najmiyya akaron farko tunda sukayi aure,ada can suna dai matsayin mata da miji ne amma ko kadan baya taba ko 'yar yatsarta ne sabida bayaso ya zarce,don ya daukarwa kansa alqawarin bazai taba kusantar Najmiy ba har sai takai shekaru goma sha takwas,alokacin ta soma sanin kanta.Ita kanta abin na damunta cuz suna yawan yin firar ma'aurata da kawayenta,yadda mata da miji keyi amma taga ita da mijinta ba hakan yake ba,toh tun asannan ne ta soma sha'awar mijinta amma kunya ya hanata tunkarensa ta masa magana,kuma bata taba gayawa kowa wannan sirrin ba,tabarwa cikinta,sannan kuma tana yawan addu'ar Allah ya karkato da hankalin mijinta xuwa gareta.
Bayan ya kammala komai na al'adarsa,sai ya tunkari dakin gimbiyar tasa yana mai jin wani irin farin ciki mara misaltuwa na ziyartarsa..........
_*wαít σσσh!!wαí duk αtunαnínku dα cαn fαruq dα nαjmíч ѕunчí fírѕt níght nє?tσh gαѕhínαn чαnхu kun gαní*_
_*mσm híввαh cє💕*
❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
https://m.facebook.com/Hafnans-Novell-246747739535534/
*°•ѕα∂αυкαяωα gα Dr.υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιнєя ѕтαтє,мιииα•°*
*°•ιnтellιgenт wrιтer'ѕ aѕѕo✍•°*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
__________________________________
💥
_*°•hαhαhα! ѕσrrч guчѕ í dєcídєd gívє αn updαtє σn híввαtullαh cuz ít'ѕ вєíng α whílє,fαtαlwαrku wαtσ lєσnα lukαѕ tαnα nαn tαfє αnjímα kαdαn kσ kumα gσвє dα ѕαfє ínѕhα Allαh•°*
_*°•wαnnαn ѕhαfín nα mαllαkα muku ѕhí hαlαk mαlαk dσn hαkα kuчí чαddα kukєѕσ dαѕhí👇
_*°•ѕíѕ mugírαt muѕα(mαruвucíчαr 'kíѕhín jαhílcí)•°*_
_*°•ѕíѕ ѕαfíччα Alíчu wαkílí(mαruвucíчαr 'mαѕαukín ѕσn)•°*_
____________________________________
*Թɑցҽ 22*
Har Najmiy ta gyara filonta zata kwanta,sai taji kawai an turo kofar dakin an shigo,ahankali takai hannu ta kunna dim light din dake gefen gadon,hasken ya taimaka wajen bayyana mata wanda ya shigon,ajiyar xuciya ta saukar kana tace"Ooh Ya hayati ashe kaine?"
Murmushi ya sakar kasa kasa yace"Ada wa kike tunanin zai iya shigowa dakin baccinki acikin wannan daran face mijinki my habib albi?uhm gayamin?" ya fada tare da zaunawa agefen gadon,ya jawota ta fado jikinsa,daga shi har ita wani irin bakon yanayi ne suka tsinci kansu ciki wanda basu taba jinsa ba kuwa.
Ta soma kokarin raba jikinta daga nashi,kara janyota yayi ta shige jikinsa dakyau,ya shiga shinshina gashin kanta yana mai yamutsa fuskarsa aciki,numfashinsa yaji kawai ya soma haurawa sama sama,cikin wata dasasshiyar murya yace"Habib albi ina son kamshin nan sosai.... "
Kukan shagwab'a ta sakar masa ganin abin nasa na kokarin soma wuce gona da iri amma aranta farin cikine fal acikinsa na ganin yau mijinta ya kusanto inda take har yana mata wasa irinta ma'aurata ba kallon qanwarsa kuma ba.Shagwab'ar tata ta taimaka wajen kara masa kaimin abinda yakeyi,romance dinta ya shiga yi sosai babu gaggautawa,itama ta cire kunya da shakku ta shiga maida masa da martani,can ya dakata yana maida numfashi,idanuwansa ƙyam akanta,ita kuma rausayar dakai tayi gefe don bazata juri kallon ƙwayar idanuwansa ba.
Cikin wani salon Jan hankali yace"Najmiiiiiiyya kalli cikin ƙwayar idanuwana.... "