Sashe 1
Hibbatullah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
❄️❄️❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️❄️❄️
*❄️(к'уαυтα ∂αgα Aℓℓαн)❄️*
💥
**ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє**
💥💥
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💞*
*WATPADD:HAFNANCY*
💥💥💥
_*°•gaιѕυwar вan gιrмa agareĸυ yan ιnтellιgenт wrιтerѕ aѕѕo,ѕoyayyarĸυ agarenι вazaтa ғaѕѕarυ вa нaĸa ĸυмa вazana ιya ĸwanтanтaѕнι вa,ιna gaιda anтy нaυwa zarιa мaмan υѕwan,anтy ѕaιna ĸeмa ιna gaιdaĸι,мy ѕaнιвa jaмeelaн janaғ ĸeтa daвance acιĸιn хυvιyaтa,ιna ѕonĸι мaтυĸa,мy najaтee ĸeмa ιna yιnĸι over тawar,мy najaн ιna тayaĸι мυrnar ғara lιттaғιnĸι мaι ѕυna 'yarιмa ѕυнaιl',allaн yaѕanya мaѕa alвarqa,real мaι daмвυ ĸeмa ιna gaιdaĸι мy нaвιвιya,υммυ aвιden,мoм aғra,qυeen мeenalι,aυғana,ѕιѕ lιмcy,ĸaι ĸυna da yawa wallaнι,ĸυмa ιna мιĸa gaιѕυwar вan gιrмa agareĸυ,nagode da ѕoyayyarĸυ agarenι*_
_*noтe:This novel is juz a fiction & not a true life story*_
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*
*{σnwαrd tσgєthєr}*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TOCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINK 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
_*вιѕмιllaнιr raнмanιr raнιм*_
*page 1⃣ тo 3⃣*
_*✨Hiranandani hospital,vashi -A fortis hospital,mini sea shore road,Navi Mumbai,India🏨✨*_
_**Room 09**_
°•°•°•°•°°•°Wani d'an k'yakk'yawan k'aramin yarone wanda akalla bazai haura shek'aru bakwai kacal adoron k'asa ba na gani kwance saman gado irin ta marasa lafiya.Kallo d'aya zaka masa kasan cewar wannan yaron jinin larabawa ne sak,babu ta inda ya baro kamanninsa dasu,kamawa daga hancin kares,tsantsin suma,tsukakken baki,uwa-uba hasken fata,da de sauran abubuwan yanayi dasu Arab din duk yaron nan ya mallakesu duka.Oxygen therapy ce saye ah d'an kares din hancinsa wacce take matuk'ar taka rawa wajen isar da oxygen gas agareshi don ya samu issasshiyar numfashi.
Xaune gefensa kan wata kujerar zama ta masu jinya,mahaifiyarsa ce,her majesty'GIMBIYA NAJMIYYAH UMAR FAROUQ BAHAGO'.Itama din kallo d'aya zaka mata ka tabbatar da cewar wannan din cikakkiyar balarabiyace,kamanninsu da d'anta sak! iri d'aya kamar an tsaga k'ara an k'arya.K'yakk'yawar macece meh ji da ajinta,mulkinta da kuma wadatacciyar ilimin arabi da boko daya gama ratsata.
Akallo na biyu da zaka sake mata,zaka lura da tsantsar tashin hankalin da yake tattare da ita wanda ba komai ne ya haifar mata da hakan ba illa na ganin mafi soyuwar d'anta akwance,yana cikin yanayin rayuwa za'ace ko mutuwa,he has been in a coma for good one year now.Yana fama ne da 'Medulloblastoma cancerous brain tumor' (ciwon cancer ta k'wak'walwa).
Hannayenta duka biyun sarke suke cikin nasa,kuka take rerawa ahankali kuma cikin k'aramin sauti wanda idan ba kasa kunnuwa kayi ba,toh tabbas bazaka iya jin shesshek'arta ba,duk idanuwanta sun gama rinewa,fararen idanuwan da aka Santa dasu ada toh ayanxu sun dade da komawa pure hot red.
Dubanta takai kan dan yaron akaro na barkatai wanda yake fidda numfashi awahalce tare da taimakon artificial gas(oxygen gas).
Tace _*"please Aryaan my son you juz have to stand on your feet again,Aryaan don Allah ka tashi ciwon ya isa haka nan,shekararka kusan daya kenan kana cikin coma,pls son wake up I don't wana loose you for the second time again Aryaan.........yah Allah na rokeka ka baiwa dana lfy don darajar fiyayyen halitta annabi Muhammad (SAW)...,idan kuma bazai tashi ba toh Allah ina rokanka da kayi gaggawan kawo masa k'arshen wahalar nan"*_
Kuka ne yaci k'arfinta.Ikon Allah! akace cuta ba mutuwa bace,ayau kuma at this very moment Allah ya k'arbi addu'ar wannan baiwar Allahn wanda akullum bakinta baya gajiya da rokarwa danta lafiya awurin ubangiji,sae gashi ayau Allah sarki meh duka ya k'arbi addu'arta.Kadan da kadan taga ya soma bud'e idanuwansa.
Da k'arfi ta furta"My prince.......... "
Ta matsa kusa dashi tana meh xubda hawayen farin ciki,shi kuwa kallonta yake amma ya kasa shaidata,can ya soma lumshe idanuwa,alokaci daya kuma numfashinsa ya soma yin sama da k'asa.Da sauri ta fice daga dakin tana ihun k'iran doctor agigice,iya karfinta take ambaton"Doctor! Doctor!! Pls cum and save my child,he's dieing pls help him......... "
Abakin kofar dakin kuwa wasu manya-manyan dogarawa ne ma'abota ingarman jikkuna su biyu tsaye suna gadi,ganinta sukai ta fito hankali tashe tana ambatan sunan likita.
Da sauri suka duka alamun girmamawa suna fadin"Allah ya taimaki gimbiya,meke faruwa? "
Kota kansu bata bi don ahalin yanxu bata nasu take ba,burinta kawai taga Dr.Bature ko kuma Dr.Ramu wa'enda sune likitocin dan nata.Babu b'ata lokaci kuwa sae gashi ta dawo da Dr.Bature wanda se faman fada yakewa Nurses din dake biye dashi,akan meyasa zasu dunga nesa da patients,especially irin condition din prince,at any time yana iya farkawa sannan yayi yunkurin komawa kuma.su kuwa sae haquri suke ta bashi tare da fada masa uzururrukansu.Yace next time idan hakan ta sake faruwa toh tabbas suna iya rasa ayyukansu akan prince don haka su kula.
Suna shiga dakin suka ga wa'ennan dogarawan sun tasa prince gaba suna kallonsa Cike da tausayinsa.
Da karfi gimbiya tace"Maza ku fice kubawa mutane wuri meh zaku iya masa da kuka tasashi gaba kuna kallo?Oya get loss immediately..... " (ba haka take ba but akan ciwon danta ta koma masifaffiya akan kowa).Da hanxari suka sake duka mata alamun girmamawa kana suka fice sunawa prince addu'ar samun lfy kamar koda yaushe.
Hankalinta ta maida ga Dr.Bature wanda ya dan duka tare da sanya kunninsa daya adaidai saitin xuciyar prince yana meh son tabbatarwa kansa da koh yana numfashi or not,don kafin su iso tuni numfashinsa dake tayin sama da kasa ya tsaya cak!.Ya kasa gane komai,don haka se yayi amfani da stethoscope dinsa dake rataye saman wuyarsa.
"Doctor ya mutu ko? " haka yaji ta fada cikin muryar kuka.Be bata amsa ba seda ya tabbatar ya sami kwakkwaran information daga jikin stethoscope din.
Saukar da ajiyar xuciya yayi kana yace"Ranki ya dade prince is still alive,I guess yayi yunkurin dawowa cikin rayuwa ne as usual,se kuma kwakwalwarsa ta gaza daukar wannan shock din da aka kasa ganota harwa yau,yanxu maganar da nake miki ya sake komawa cikin coma,don haka se mu sake zaman jiran farfadowarsa kuma akaro na ba adadi........ "
Wani uban kuka ne ya kubce mata,tace"No my son don Allah ka tashi,Aryaan I can't juz afford to loose u for the second time again,Aryaan kaine rayuwata,kaine wanda idan na kalla yake tuna min da Yah Aryaan dina,so pls stand up......... "
Dr.Bature ya runtse idanuwansa kam,sosae yake tausayin wa'ennan bayin Allahn yadda lokaci daya suka sukurkuce suka lalace akan lalurar dansu wanda shi karan kansa besan inda yake ba harna tsawon shekara guda daya kenan.
Ahankali ya bude idanuwansa yace"Gimbiya haquri zamuyi duka mu kuma dage da du'a'i,cuta sam ba mutuwa bace,insha Allahu prince ze tashi lafiya lau nan bada jimawa ba,wai ni ina meh martaba ya shige ne?kodai har ya tafi airport dinne? "
Murmushin takaici ta sakar kana tace"Eh wallahi ina jin mah yanxu basu isa airport din ba don basu wani jima da tafiya ba,ina aza ai ya fada maka ne kafin ya wuce? "
"Ya fada min amma dayake dazun ina dakin theatre ne shiyasa ban san lokacin daya wuce ba,amma kafin na shiga munyi sallama.... "
Cike da jimami ya sake cewa"Allah sarki hajiyarmu lokaci yayi,ta rigamu xuwa gidan gaskia,Allah ya rahamasheta,muma idan tamu cikawar tazo yah Allah kasa mu cika da k'yau da imani... "
"Ameen don darajar ma'aiki.... " ta fada tare da sanya bayan hannu tana share hawayen daya dan ziraro mata.
Yace"Idan mai martaba ya dawo akwai maganar da nakeson ganawa dashi relating to little prince health.... "
Gabanta ne taji ya bada rasss!,tace"Dr.Bature lafiya dai ko?"
Dan muskutawa yayi yace"No ba wani abu bane ranki ya dade,kai actually mah maganata ne dashi,so juz frgt Idan ya dawo mayi magana.. "
"Haba Doctor nima din fa parent ce,am his biological mother,so don meh zaka boyemin wani abin sannan kace seda mahaifinsa Zakayi maganar?kaga pls juz tell me duk abinda ke akasa,bazan iya jira har se ya dawo sannan ayita ba,juz tell me ko haka dan nawa ze k'arashe rayuwarsa cikin wannan yanayin becuz I guess abnda ke aranka kenan wanda kake shirin fadawa mai martaba.... "
Kuka yaci k'arfinta,juyin duniya yayi lallashin akan tayi haquri tayi shiru amma taki,akan dole ya haqura ya fice daga office din bayan ya gargadi nurses akan cewar kar Wanda ya kuskura ya sake nesa da prince because ko irin yanayin daya shiga adazu akwai taimakon gaggawa daya kamata su masa kafin akirashi,amma babu wanda ke wurin alokacin,ya tabbatar musu da cewar Idan suka kuskura koda wasa suka sake maimaita hakan,toh kuwa hadasu da ogansu zeyi and dey know wat dat means.
Don kanta tayi shiru,taja jiki zuwa inda wayarta yake,babu b'ata lokaci ta latso mai martaba don ta tabbata ko airport basu kai ba don basu wani jima da tafiya ba prince ya farka.Ai kuwa taci sa'a call din ya shiga,yana dagawa ta fashe masa da kuka tare da gaya masa cewar ai prince ya farka kuma ya sake komawa kamar koda yaushe,salati ya sakar,shima din wasu hawayen yaji sun tarun masa acikin kwarmin ido,wai yaushe prince Aryaan ze tashi ne? Hakan ya ayyana aransa.
Ta fada masa cewar gashi-gashi yadda sukai da Dr.Bature,ina ai baze iya haqura har se bayan ya dawo ba sannan suyi maganar,duk wani uzurinsa ze biyo bayan lalurar dansa ne,sam baya wasa da batun ciwon dan tilon dansa,duk da cewar mahaifiyarsa ce ta rasu shiyasa yake kokarin komawa Nigeria,amma hakan be hana masa bada umarnin juya kan mota xuwa asibitin ba.
Amintacciyar Jakadiyartace ce ta shigo dakin goye da wata 'yar two years baby,qanwar prince ce *'ZAITON'*,rigimammiyar 'ya kenan,bata yadda da kowa idan ba mamanta da babanta ba,se kuma ita jakadiyar wacce rainonta ahannunta yake shiyasa take dan yarda da ita.Yanxu mah haka kurum ta saka musu rigima sanda taga Mai martaba ze tafi,wai ita akan dole saita bishi,shine aka mata dabara akace jakadiya ta goyata su dan zazzaga cikin asibitin har tayi bacci,shine se yanxu suke shigowa dakin.
"Jakadiya har tayi baccin? "
"Eh ranki shi dade ta dan jima da yinta,kawai na cigaba da zagayar ne don baccin ya dada yin qarfi.... "
Tana gama fadar hakan ta isa ga wani extra bed ta kwantar da ita ahankali kamar wata kwan da ake tsoron fashewarta.su kadai ne adakin don sabida mukaminsu aka mallaka masu wannan dakin su daya,sannan kuma wai don lalurar prince baya son hayaniyar mutane,shiyasa aka keb'eshi daga sauran patients din.
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️❄️❄️
*❄️(к'уαυтα ∂αgα Aℓℓαн)❄️*
💥
**ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє**
💥💥
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💞*
*WATPADD:HAFNANCY*
💥💥💥
_*°•gaιѕυwar вan gιrмa agareĸυ yan ιnтellιgenт wrιтerѕ aѕѕo,ѕoyayyarĸυ agarenι вazaтa ғaѕѕarυ вa нaĸa ĸυмa вazana ιya ĸwanтanтaѕнι вa,ιna gaιda anтy нaυwa zarιa мaмan υѕwan,anтy ѕaιna ĸeмa ιna gaιdaĸι,мy ѕaнιвa jaмeelaн janaғ ĸeтa daвance acιĸιn хυvιyaтa,ιna ѕonĸι мaтυĸa,мy najaтee ĸeмa ιna yιnĸι over тawar,мy najaн ιna тayaĸι мυrnar ғara lιттaғιnĸι мaι ѕυna 'yarιмa ѕυнaιl',allaн yaѕanya мaѕa alвarqa,real мaι daмвυ ĸeмa ιna gaιdaĸι мy нaвιвιya,υммυ aвιden,мoм aғra,qυeen мeenalι,aυғana,ѕιѕ lιмcy,ĸaι ĸυna da yawa wallaнι,ĸυмa ιna мιĸa gaιѕυwar вan gιrмa agareĸυ,nagode da ѕoyayyarĸυ agarenι*_
_*noтe:This novel is juz a fiction & not a true life story*_
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*
*{σnwαrd tσgєthєr}*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TOCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINK 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
_*вιѕмιllaнιr raнмanιr raнιм*_
*page 1⃣ тo 3⃣*
_*✨Hiranandani hospital,vashi -A fortis hospital,mini sea shore road,Navi Mumbai,India🏨✨*_
_**Room 09**_
°•°•°•°•°°•°Wani d'an k'yakk'yawan k'aramin yarone wanda akalla bazai haura shek'aru bakwai kacal adoron k'asa ba na gani kwance saman gado irin ta marasa lafiya.Kallo d'aya zaka masa kasan cewar wannan yaron jinin larabawa ne sak,babu ta inda ya baro kamanninsa dasu,kamawa daga hancin kares,tsantsin suma,tsukakken baki,uwa-uba hasken fata,da de sauran abubuwan yanayi dasu Arab din duk yaron nan ya mallakesu duka.Oxygen therapy ce saye ah d'an kares din hancinsa wacce take matuk'ar taka rawa wajen isar da oxygen gas agareshi don ya samu issasshiyar numfashi.
Xaune gefensa kan wata kujerar zama ta masu jinya,mahaifiyarsa ce,her majesty'GIMBIYA NAJMIYYAH UMAR FAROUQ BAHAGO'.Itama din kallo d'aya zaka mata ka tabbatar da cewar wannan din cikakkiyar balarabiyace,kamanninsu da d'anta sak! iri d'aya kamar an tsaga k'ara an k'arya.K'yakk'yawar macece meh ji da ajinta,mulkinta da kuma wadatacciyar ilimin arabi da boko daya gama ratsata.
Akallo na biyu da zaka sake mata,zaka lura da tsantsar tashin hankalin da yake tattare da ita wanda ba komai ne ya haifar mata da hakan ba illa na ganin mafi soyuwar d'anta akwance,yana cikin yanayin rayuwa za'ace ko mutuwa,he has been in a coma for good one year now.Yana fama ne da 'Medulloblastoma cancerous brain tumor' (ciwon cancer ta k'wak'walwa).
Hannayenta duka biyun sarke suke cikin nasa,kuka take rerawa ahankali kuma cikin k'aramin sauti wanda idan ba kasa kunnuwa kayi ba,toh tabbas bazaka iya jin shesshek'arta ba,duk idanuwanta sun gama rinewa,fararen idanuwan da aka Santa dasu ada toh ayanxu sun dade da komawa pure hot red.
Dubanta takai kan dan yaron akaro na barkatai wanda yake fidda numfashi awahalce tare da taimakon artificial gas(oxygen gas).
Tace _*"please Aryaan my son you juz have to stand on your feet again,Aryaan don Allah ka tashi ciwon ya isa haka nan,shekararka kusan daya kenan kana cikin coma,pls son wake up I don't wana loose you for the second time again Aryaan.........yah Allah na rokeka ka baiwa dana lfy don darajar fiyayyen halitta annabi Muhammad (SAW)...,idan kuma bazai tashi ba toh Allah ina rokanka da kayi gaggawan kawo masa k'arshen wahalar nan"*_
Kuka ne yaci k'arfinta.Ikon Allah! akace cuta ba mutuwa bace,ayau kuma at this very moment Allah ya k'arbi addu'ar wannan baiwar Allahn wanda akullum bakinta baya gajiya da rokarwa danta lafiya awurin ubangiji,sae gashi ayau Allah sarki meh duka ya k'arbi addu'arta.Kadan da kadan taga ya soma bud'e idanuwansa.
Da k'arfi ta furta"My prince.......... "
Ta matsa kusa dashi tana meh xubda hawayen farin ciki,shi kuwa kallonta yake amma ya kasa shaidata,can ya soma lumshe idanuwa,alokaci daya kuma numfashinsa ya soma yin sama da k'asa.Da sauri ta fice daga dakin tana ihun k'iran doctor agigice,iya karfinta take ambaton"Doctor! Doctor!! Pls cum and save my child,he's dieing pls help him......... "
Abakin kofar dakin kuwa wasu manya-manyan dogarawa ne ma'abota ingarman jikkuna su biyu tsaye suna gadi,ganinta sukai ta fito hankali tashe tana ambatan sunan likita.
Da sauri suka duka alamun girmamawa suna fadin"Allah ya taimaki gimbiya,meke faruwa? "
Kota kansu bata bi don ahalin yanxu bata nasu take ba,burinta kawai taga Dr.Bature ko kuma Dr.Ramu wa'enda sune likitocin dan nata.Babu b'ata lokaci kuwa sae gashi ta dawo da Dr.Bature wanda se faman fada yakewa Nurses din dake biye dashi,akan meyasa zasu dunga nesa da patients,especially irin condition din prince,at any time yana iya farkawa sannan yayi yunkurin komawa kuma.su kuwa sae haquri suke ta bashi tare da fada masa uzururrukansu.Yace next time idan hakan ta sake faruwa toh tabbas suna iya rasa ayyukansu akan prince don haka su kula.
Suna shiga dakin suka ga wa'ennan dogarawan sun tasa prince gaba suna kallonsa Cike da tausayinsa.
Da karfi gimbiya tace"Maza ku fice kubawa mutane wuri meh zaku iya masa da kuka tasashi gaba kuna kallo?Oya get loss immediately..... " (ba haka take ba but akan ciwon danta ta koma masifaffiya akan kowa).Da hanxari suka sake duka mata alamun girmamawa kana suka fice sunawa prince addu'ar samun lfy kamar koda yaushe.
Hankalinta ta maida ga Dr.Bature wanda ya dan duka tare da sanya kunninsa daya adaidai saitin xuciyar prince yana meh son tabbatarwa kansa da koh yana numfashi or not,don kafin su iso tuni numfashinsa dake tayin sama da kasa ya tsaya cak!.Ya kasa gane komai,don haka se yayi amfani da stethoscope dinsa dake rataye saman wuyarsa.
"Doctor ya mutu ko? " haka yaji ta fada cikin muryar kuka.Be bata amsa ba seda ya tabbatar ya sami kwakkwaran information daga jikin stethoscope din.
Saukar da ajiyar xuciya yayi kana yace"Ranki ya dade prince is still alive,I guess yayi yunkurin dawowa cikin rayuwa ne as usual,se kuma kwakwalwarsa ta gaza daukar wannan shock din da aka kasa ganota harwa yau,yanxu maganar da nake miki ya sake komawa cikin coma,don haka se mu sake zaman jiran farfadowarsa kuma akaro na ba adadi........ "
Wani uban kuka ne ya kubce mata,tace"No my son don Allah ka tashi,Aryaan I can't juz afford to loose u for the second time again,Aryaan kaine rayuwata,kaine wanda idan na kalla yake tuna min da Yah Aryaan dina,so pls stand up......... "
Dr.Bature ya runtse idanuwansa kam,sosae yake tausayin wa'ennan bayin Allahn yadda lokaci daya suka sukurkuce suka lalace akan lalurar dansu wanda shi karan kansa besan inda yake ba harna tsawon shekara guda daya kenan.
Ahankali ya bude idanuwansa yace"Gimbiya haquri zamuyi duka mu kuma dage da du'a'i,cuta sam ba mutuwa bace,insha Allahu prince ze tashi lafiya lau nan bada jimawa ba,wai ni ina meh martaba ya shige ne?kodai har ya tafi airport dinne? "
Murmushin takaici ta sakar kana tace"Eh wallahi ina jin mah yanxu basu isa airport din ba don basu wani jima da tafiya ba,ina aza ai ya fada maka ne kafin ya wuce? "
"Ya fada min amma dayake dazun ina dakin theatre ne shiyasa ban san lokacin daya wuce ba,amma kafin na shiga munyi sallama.... "
Cike da jimami ya sake cewa"Allah sarki hajiyarmu lokaci yayi,ta rigamu xuwa gidan gaskia,Allah ya rahamasheta,muma idan tamu cikawar tazo yah Allah kasa mu cika da k'yau da imani... "
"Ameen don darajar ma'aiki.... " ta fada tare da sanya bayan hannu tana share hawayen daya dan ziraro mata.
Yace"Idan mai martaba ya dawo akwai maganar da nakeson ganawa dashi relating to little prince health.... "
Gabanta ne taji ya bada rasss!,tace"Dr.Bature lafiya dai ko?"
Dan muskutawa yayi yace"No ba wani abu bane ranki ya dade,kai actually mah maganata ne dashi,so juz frgt Idan ya dawo mayi magana.. "
"Haba Doctor nima din fa parent ce,am his biological mother,so don meh zaka boyemin wani abin sannan kace seda mahaifinsa Zakayi maganar?kaga pls juz tell me duk abinda ke akasa,bazan iya jira har se ya dawo sannan ayita ba,juz tell me ko haka dan nawa ze k'arashe rayuwarsa cikin wannan yanayin becuz I guess abnda ke aranka kenan wanda kake shirin fadawa mai martaba.... "
Kuka yaci k'arfinta,juyin duniya yayi lallashin akan tayi haquri tayi shiru amma taki,akan dole ya haqura ya fice daga office din bayan ya gargadi nurses akan cewar kar Wanda ya kuskura ya sake nesa da prince because ko irin yanayin daya shiga adazu akwai taimakon gaggawa daya kamata su masa kafin akirashi,amma babu wanda ke wurin alokacin,ya tabbatar musu da cewar Idan suka kuskura koda wasa suka sake maimaita hakan,toh kuwa hadasu da ogansu zeyi and dey know wat dat means.
Don kanta tayi shiru,taja jiki zuwa inda wayarta yake,babu b'ata lokaci ta latso mai martaba don ta tabbata ko airport basu kai ba don basu wani jima da tafiya ba prince ya farka.Ai kuwa taci sa'a call din ya shiga,yana dagawa ta fashe masa da kuka tare da gaya masa cewar ai prince ya farka kuma ya sake komawa kamar koda yaushe,salati ya sakar,shima din wasu hawayen yaji sun tarun masa acikin kwarmin ido,wai yaushe prince Aryaan ze tashi ne? Hakan ya ayyana aransa.
Ta fada masa cewar gashi-gashi yadda sukai da Dr.Bature,ina ai baze iya haqura har se bayan ya dawo ba sannan suyi maganar,duk wani uzurinsa ze biyo bayan lalurar dansa ne,sam baya wasa da batun ciwon dan tilon dansa,duk da cewar mahaifiyarsa ce ta rasu shiyasa yake kokarin komawa Nigeria,amma hakan be hana masa bada umarnin juya kan mota xuwa asibitin ba.
Amintacciyar Jakadiyartace ce ta shigo dakin goye da wata 'yar two years baby,qanwar prince ce *'ZAITON'*,rigimammiyar 'ya kenan,bata yadda da kowa idan ba mamanta da babanta ba,se kuma ita jakadiyar wacce rainonta ahannunta yake shiyasa take dan yarda da ita.Yanxu mah haka kurum ta saka musu rigima sanda taga Mai martaba ze tafi,wai ita akan dole saita bishi,shine aka mata dabara akace jakadiya ta goyata su dan zazzaga cikin asibitin har tayi bacci,shine se yanxu suke shigowa dakin.
"Jakadiya har tayi baccin? "
"Eh ranki shi dade ta dan jima da yinta,kawai na cigaba da zagayar ne don baccin ya dada yin qarfi.... "
Tana gama fadar hakan ta isa ga wani extra bed ta kwantar da ita ahankali kamar wata kwan da ake tsoron fashewarta.su kadai ne adakin don sabida mukaminsu aka mallaka masu wannan dakin su daya,sannan kuma wai don lalurar prince baya son hayaniyar mutane,shiyasa aka keb'eshi daga sauran patients din.