Sashe 17
Hibbatullah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Akanka kuma mahaifinmu ke can kwance ciwon stroke ta kamashi,wai duk akanka kai daya Hayatu?kai ne kawai dan da suka Haifa?ta hanyar da zaka saka musu kenan ta kashesu da bakin cikinka?well,ni inason iyayena idan kai baka sansu,nazo nan ne ba don komai ba sai don na rokeka ka bini mu koma gida don kaine maganin lalurar Abba mai martaba,pls pls Hayatu bana son na rasa mahaifina don Allah ka biyoni mu koma gida... "
Da sauri Hayat ya rungumo dan'uwan nasa tare da bude wani sabon shafin kukan,kana yace"Yayah prince I hate myself for the cause of all this,dan'uwa nayi nadama sosai don Allah ku yafeni,bin son xuciya bai kareni da komai ba illa jefani cikin bala'i,nayi sanadin barin mahaifiyata duniya,haka kuma nayi sanadin da mahaifina ya kamu da ciwon shanyewar barin jiki,infact na jefa duk wani masoyina cikin kuncin rayuwa akaina,tirr! da haihuwata Yayah prince,nasan da'ace Haj.karama na raye,watakila zatace, _*'Hayatu dana san haka zakazo ka zama arayuwa harka samu kuka akanka,toh kuwa dana dade da barar da cikinka tun kana gudan jini'*_.... "
Da karfi faruq yace"Shut up! Hayat,zaka soma sakin layi ko?kodayake I won't blame you becuz I can see dat harwa yau bakasan meye kaddara ba,haka kuma baka san meh kalmar *'HAKURI'* da kuma *'DANGANA'* suke nufi ba,amma nevertheless,ina maka addu'a Allah yasa nan gaba ka sansu duka,sannan kuma kasan lokacin daya dace kayi amfani dasu... "
Tsagaitar da kukansa yayi,ya koma 'yar shessheka kana yace"Dan'uwa kayi haquri dama ina da niyyar komowa gida gobe don gabaki daya rayuwa ta juyan baya,haqiqa nayi nadama sosai Yayah prince,don Allah ka tashi mu wuce ma yanxu,inason naje ga Abba mai martaba na nemi yafiyarsa... " kan Faruq yayi magana tuni ya mike,har zai shige daki yaji kawai Faruq ya ruƙo hannunsa.
"Ina zaka?" acewar Faruq.
Ya juyo yana dan dubansa kafin yace"Hado kayana zanyi nazo mu tafi.. "
Murmushin takaici Faruq yayi,yace"Lallai Hayat na yadda baka da hankali,yanxu fisabilillahi sai mu dau hanyar doguwar tafiya acikin wannan daren?mu sami motar ma ah ina?ko azatonka amotar gida nazo?toh don ka sani amotar gwamnati nazo,kuma yasin bazaka bini da kayan kwarmasanka ba,jeka ciki ka kwaso important documents dinka kazo kawai mu tafi,sannan ka rufe gidan muje ka damkawa landlord makullin gida,nawa ne ma suke binku don kamar dazu naji ka ambaci cewa zaku basu sauran kudin gida da ake binku?"
Ahankali yace"Dubu hamsin ne. "
Jinjina masa Faruq yayi kana yace"kuma kana dasu?don gashi dai abokin cin mushen naka ya gudu ya barka aciki."
"Eh gasu acikin aljihuna cikakke don yau muka saida bus don mu samu mu biyasu kudinsu,sauran daya rage kuma muyi kudin motar komawa gida.. " ya fadi hakan tare da fiddo kudaden ya nunawa Faruq.
Murmushi kawai Faruq yayi kana yace"Hayatudden Bahago kaga rayuwa,fatana ayanxu shine Allah yasa hakan ya zamo babban darasi agareka da kuma duk masu bin son xuciya kamarka.. "
"Ameen amin,Yayah kayayyakin ciki fa su kuma ya za'ai dasu?"
Faruq yace"Masu gidan sa rabawa almajirai don wallahi bayan documents dinka ko tsinke bazaka bini dashi ba,kuma kamin sauri don ahotel zamu kwana,washeqari kuma mu Kama hanya... " Da sauri-sauri Faruq ya shiga ciki ya kwaso credentials dinsa,ya dudduba dakin da kyau yaga ashe Roughcoin ya kwashe nashi,ko bin takan kosai da biredin da Rough ya rage masa beyi ba ya fito ya sami Faruq,suka fito Hayatu ya kulle gidan,kana suka shige gidansu Tsoho,alokacin agogo ya nuna 9:35pm.
Tsoho na ganinsu ya shiga kabbara da nuna tsantsar farin cikinsa afilli,yace"Masha Allah abu yayi kyau sosai,naji dadi sosai da kuka daidaita kanku,ubangiji Allah yayi muku albarqa,Allah yasa kufi karfin xukatanku akodayaushe,haqiqa Mal.Faruq ka cika dan'uwa na gari daka ceto rayuwar dan'uwanka daga halaka,Allah yayi maka sakayya da gidan aljanna,kai kuma Hayatu ba karatu ba,ba komai ba,ka bi rudin abokin banza,kun shigo cikin rayuwar kashe wando,yanxu ba don 'yar sana'ar tukin nan da kukeyi kuke dan samun kudi ba da kuwa rayuwarku ta zamo kalar tausayi,don Allah abinda nakeso dakai shine kabi dan'uwanka ku koma gida,kuma koman rintsi koman wuya karka taba mantawa da irin halaccin da Umar Faruq yayi maka arayuwa,Faruq masoyinka ne na gaskiya,karka kuskura ka butulce masa nan gaba,Hayatu ina mai gargadinka da kakkausar murya daka guji bin son xuciya da kuma hulda da abokanan banza wanda gashi ayanxu sun kaika sun baro,dadin abin ma ka rike addini shiyasa abin yaso da dan sauki,kudin gida kuma mun yafe muku harga Allah,ubangiji Al-gafur Al-rahim ya yafe mana duka gabaki daya.... "
Babu wanda jikinsa beyi sanyi ba da kalaman Tsoho musamman ma shi Hayatun wanda yake feeling guilty sosai,duk suka amsa da "Ameen amin Baba muna godia sosai."
Ashe Mal.Rilwan ya yankawa Faruq kaza daya yasa Anty Ummi ta masa ferfesu dinsa,sai kuma tuwon masara da miyan kubewa danye wanda yasha man rago sosai,aka kawo musu,ai kuwa Faruq yayi farin ciki sosai da irin wannan karramawar da aka musu,kuma daga shi har Hayat sun sake jiki sun kwashi girki,yau itace karon farko da Hayat yaci abincin gidansu Tsoho,don koya shigo gidan aka masa tayi baci yake ba amma ayau yaci.
Bayan sun kare Faruq yacewa Tsoho zasu wuce Hotel inda ya kama musu daki sannan kuma gobe zasu wuce Minna don nan ne garinsu kuma su din 'ya'yan sarkin minna ne.
Daga Tsoho har Mal.Rilwan saida wuta ya dauke musu na wani dan wucin gadi,mamaki ne shimfide karara asaman fuskokinsu,Tsoho yace"'ya'yan sarkin minna?ashe da manyan mutane muke tare da shine bamu sani ba?sannuku Faruq ai mahaifinku sanannan mutum ne,ina da labarinsa,mutumin talakawa,mai taimako da kuma daukar kowa nasa ne,kai Hayatu ni bansan dalilin daya saka ka baro gida ba,amma kamar yadda na fada afarko bana son tonon silili,ku koyi boye sirrin gida,madallah Allah yayi muku albarqa,ina son na roqi wata 'yar alfarma idan har zan samu.... "
"Baba fadi buqatarka kawai don kafi karfin nemar alfarma awajenmu... "acewar Faruq.
Saida Tsoho ya fesar da wata iska daga bakinsa kafin yace"Idan babu wata matsala ko ince takura,idan komai ya daidaita zanso na baiwa Hayatudden auren 'yar wajena wato *'MARYAM SANI FALALU'* 'yar autata.... "
Dif! Wuta ya daukewa Hayat,sai bin tsohon yake da kallon mamaki don bai taba tunanin jin hakan daga gareshi ba,Faruq kuwa ba karamin dadi zancen ta masa ba,haka ma Rilwan,cike da farin ciki Faruq yace"Allah sarki Baba wannan babbar kyauta haka?baka duba cewa Hayatu ba mutumin kwarai bane ka dauki nutsastsiyar yarinya zaka bashi,toh mun karbi wannan tsadaddiyar kyautar,Allah ya saka da alheri. "
Tsoho yace"Ai d'a na kowa ne,idan ka guji dan wani ko kayi tir! da halayyarsa ai bakasan ya rayuwar naka dan zai kasance nan gaba ba,kuma ni na yaba da hankalin 'Hayatu ne shiyasa naji shaawar bashi 'yata Maryam,ga kuma addinin daya rike,nidai shawarata agareshi ko kuma nace addu'ata agareshi shine Allah yasa yabar shaye-shaye da kuma bin son xuciya... "
"Nagode sosai Tsoho da wannan kyauta,insha Allah idan na koma gida bada jimawa ba Zan turo magabatana ayi maganar aure." haka sukaji Hayat ya fada wanda hakan kuwa ba karamin baiwa Faruq mamaki yayi ba.
"Masha Allah" shine abinda Tsoho ya fada,daga haka Mal.Rilwan ya rufe taron da addu'a,Hayat ya damkawa Mal.Rilwan makullin gida tare dace masa kayan ciki arabawa almajirai.Aka daukowa Faruq jakarsa,Ummi Aysha ce kawai ta fito sukayi sallama,sai kuma 'ya'yanta amma ita uwar gayyar wato Maryam tuni har tayi bacci abinta.Har can Titi su Tsoho suka rako su Faruq.
Bayan tafiyarsu Faruq ya dubi Hayat yace"Kai nifa bazan iya tafiya da mahaukaci ba don haka ka nuna mana shagon aski muje kayi donna tabbata basu tashi ba... "
Hayat ya shaka wannan cin fuskar da Hayat ya masa amma ai baya data cewa tunda duk shine silar komai.Suka dunguma zuwa wani shagon aski aka kwashe sumar kansa,aka bar masa low cut,kana aka masa gyaran kasumba,ai kuwa ya fito shar! dashi,daga nan wani boutique suka shiga,Faruq ya zabo masa kaya kala daya wanda zai saka gobe.Daga haka suka nufi hotel tare da directives din Hayat don yasan hotel din sosai.
Saida Faruq ya nuna musu evidence of payment da kuma room number din da suka bashi sannan wani ya jagorancesu zuwa dakin.Wanka Faruq ya soma yi kafin ya latso Hajiyarsa wacce ya tarar da missed calls dinta da yawa dana spanzy.Bayan sun gaisa yayi mata bayanin komai,tayi murna ba kadan ba har tace abata Hayat din suyi magana,shi kuwa Hayat kunyarta yakeji sosai shiyasa yaki karba.
Bayan sun gama waya ya kira Spanzy ya sanar dashi komai tare da yi masa godia,daga haka kuma ya kashe wayar,yaso kiran Habib Albinsa amma kuma bayason yayi waya da ita agaban Hayat.Basuyi ordering komai ba don akoshe suke,its exactly 15mins to 12am.Faruq ya nemi lafiyar gado,nan da nan kuwa bacci yayi awon gaba dashi.
Shi kuwa Hayat yadda yaga rana haka kuma yaga dare,kwana yayi yana ibada da kuma nemar gafarar ubangiji da kuma yiwa mahaifiyarsa addu'ar samun rahamar ubangiji.
***
Washeqari misalin karfe biyar da rabi ta yamma suka iso garin Minna,Faruq ya kira Hajiyarsa yace ah turo musu direba,ai kuwa babu bata lokaci direba yaje ya daukosu,suna sakkowa acikin mota,cike da mamaki dogarawa suka soma bin Hayat da kallo don basu taba tunanin cewa fitar da Faruq yayi yaje nemo Hayatun ne ba.
Sai zubewa ake akasa ana cewa"Barka da dawowa Yarima karami,muna farin ciki da dawowarka..... "
Bebi ta tankasu ba ya nufi Haj.Babba wacce take can tsaye sai washe haqora take tana jiran ya karaso inda take,ta jagoranceshi xuwa turakar mai martaba........
_*ĸaѕн! ѕorry gυyѕ alĸalaмιn rυвυтυna ne ya ĸare don нaĸa ѕaιna ѕιye wanι*_
_*тoн ya ĸυĸe ganιn нadυwar нayaт da мaι мarтaвa zaι ĸaѕance?*_
_*нayaт ya dawo wнaт neхт now?*_
_*#тeaмнayaт# ĸυ ғιтo ayι ѕнarнι*_
*тaĸυ ce*
*ⓗⓐⓕⓝⓐⓝ💕*
❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
https://m.facebook.com/Hafnans-Novell-246747739535534/
*°•ѕα∂αυкαяωα gα Dr.υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιgєя ѕтαтє мιииα°•*
*°•ιnтellιgenт wrιтer'ѕ aѕѕo✍*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
__________________________________
💥
_*°•wαnnαn pαgє dín mαllαkínkí nє mαrчαm chuввч hαчαt,kαmαr чαddα kíkє ѕσn hαчαt αzαhírí,tσh kí ѕαní ѕhímα чαcє nα gαчα míkí cєwα чαnα mutuwαr ѕσnkí kumα zαí kσkαrtα чα αurєkí tundα αn mαѕα kwαcєn nαjmíч😉•°*_
_*°•mαmαn αmírα tαwα ínα míkα gαíѕuwαr вαn gírmα αgαrєkí,nαgσdє ѕσѕαí dα qαunαrkí dα kumα kulαwαrkí αkαínα,hαfnαn ítαmα tαnα míkí ѕαn ѕσ fíѕαвílíllαhí💕•°*
*Թɑցҽ 1⃣9⃣*
Da sauri Hayat ya rungumo dan'uwan nasa tare da bude wani sabon shafin kukan,kana yace"Yayah prince I hate myself for the cause of all this,dan'uwa nayi nadama sosai don Allah ku yafeni,bin son xuciya bai kareni da komai ba illa jefani cikin bala'i,nayi sanadin barin mahaifiyata duniya,haka kuma nayi sanadin da mahaifina ya kamu da ciwon shanyewar barin jiki,infact na jefa duk wani masoyina cikin kuncin rayuwa akaina,tirr! da haihuwata Yayah prince,nasan da'ace Haj.karama na raye,watakila zatace, _*'Hayatu dana san haka zakazo ka zama arayuwa harka samu kuka akanka,toh kuwa dana dade da barar da cikinka tun kana gudan jini'*_.... "
Da karfi faruq yace"Shut up! Hayat,zaka soma sakin layi ko?kodayake I won't blame you becuz I can see dat harwa yau bakasan meye kaddara ba,haka kuma baka san meh kalmar *'HAKURI'* da kuma *'DANGANA'* suke nufi ba,amma nevertheless,ina maka addu'a Allah yasa nan gaba ka sansu duka,sannan kuma kasan lokacin daya dace kayi amfani dasu... "
Tsagaitar da kukansa yayi,ya koma 'yar shessheka kana yace"Dan'uwa kayi haquri dama ina da niyyar komowa gida gobe don gabaki daya rayuwa ta juyan baya,haqiqa nayi nadama sosai Yayah prince,don Allah ka tashi mu wuce ma yanxu,inason naje ga Abba mai martaba na nemi yafiyarsa... " kan Faruq yayi magana tuni ya mike,har zai shige daki yaji kawai Faruq ya ruƙo hannunsa.
"Ina zaka?" acewar Faruq.
Ya juyo yana dan dubansa kafin yace"Hado kayana zanyi nazo mu tafi.. "
Murmushin takaici Faruq yayi,yace"Lallai Hayat na yadda baka da hankali,yanxu fisabilillahi sai mu dau hanyar doguwar tafiya acikin wannan daren?mu sami motar ma ah ina?ko azatonka amotar gida nazo?toh don ka sani amotar gwamnati nazo,kuma yasin bazaka bini da kayan kwarmasanka ba,jeka ciki ka kwaso important documents dinka kazo kawai mu tafi,sannan ka rufe gidan muje ka damkawa landlord makullin gida,nawa ne ma suke binku don kamar dazu naji ka ambaci cewa zaku basu sauran kudin gida da ake binku?"
Ahankali yace"Dubu hamsin ne. "
Jinjina masa Faruq yayi kana yace"kuma kana dasu?don gashi dai abokin cin mushen naka ya gudu ya barka aciki."
"Eh gasu acikin aljihuna cikakke don yau muka saida bus don mu samu mu biyasu kudinsu,sauran daya rage kuma muyi kudin motar komawa gida.. " ya fadi hakan tare da fiddo kudaden ya nunawa Faruq.
Murmushi kawai Faruq yayi kana yace"Hayatudden Bahago kaga rayuwa,fatana ayanxu shine Allah yasa hakan ya zamo babban darasi agareka da kuma duk masu bin son xuciya kamarka.. "
"Ameen amin,Yayah kayayyakin ciki fa su kuma ya za'ai dasu?"
Faruq yace"Masu gidan sa rabawa almajirai don wallahi bayan documents dinka ko tsinke bazaka bini dashi ba,kuma kamin sauri don ahotel zamu kwana,washeqari kuma mu Kama hanya... " Da sauri-sauri Faruq ya shiga ciki ya kwaso credentials dinsa,ya dudduba dakin da kyau yaga ashe Roughcoin ya kwashe nashi,ko bin takan kosai da biredin da Rough ya rage masa beyi ba ya fito ya sami Faruq,suka fito Hayatu ya kulle gidan,kana suka shige gidansu Tsoho,alokacin agogo ya nuna 9:35pm.
Tsoho na ganinsu ya shiga kabbara da nuna tsantsar farin cikinsa afilli,yace"Masha Allah abu yayi kyau sosai,naji dadi sosai da kuka daidaita kanku,ubangiji Allah yayi muku albarqa,Allah yasa kufi karfin xukatanku akodayaushe,haqiqa Mal.Faruq ka cika dan'uwa na gari daka ceto rayuwar dan'uwanka daga halaka,Allah yayi maka sakayya da gidan aljanna,kai kuma Hayatu ba karatu ba,ba komai ba,ka bi rudin abokin banza,kun shigo cikin rayuwar kashe wando,yanxu ba don 'yar sana'ar tukin nan da kukeyi kuke dan samun kudi ba da kuwa rayuwarku ta zamo kalar tausayi,don Allah abinda nakeso dakai shine kabi dan'uwanka ku koma gida,kuma koman rintsi koman wuya karka taba mantawa da irin halaccin da Umar Faruq yayi maka arayuwa,Faruq masoyinka ne na gaskiya,karka kuskura ka butulce masa nan gaba,Hayatu ina mai gargadinka da kakkausar murya daka guji bin son xuciya da kuma hulda da abokanan banza wanda gashi ayanxu sun kaika sun baro,dadin abin ma ka rike addini shiyasa abin yaso da dan sauki,kudin gida kuma mun yafe muku harga Allah,ubangiji Al-gafur Al-rahim ya yafe mana duka gabaki daya.... "
Babu wanda jikinsa beyi sanyi ba da kalaman Tsoho musamman ma shi Hayatun wanda yake feeling guilty sosai,duk suka amsa da "Ameen amin Baba muna godia sosai."
Ashe Mal.Rilwan ya yankawa Faruq kaza daya yasa Anty Ummi ta masa ferfesu dinsa,sai kuma tuwon masara da miyan kubewa danye wanda yasha man rago sosai,aka kawo musu,ai kuwa Faruq yayi farin ciki sosai da irin wannan karramawar da aka musu,kuma daga shi har Hayat sun sake jiki sun kwashi girki,yau itace karon farko da Hayat yaci abincin gidansu Tsoho,don koya shigo gidan aka masa tayi baci yake ba amma ayau yaci.
Bayan sun kare Faruq yacewa Tsoho zasu wuce Hotel inda ya kama musu daki sannan kuma gobe zasu wuce Minna don nan ne garinsu kuma su din 'ya'yan sarkin minna ne.
Daga Tsoho har Mal.Rilwan saida wuta ya dauke musu na wani dan wucin gadi,mamaki ne shimfide karara asaman fuskokinsu,Tsoho yace"'ya'yan sarkin minna?ashe da manyan mutane muke tare da shine bamu sani ba?sannuku Faruq ai mahaifinku sanannan mutum ne,ina da labarinsa,mutumin talakawa,mai taimako da kuma daukar kowa nasa ne,kai Hayatu ni bansan dalilin daya saka ka baro gida ba,amma kamar yadda na fada afarko bana son tonon silili,ku koyi boye sirrin gida,madallah Allah yayi muku albarqa,ina son na roqi wata 'yar alfarma idan har zan samu.... "
"Baba fadi buqatarka kawai don kafi karfin nemar alfarma awajenmu... "acewar Faruq.
Saida Tsoho ya fesar da wata iska daga bakinsa kafin yace"Idan babu wata matsala ko ince takura,idan komai ya daidaita zanso na baiwa Hayatudden auren 'yar wajena wato *'MARYAM SANI FALALU'* 'yar autata.... "
Dif! Wuta ya daukewa Hayat,sai bin tsohon yake da kallon mamaki don bai taba tunanin jin hakan daga gareshi ba,Faruq kuwa ba karamin dadi zancen ta masa ba,haka ma Rilwan,cike da farin ciki Faruq yace"Allah sarki Baba wannan babbar kyauta haka?baka duba cewa Hayatu ba mutumin kwarai bane ka dauki nutsastsiyar yarinya zaka bashi,toh mun karbi wannan tsadaddiyar kyautar,Allah ya saka da alheri. "
Tsoho yace"Ai d'a na kowa ne,idan ka guji dan wani ko kayi tir! da halayyarsa ai bakasan ya rayuwar naka dan zai kasance nan gaba ba,kuma ni na yaba da hankalin 'Hayatu ne shiyasa naji shaawar bashi 'yata Maryam,ga kuma addinin daya rike,nidai shawarata agareshi ko kuma nace addu'ata agareshi shine Allah yasa yabar shaye-shaye da kuma bin son xuciya... "
"Nagode sosai Tsoho da wannan kyauta,insha Allah idan na koma gida bada jimawa ba Zan turo magabatana ayi maganar aure." haka sukaji Hayat ya fada wanda hakan kuwa ba karamin baiwa Faruq mamaki yayi ba.
"Masha Allah" shine abinda Tsoho ya fada,daga haka Mal.Rilwan ya rufe taron da addu'a,Hayat ya damkawa Mal.Rilwan makullin gida tare dace masa kayan ciki arabawa almajirai.Aka daukowa Faruq jakarsa,Ummi Aysha ce kawai ta fito sukayi sallama,sai kuma 'ya'yanta amma ita uwar gayyar wato Maryam tuni har tayi bacci abinta.Har can Titi su Tsoho suka rako su Faruq.
Bayan tafiyarsu Faruq ya dubi Hayat yace"Kai nifa bazan iya tafiya da mahaukaci ba don haka ka nuna mana shagon aski muje kayi donna tabbata basu tashi ba... "
Hayat ya shaka wannan cin fuskar da Hayat ya masa amma ai baya data cewa tunda duk shine silar komai.Suka dunguma zuwa wani shagon aski aka kwashe sumar kansa,aka bar masa low cut,kana aka masa gyaran kasumba,ai kuwa ya fito shar! dashi,daga nan wani boutique suka shiga,Faruq ya zabo masa kaya kala daya wanda zai saka gobe.Daga haka suka nufi hotel tare da directives din Hayat don yasan hotel din sosai.
Saida Faruq ya nuna musu evidence of payment da kuma room number din da suka bashi sannan wani ya jagorancesu zuwa dakin.Wanka Faruq ya soma yi kafin ya latso Hajiyarsa wacce ya tarar da missed calls dinta da yawa dana spanzy.Bayan sun gaisa yayi mata bayanin komai,tayi murna ba kadan ba har tace abata Hayat din suyi magana,shi kuwa Hayat kunyarta yakeji sosai shiyasa yaki karba.
Bayan sun gama waya ya kira Spanzy ya sanar dashi komai tare da yi masa godia,daga haka kuma ya kashe wayar,yaso kiran Habib Albinsa amma kuma bayason yayi waya da ita agaban Hayat.Basuyi ordering komai ba don akoshe suke,its exactly 15mins to 12am.Faruq ya nemi lafiyar gado,nan da nan kuwa bacci yayi awon gaba dashi.
Shi kuwa Hayat yadda yaga rana haka kuma yaga dare,kwana yayi yana ibada da kuma nemar gafarar ubangiji da kuma yiwa mahaifiyarsa addu'ar samun rahamar ubangiji.
***
Washeqari misalin karfe biyar da rabi ta yamma suka iso garin Minna,Faruq ya kira Hajiyarsa yace ah turo musu direba,ai kuwa babu bata lokaci direba yaje ya daukosu,suna sakkowa acikin mota,cike da mamaki dogarawa suka soma bin Hayat da kallo don basu taba tunanin cewa fitar da Faruq yayi yaje nemo Hayatun ne ba.
Sai zubewa ake akasa ana cewa"Barka da dawowa Yarima karami,muna farin ciki da dawowarka..... "
Bebi ta tankasu ba ya nufi Haj.Babba wacce take can tsaye sai washe haqora take tana jiran ya karaso inda take,ta jagoranceshi xuwa turakar mai martaba........
_*ĸaѕн! ѕorry gυyѕ alĸalaмιn rυвυтυna ne ya ĸare don нaĸa ѕaιna ѕιye wanι*_
_*тoн ya ĸυĸe ganιn нadυwar нayaт da мaι мarтaвa zaι ĸaѕance?*_
_*нayaт ya dawo wнaт neхт now?*_
_*#тeaмнayaт# ĸυ ғιтo ayι ѕнarнι*_
*тaĸυ ce*
*ⓗⓐⓕⓝⓐⓝ💕*
❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
https://m.facebook.com/Hafnans-Novell-246747739535534/
*°•ѕα∂αυкαяωα gα Dr.υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιgєя ѕтαтє мιииα°•*
*°•ιnтellιgenт wrιтer'ѕ aѕѕo✍*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
__________________________________
💥
_*°•wαnnαn pαgє dín mαllαkínkí nє mαrчαm chuввч hαчαt,kαmαr чαddα kíkє ѕσn hαчαt αzαhírí,tσh kí ѕαní ѕhímα чαcє nα gαчα míkí cєwα чαnα mutuwαr ѕσnkí kumα zαí kσkαrtα чα αurєkí tundα αn mαѕα kwαcєn nαjmíч😉•°*_
_*°•mαmαn αmírα tαwα ínα míkα gαíѕuwαr вαn gírmα αgαrєkí,nαgσdє ѕσѕαí dα qαunαrkí dα kumα kulαwαrkí αkαínα,hαfnαn ítαmα tαnα míkí ѕαn ѕσ fíѕαвílíllαhí💕•°*
*Թɑցҽ 1⃣9⃣*