Sashe 12
Hibbatullah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushin jindadi Mai martaba yayi tare da juyowa yana fuskantarsu,yace"Alhamdulillah! Najmiy ina godia kwarai da gaske da daukata da kikayi tamkar wanda ya haifeki,kaima Faruq ayau ka nuna min cewar lallai na haifa,kuma na isa na bada umarni har abi,sannan kuma ka nuna min cewar na isa na zartar da hukunci har ah amsheshi da hannu bibbiyu ba tare da anmin korafi ba,nagode kwarai da gaske Umaru da biyayyarka agareni kuma ina rokan Allah kaima ya baka 'ya'yan da zasu maka hakan daga kai har Najmiy,kuma yanxu zan muku abinda kukeso... "
Hawaye na gangarowa saman kuncinsa yace _*"d'ana Hayatudden ubangiji Allah yayiwa rayuwarka albarqa aduk inda kake,Allah ya karkato da hankalinka gida ka dawo cikin zuri'arka"*_
Duk suka amsa da "Ameen Yah Allah" suna masu kuka,mai martaba yana gama fadar hakan ya juya ya fice don har xuwa yanzu suna kan karbar gaisuwar ta'aziyyar mutane ne,yau kwana bakwai da rasuwarta amma idan kaga yadda mutane keta tururun zuwa kai kace ko yau ne akayi rasuwar.
_*υp!υp υp υмar ғarυq вaнago,wallaнι ĸayι мυgυn вιrgenι awannan page dιn,ѕaмυn dan'υwa ĸaмarĸa ѕaι an тona,мaĸιyιn υмarι people lιĸe мaryaм cнυввy нope yaυ ғarυq ya ѕoмa вιrgeĸυ????*_
_*ιѕ lιĸe ĸaмar ғarυq ya ѕoмa ĸaмυwa da ѕon najмιy ĸo?wнaт???aĸwaι rιĸιcι ĸenan?нaнaнa!can'т ѕay,ĸυ daι ĸυ cιgaвa da вιвιyaтa*_
*тaĸυ ce*
*ⓗⓐⓕⓝⓐⓝ💕*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
❄️❄️❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
*°•ѕadaυĸarwa ga Dr.υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιgєя ѕтαтє,мιииα•°*
*°•ιnтellιgenт wrιтerѕ aѕѕo✍•°*
_____________________________________
💥
*Թɑցҽ 1⃣4⃣*
"Hajiyata amma kina ganin....... "
Da sauri Haj.Babba ta tari numfashinsa"A'ah Faruq kul kada naji ka furta komai,mahaifinku ya riga da ya gama magana,yanxu ya rage gareku ne kuyi biyayya tunda har kun riga da kun amince,ya rage gareku ku kara fahimtar juna kafin lokacin biki,ubangiji Allah ya shi muku albarqa da biyayyar da zaku mana bawai don kunso ba,kuma ina mai tabbatar muku da cewar insha Allahu bazaku taba tab'ewa ba don d'a meh biyayya ga iyayensa,Allah kan saka yaga daidai acikin lamuran rayuwarsa,Umar Faruq,Najmiy Allah ya shi muku albarqa,shi kuma Hayatudden Allah yasaka hannu cikin lamarinsa ya karkato da hankalinsa xuwa gida.... "
Gabaki daya suka amsa da "Ameen Ameen Hajiyarmu... " Faruq ya mik'e ya fice zuwa fadar mai martaba don tayashi ƙarban gaisuwa kamar kodayaushe,don tunda akayi rasuwar kullum makale yake da mai martaba,tare suke ƙarbar gaisuwar mazaje,Haj.Babba kuma su karbi na mata,wasu matan ma da biyu suke xuwa kawo gaisuwa don kawai suyi tsegumi,dake kuwa maganar b'atar Hayat ya gama zaga gari,da yawa cewa suke ta dalilinsa mahaifiyarsa tabar duniya.
*WANNAN KENAN*
_______________•°•___________________
Bawan Allah Hayat kuwa,duk wani information na gidansu yana samu tare da taimakon abokinsu Ibrahim Spanzy wanda shine ke basu labarin komai awaya.Spanzy ne ya samu mai gadin gidansu mai martaba,dake shi din yaro ne mai wayon tsiya sai da yasan yadda yayi suka saba da tsohon,kusan kullum sai yazo kofar gidan sai su zauna abenci awaje,spanzy sai yayi ta bugar ruwan cikinsa,shi kuwa Mal.Madu mai gadi sai kaga ya shagalta yana kora masa bayanin komai dake faruwa tun daga batar Hayat har xuwa rasuwar mahaifiyarsa,idan Spanzy zai tafi sai kaga yadan zaro naira dari ko dari biyu ya bashi,shi kuma tsohon ya karba yana mai washe baki tare da shi masa albarqa,Mal.Madu bai taba kawo komai aransa agame da zuwan Spanzy wurinsa akodayaushe ba,ya dauki hakan ne kawai akan haduwar jini ne.
Alokacin da rasuwar Haj.Karama ya riski Hayat,ranar sadakar uku ne ma aka gaya masa,har suma sai da yayi,bayan ya farfado kuwa kamar zai haukacewa Roughcoin,cewa yake yana dada nanatawa"wayyo kaicona Hayat na cuci kaina,nayi sanadin barin mahaifiyata duniya,ta tafi da tsananin fushina adalilin biyewa son xuciyata,babu makawa makomata gidan wuta ce... " Ya fashe da wani irin wahalallan kuka mai ban tausayi,Roughcoin kuwa fashewa da dariyar iskancinsu yayi,sai daya dan zuƙi tabarsa kana yace"See diz idiot ooo,u don already judge urself,hahaha thank God da kasan cewa gidan wuta straight zaka shiga.... " Ya sake zuƙar tabarsa ya fesar akan fuskar Hayat,azuciye Hayat ya mik'e ya yankawa Roughcoin mari yace"Mahaifiyata ta rasu shine kake shan taba agabana?atleast she need a sign of respect and a sympathetic face from you,kodayake ita din uwatace ba uwarka ba shiyasa baka damu ba,toh bari kaji ni gida zanyi yanxun nan kuwa. " ya juya ya soma hada kayansa yana kuka yana ambaton "Hajiyata pls ki yafemin wallahi na tuba,ubangiji Allah yayi miki rahama. "
Kai ya rabbi Allah ka mana tsari da shedanun Abokai (Ameen),wato na takaice muku labari sai da Roughcoin yasan yadda yayi ya sake hurewa Hayat kunne akan yayi haquri ya cika mission dinsa,yayi kokari koda shekara dayace ya kara,Haj.karama ko ya koma ba dawo da ita zaiyi ba,don haka ya haqura kawai.
Yana hawaye yana fadin"Abraham uwa-uwace fa bai kamata ace na banzarta da ita ba,ya kamata naje nima ayi zaman makokinta dani,don haka na rokeka ka bari na tafi." Rokansa yake tayi amma don mugunta Roughcoin ya cigaba da zugashi har sai daya ga ya samu nasara,ya hada Hayat da wiwi,tuni Hayat ya shiga duniyar dake mantar dashi damuwarsa.
Haka ya kasance akullum sai yayi kukan Hajiyarsa tare da rokar mata samun rahamar ubangiji da kuma nemar gafararta,wani abin birgewa ga Hayat shine sallolin nan na farilla guda biyar arana daya baya taba wuceshi,kai infact har nafilfili yana yi,lokacin shiriyarsa ce dai bata yi ba.(Shifa shiriya sai wanda Allah yaso yake yiwa,don haka let's thank God for every situation we found ourselves in,Allah ya shiryar da al'ummarsa,ameen😭).
***
Magana karama harta zama babba,wata ranar Juma'a bayan an sakko sallar juma'a aka daura auran *'YARIMA UMAR FARUQ BAHAGO'* da kuma *'NAJMIYYA GADDAFI'* akan sadaki dubu hamsin lakadan ba ajalan ba.Manya manyan mutane sun samu damar halartar wannan daurin auren,hadda sarakuna,sarkin gombe mahaifin Haj.Babba ma saida yazo da tawagarsa.Abin dai yayi tsari sosai,kuma sun masa addu'ar Allah ya bayyana dansa Hayat duk da cewar babu wanda yasan dalilin batarsa,gaskiya agaida masu yiwa mai martaba Mk Bahago hidima,akwaisu da amana da kuma rike sirri,Mal.Madu ne dai ya fita zakka acikinsu,amma hatta Mamman dai akwaishi da rufe magana wasu lokuttan.Shi kansa batar Hayat na damunsa ayanxu.
Dama akwai flat biyu da Mai martaba ya sanya aka ginawa 'ya'yansa maza don xuwan irin wannan ranar,toh daya daga ciki aka baiwa Faruq ya zauna da amaryarsa anan.Faruq bai taba mafarkin cewa wai akwai ranar da zai auri yarinya yar kankanuwa ba cuz he never liked it,Najmiyya shekarunta ayanxu goma sha shidda,shi kuma yana da 28,amma kuma toh yanzu ya ya iya dole ce tasa,biyayya kurum yayi,amma tsoronsa daya duk ranar da Hayat ya dawo tofa akwai rikici.
*°•BAYAN WATANNI BIYU•°*
Toh dayake ance tsakanin mata da miji sai Allah,tuni Faruq da Najmiy suka ijje wani nauyin juna da sukeji,suka rungumi kaddararsu suka hau zaman lafiya,ga wata soyayyar junansu data samu matsugunni acikin xukatansu,uwa uba mutunta juna da kuma girmamawa.Najmiy da Hidaya na shekararsu ta biyu kenan ah midwifery,sauran musu 1year is kare,don haka tare suke tafiya makaranta kullum.
Xuwa yanxu dangin mahaifiyar Hayat sun tasa mai martaba Mk agaba,wai ya manta da yaron yar'uwarsu ya cigaba da rayuwarsa bai damu da batar Hayatun ba,don haka dole ne afita aje anemo masu shi idan ba haka ba kuwa zasu dauki mummunan mataki,damuwa yabi yayiwa mai martaba yawa,kusan kullum sai sunzo sun fitineshi,Hawan jinin mai martaba ya tashi sosai wanda hakan ya janyo watarana ya yanke jiki ya fadi,stroke ta kamashi,yanzu mai martaba Mk.Bahago sai dai atayar sannan kuma adaga,baya iya magana sai dai kwatance da hannu da kuma hawaye,duk kuma so yake yace aje anemo masa Hayat amma ya kasa😭.
Watarana Faruq da kuka ya sami Haj.Babba yace"Hajiyata na nemi inda Ibrahim Spanzy abokin Hayat yake zaune,kuma ya gayamin komai,Hayatudden dai yana garin Lagos yana aikin conductor tare da abokinsa Roughcoin wanda shine ya zugashi suka gudu... "
Da karfi Haj.Babba takaiwa k'irjinta mugun bugu tace"Ni Hadizatouh conductor fa kace Faruq?"
"Eh hajiyata sana'ar da Hayat keyi kenan acan,da wannan aikin suka dogara har suke samu su saka abu acikinsu,wai don sun nemi aikin gwamnati harwa yau basu samu ba,fisabilillahi Hajiyata taya kuwa zasu samu aikin bayan suna rataye da hakkin mutane da yawa awuyansu?kadan ma suka gani kenan,na yanke shawarar tafiya garin lagos agobe don tahowa da Hayatu don bazan taba bari wannan karon ya sake zamowa sanadiyyar mutuwar wani nawa ba.... "
Da sauri Hajiya tace"Kai yanzu idan ka shiga garin lagos ka soma nemansu daga ina?koka manta cewar Lagos babban birni ne?
"Hajiya Spanzy ya gayan komai hadda kwatancen unguwar da suke zaune.. "
Tace"Toh addu'ata shine Allah yasa dai gaskiya ya gaya maka. "
"Amin,amma don Allah kar afadiwa Abba mai martaba gaskiyar lamari,don kawai ce masa nayi wani gidan radio ne agarin lagos suke nemana da gaggawa,yadai amsa min da kai ne kawai.. "
Ahankali tace"Toh Faruq Allah yasa ayi nasara,Allah ya jagoranceka awannan tafiyar da zakayi,Allah yayiwa rayuwarka albarqa.... "
"Amin Hajiyata,bari naje na kwanta don gobe sammako zanyi.. " tace"Toh"
Koda ya fita bangaren mai martaba ya nufa don anan yake kwana yanxu tunda ya kwanta rashin lafiya,gobe ne kawai zai danyi nesa dashi,Najmiy kuwa adakin Hidaya take kwana don acewarta bazata iya kwana ita daya awannan makeken flat din ba.
_*тoғa мy people ĸυna ganιn ғarυq zaιyι naѕarar dawowa da нayaт gιda ĸυwa?*_
*тaĸυ ce*
*ⓗⓐⓕⓝⓐⓝ💕*
❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
https://m.facebook.com/Hafnans-Novell-246747739535534/
*•°ѕadaυĸarwa ga Dr. υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιgєя ѕтαтє мιииα•°*
*ιnтellιgenт wrιтer'ѕ aѕѕo✍*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
____________________________________
💥
*Թɑցҽ 1⃣5⃣*
Misalin karfe biyar ta asuba alokacin tuni har an soma kiraye-kirayen assalatu,Faruq ya mike,mai martaba ma tuni shima ya farka,don yama riga Faruq din farkawa.
"Abbana harka farka?toya jikin naka?" acewar Faruq.Kai kawai ya daga masa alamun da sauki,gashi babu damar tashiwa don gabatar da sallah,dama Faruq din yaketa jira ya tashi yayi masa alwala,tunda ya kwanta rashin lafiya Faruq ko kuma Haj.Babba ko kuwa Najmiy sune ke masa alwala idan yaso sai yayi sallar acikin xuciyarsa.Mai martaba Mk Bahago kenan akwai son ibada.
Hawaye na gangarowa saman kuncinsa yace _*"d'ana Hayatudden ubangiji Allah yayiwa rayuwarka albarqa aduk inda kake,Allah ya karkato da hankalinka gida ka dawo cikin zuri'arka"*_
Duk suka amsa da "Ameen Yah Allah" suna masu kuka,mai martaba yana gama fadar hakan ya juya ya fice don har xuwa yanzu suna kan karbar gaisuwar ta'aziyyar mutane ne,yau kwana bakwai da rasuwarta amma idan kaga yadda mutane keta tururun zuwa kai kace ko yau ne akayi rasuwar.
_*υp!υp υp υмar ғarυq вaнago,wallaнι ĸayι мυgυn вιrgenι awannan page dιn,ѕaмυn dan'υwa ĸaмarĸa ѕaι an тona,мaĸιyιn υмarι people lιĸe мaryaм cнυввy нope yaυ ғarυq ya ѕoмa вιrgeĸυ????*_
_*ιѕ lιĸe ĸaмar ғarυq ya ѕoмa ĸaмυwa da ѕon najмιy ĸo?wнaт???aĸwaι rιĸιcι ĸenan?нaнaнa!can'т ѕay,ĸυ daι ĸυ cιgaвa da вιвιyaтa*_
*тaĸυ ce*
*ⓗⓐⓕⓝⓐⓝ💕*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
❄️❄️❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
*°•ѕadaυĸarwa ga Dr.υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιgєя ѕтαтє,мιииα•°*
*°•ιnтellιgenт wrιтerѕ aѕѕo✍•°*
_____________________________________
💥
*Թɑցҽ 1⃣4⃣*
"Hajiyata amma kina ganin....... "
Da sauri Haj.Babba ta tari numfashinsa"A'ah Faruq kul kada naji ka furta komai,mahaifinku ya riga da ya gama magana,yanxu ya rage gareku ne kuyi biyayya tunda har kun riga da kun amince,ya rage gareku ku kara fahimtar juna kafin lokacin biki,ubangiji Allah ya shi muku albarqa da biyayyar da zaku mana bawai don kunso ba,kuma ina mai tabbatar muku da cewar insha Allahu bazaku taba tab'ewa ba don d'a meh biyayya ga iyayensa,Allah kan saka yaga daidai acikin lamuran rayuwarsa,Umar Faruq,Najmiy Allah ya shi muku albarqa,shi kuma Hayatudden Allah yasaka hannu cikin lamarinsa ya karkato da hankalinsa xuwa gida.... "
Gabaki daya suka amsa da "Ameen Ameen Hajiyarmu... " Faruq ya mik'e ya fice zuwa fadar mai martaba don tayashi ƙarban gaisuwa kamar kodayaushe,don tunda akayi rasuwar kullum makale yake da mai martaba,tare suke ƙarbar gaisuwar mazaje,Haj.Babba kuma su karbi na mata,wasu matan ma da biyu suke xuwa kawo gaisuwa don kawai suyi tsegumi,dake kuwa maganar b'atar Hayat ya gama zaga gari,da yawa cewa suke ta dalilinsa mahaifiyarsa tabar duniya.
*WANNAN KENAN*
_______________•°•___________________
Bawan Allah Hayat kuwa,duk wani information na gidansu yana samu tare da taimakon abokinsu Ibrahim Spanzy wanda shine ke basu labarin komai awaya.Spanzy ne ya samu mai gadin gidansu mai martaba,dake shi din yaro ne mai wayon tsiya sai da yasan yadda yayi suka saba da tsohon,kusan kullum sai yazo kofar gidan sai su zauna abenci awaje,spanzy sai yayi ta bugar ruwan cikinsa,shi kuwa Mal.Madu mai gadi sai kaga ya shagalta yana kora masa bayanin komai dake faruwa tun daga batar Hayat har xuwa rasuwar mahaifiyarsa,idan Spanzy zai tafi sai kaga yadan zaro naira dari ko dari biyu ya bashi,shi kuma tsohon ya karba yana mai washe baki tare da shi masa albarqa,Mal.Madu bai taba kawo komai aransa agame da zuwan Spanzy wurinsa akodayaushe ba,ya dauki hakan ne kawai akan haduwar jini ne.
Alokacin da rasuwar Haj.Karama ya riski Hayat,ranar sadakar uku ne ma aka gaya masa,har suma sai da yayi,bayan ya farfado kuwa kamar zai haukacewa Roughcoin,cewa yake yana dada nanatawa"wayyo kaicona Hayat na cuci kaina,nayi sanadin barin mahaifiyata duniya,ta tafi da tsananin fushina adalilin biyewa son xuciyata,babu makawa makomata gidan wuta ce... " Ya fashe da wani irin wahalallan kuka mai ban tausayi,Roughcoin kuwa fashewa da dariyar iskancinsu yayi,sai daya dan zuƙi tabarsa kana yace"See diz idiot ooo,u don already judge urself,hahaha thank God da kasan cewa gidan wuta straight zaka shiga.... " Ya sake zuƙar tabarsa ya fesar akan fuskar Hayat,azuciye Hayat ya mik'e ya yankawa Roughcoin mari yace"Mahaifiyata ta rasu shine kake shan taba agabana?atleast she need a sign of respect and a sympathetic face from you,kodayake ita din uwatace ba uwarka ba shiyasa baka damu ba,toh bari kaji ni gida zanyi yanxun nan kuwa. " ya juya ya soma hada kayansa yana kuka yana ambaton "Hajiyata pls ki yafemin wallahi na tuba,ubangiji Allah yayi miki rahama. "
Kai ya rabbi Allah ka mana tsari da shedanun Abokai (Ameen),wato na takaice muku labari sai da Roughcoin yasan yadda yayi ya sake hurewa Hayat kunne akan yayi haquri ya cika mission dinsa,yayi kokari koda shekara dayace ya kara,Haj.karama ko ya koma ba dawo da ita zaiyi ba,don haka ya haqura kawai.
Yana hawaye yana fadin"Abraham uwa-uwace fa bai kamata ace na banzarta da ita ba,ya kamata naje nima ayi zaman makokinta dani,don haka na rokeka ka bari na tafi." Rokansa yake tayi amma don mugunta Roughcoin ya cigaba da zugashi har sai daya ga ya samu nasara,ya hada Hayat da wiwi,tuni Hayat ya shiga duniyar dake mantar dashi damuwarsa.
Haka ya kasance akullum sai yayi kukan Hajiyarsa tare da rokar mata samun rahamar ubangiji da kuma nemar gafararta,wani abin birgewa ga Hayat shine sallolin nan na farilla guda biyar arana daya baya taba wuceshi,kai infact har nafilfili yana yi,lokacin shiriyarsa ce dai bata yi ba.(Shifa shiriya sai wanda Allah yaso yake yiwa,don haka let's thank God for every situation we found ourselves in,Allah ya shiryar da al'ummarsa,ameen😭).
***
Magana karama harta zama babba,wata ranar Juma'a bayan an sakko sallar juma'a aka daura auran *'YARIMA UMAR FARUQ BAHAGO'* da kuma *'NAJMIYYA GADDAFI'* akan sadaki dubu hamsin lakadan ba ajalan ba.Manya manyan mutane sun samu damar halartar wannan daurin auren,hadda sarakuna,sarkin gombe mahaifin Haj.Babba ma saida yazo da tawagarsa.Abin dai yayi tsari sosai,kuma sun masa addu'ar Allah ya bayyana dansa Hayat duk da cewar babu wanda yasan dalilin batarsa,gaskiya agaida masu yiwa mai martaba Mk Bahago hidima,akwaisu da amana da kuma rike sirri,Mal.Madu ne dai ya fita zakka acikinsu,amma hatta Mamman dai akwaishi da rufe magana wasu lokuttan.Shi kansa batar Hayat na damunsa ayanxu.
Dama akwai flat biyu da Mai martaba ya sanya aka ginawa 'ya'yansa maza don xuwan irin wannan ranar,toh daya daga ciki aka baiwa Faruq ya zauna da amaryarsa anan.Faruq bai taba mafarkin cewa wai akwai ranar da zai auri yarinya yar kankanuwa ba cuz he never liked it,Najmiyya shekarunta ayanxu goma sha shidda,shi kuma yana da 28,amma kuma toh yanzu ya ya iya dole ce tasa,biyayya kurum yayi,amma tsoronsa daya duk ranar da Hayat ya dawo tofa akwai rikici.
*°•BAYAN WATANNI BIYU•°*
Toh dayake ance tsakanin mata da miji sai Allah,tuni Faruq da Najmiy suka ijje wani nauyin juna da sukeji,suka rungumi kaddararsu suka hau zaman lafiya,ga wata soyayyar junansu data samu matsugunni acikin xukatansu,uwa uba mutunta juna da kuma girmamawa.Najmiy da Hidaya na shekararsu ta biyu kenan ah midwifery,sauran musu 1year is kare,don haka tare suke tafiya makaranta kullum.
Xuwa yanxu dangin mahaifiyar Hayat sun tasa mai martaba Mk agaba,wai ya manta da yaron yar'uwarsu ya cigaba da rayuwarsa bai damu da batar Hayatun ba,don haka dole ne afita aje anemo masu shi idan ba haka ba kuwa zasu dauki mummunan mataki,damuwa yabi yayiwa mai martaba yawa,kusan kullum sai sunzo sun fitineshi,Hawan jinin mai martaba ya tashi sosai wanda hakan ya janyo watarana ya yanke jiki ya fadi,stroke ta kamashi,yanzu mai martaba Mk.Bahago sai dai atayar sannan kuma adaga,baya iya magana sai dai kwatance da hannu da kuma hawaye,duk kuma so yake yace aje anemo masa Hayat amma ya kasa😭.
Watarana Faruq da kuka ya sami Haj.Babba yace"Hajiyata na nemi inda Ibrahim Spanzy abokin Hayat yake zaune,kuma ya gayamin komai,Hayatudden dai yana garin Lagos yana aikin conductor tare da abokinsa Roughcoin wanda shine ya zugashi suka gudu... "
Da karfi Haj.Babba takaiwa k'irjinta mugun bugu tace"Ni Hadizatouh conductor fa kace Faruq?"
"Eh hajiyata sana'ar da Hayat keyi kenan acan,da wannan aikin suka dogara har suke samu su saka abu acikinsu,wai don sun nemi aikin gwamnati harwa yau basu samu ba,fisabilillahi Hajiyata taya kuwa zasu samu aikin bayan suna rataye da hakkin mutane da yawa awuyansu?kadan ma suka gani kenan,na yanke shawarar tafiya garin lagos agobe don tahowa da Hayatu don bazan taba bari wannan karon ya sake zamowa sanadiyyar mutuwar wani nawa ba.... "
Da sauri Hajiya tace"Kai yanzu idan ka shiga garin lagos ka soma nemansu daga ina?koka manta cewar Lagos babban birni ne?
"Hajiya Spanzy ya gayan komai hadda kwatancen unguwar da suke zaune.. "
Tace"Toh addu'ata shine Allah yasa dai gaskiya ya gaya maka. "
"Amin,amma don Allah kar afadiwa Abba mai martaba gaskiyar lamari,don kawai ce masa nayi wani gidan radio ne agarin lagos suke nemana da gaggawa,yadai amsa min da kai ne kawai.. "
Ahankali tace"Toh Faruq Allah yasa ayi nasara,Allah ya jagoranceka awannan tafiyar da zakayi,Allah yayiwa rayuwarka albarqa.... "
"Amin Hajiyata,bari naje na kwanta don gobe sammako zanyi.. " tace"Toh"
Koda ya fita bangaren mai martaba ya nufa don anan yake kwana yanxu tunda ya kwanta rashin lafiya,gobe ne kawai zai danyi nesa dashi,Najmiy kuwa adakin Hidaya take kwana don acewarta bazata iya kwana ita daya awannan makeken flat din ba.
_*тoғa мy people ĸυna ganιn ғarυq zaιyι naѕarar dawowa da нayaт gιda ĸυwa?*_
*тaĸυ ce*
*ⓗⓐⓕⓝⓐⓝ💕*
❄️❄️❄️❄️❄️
*Ḧ̤Ï̤B̤̈B̤̈Ä̤T̤̈Ṳ̈L̤̈L̤̈Ä̤Ḧ̤*
❄️❄️❄️❄️❄️
*°•(ĸyaυтa daga Aℓℓαн)•°*
*°ιиιqυιту,ємραтну,нυмιℓιαтισи & яσмαитι¢ ℓσνє💑°*
*MALLAKAR:HAFSAT HAFNAN💕*
*WATTPAD:HAFNANCY*
https://m.facebook.com/Hafnans-Novell-246747739535534/
*•°ѕadaυĸarwa ga Dr. υмαя fαяυq вαнαgσ,ємιя σf иιgєя ѕтαтє мιииα•°*
*ιnтellιgenт wrιтer'ѕ aѕѕo✍*
https://m.facebook.com/Intelligent-Writes-ASSO-294634797868361/
____________________________________
💥
*Թɑցҽ 1⃣5⃣*
Misalin karfe biyar ta asuba alokacin tuni har an soma kiraye-kirayen assalatu,Faruq ya mike,mai martaba ma tuni shima ya farka,don yama riga Faruq din farkawa.
"Abbana harka farka?toya jikin naka?" acewar Faruq.Kai kawai ya daga masa alamun da sauki,gashi babu damar tashiwa don gabatar da sallah,dama Faruq din yaketa jira ya tashi yayi masa alwala,tunda ya kwanta rashin lafiya Faruq ko kuma Haj.Babba ko kuwa Najmiy sune ke masa alwala idan yaso sai yayi sallar acikin xuciyarsa.Mai martaba Mk Bahago kenan akwai son ibada.