Sashe 3
Mummunan Zato Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tabɗijam,in ji mata,Salis ya faɗa cikin mamaki,ai wallahi ba zan aje mace in sa mata idanu ba. Uncle ya ce, ni baka san dalili ba, "watan mutumina a duk lokacin da nayi yunƙurin kusantar yarinyar sai naga tamkar itama da zaran na kusance ta itama mutuwa zatayi. Sai kuma in ringa ji a jikina cewa dan ban kusance ta bane ta kawo yau.
Alhaji Salis ya ce, "kenan kaima kana yi ma kanka MUMMUNAN ZATON da mutane suke maka?" Ya matso ya dafa shi, Alhaji SaddiÆ™ daina zargin kanka,sa a zuciyarka, Allah ne ya amshi addu'armu,ka taki matarka sannan ka dage mu samu Æ´aÆ´a." Uncle ya yi Æ´ar dariya tare da cewa,ni nema zan dagen ko?" Nan dai suka yi sallama.
Koda ya dawo ciki,tuni A'isha ta gyara gurin tamkar ba aci abinci a gurin ba, tana zaune tana kallo. Ya ce, "Beby me kike son in baki tukuicin wannan girkin?" Ta gyara zama cike da zumuɗi ta ce,"Cika min alƙawarina kawai zakayi," ya ce wanne kenan? Ta ɗan karkatar da kai tana duban shi, ta ce wannan da ka ce zaka kai ni gida naga su Ummata har ma ka ce in na ƙwantar da hankalina. Ya yi murmushi, angama Beby, insha Allah next week can zamuyi week end. Ta shiga murna,shi ko kallonta yake yi, komai Beby ta yi birge shi take yi kuma ko yaushe ya kan yi sha'awar yin wasanni irin na ma'aurata, da ita sai dai hakan in ya tuna ya ya zata ɗauke shi,don tana girmama shi.
Sannan ya kan yi tunanin in har ya kai ga saduwa da ita to zata iya mutuwa. Na shi zaton rashin saduwar da bai da ita ba ne yasa har yanzu bata mutu ba. Yana ta tunani bai ma san ta gama komai ta zo ta zauna kusa da shi ba, tana ta kallonshi zuciyarta tana son gano me yake tunani, fuskarshi take kallo yana da ƙyau Uncle,ta raya ma ranta, gashi mai tsafta da son ƙamshi. Uncle ɗan gayu ne tsawonshi yana burgeta,ringing ɗin wayar shi ce ta dawo da shi daga tunaninshi da yake yi, itama haka. Firgigit suka dubi jt, cikin cinya A'isha ta saka kanta duk kunya ta rufe ta, Uncle ya kamata tana kallonshi.
Washegari Jummai ta zo tana son yiwa A'isha kashedin gulmar da ta soma kawowa gurin maigidan, sai kuma ta same shi a ɗakin,don haka sai ta juya zancan da cewa,dama nazo ne in baki haƙuri,kan abinda su Suwaiba suka yi miki, insha Allahu ba zasu ƙara ba. A'isha ta ce, "Ya wuce ma." Alhaji Saddiƙ ya ce, "Haba Jummai,ki daina damun kanki,ai ni ma dai nayi musu barazana ne, amma ba wai zan kore sun ba ne. Cikin sanyin jiki ta ce na gode, ta fita. Tana fita ta banko ma ɗakin harara, sannan ta ce da sannu zaku ga aya in dai nice Jummai.
Ranar juma'a, A'isha suka nufi jihar Jigawa cikin motar Uncle (Annaconder) Jabir direban shi na Ofis shi ne yake jan su.
Yafi son tuƙin Jabir don ya san titi, suna zaune a bayan motar, harkokin shi kurum yake yi a cikin laptop tare da abokan kasuwancinsa, A'isha kam tagumi ta zabga, murna ce fal ranta Allah yasa Uncle ɗinta ya baro ta can har hutunta ya ƙare. Kai yau zata ga su Ummanta,can ta soma hamma, kafin sukai Kano tuni bacci ya yi awon gaba da ita, Uncle ya kalle ta,ta jingina kanta da gilashin mota,ya yi ɗan murmushi, sannan ya ajiye laptop ɗin shi gefe sannan ya kamata ya ƙwanto ta a jikinshi,yana ƙoƙarin gyarata ai tuni ta gyara kanta. Juyo da fuskarta tayi saitin mararshi ƙirjinta yana ƙwance saman cinyoyin shi har ma yana jin tudun ɗan ƙirgan danginta akan cinyarsa hannunta ɗaya yana kan kujera ɗayan ko yana ɗayar cinyar ta shi, sannan ta ɗan takure kamar tana jin sanyi. Nan take ya ɗauko babbar rigar shi ya rufa mata, sannan ya ce, "Jabir rage ƙarfin (A.C) ɗin nan. Jabir ya ce,to ranka ya daɗe, haka suka yi ta ƙwararar hanya har suka isa Kano, Uncle yana son fita ya ƙara masu Friend tsaraba Amma baya son ya tashi, Beby don haka sai ya ce Jabir su bi ta cikin gari kai tsaye ya wuce jifatu suna isa ya ɗibo kuɗi ba tare da ya ƙirga ba,ya ba Jabir ya ce ya shiga cikin jifatu ya lissafa mishi abubuwan da yake so.
Bayan ya dawo da kaya niƙ-niƙi, yaran shagon da wasu suka loda a bayan motar, sannan Jabir ya shiga. Ya juyo ya miƙa ma Uncle sauran kuɗin tare da cewa, gashi maigida, kuɗin sun rage. Kasa a aljihunka Jabir muje Allah dai ya sauke mu lafiya. Jabir ya ce Amin,. Sannan ya ce "Na gode maigida, Allah ya ƙara buɗi." Ya ce "Amin" suna tafiya ta sake yin juyi ta gyara ƙwanciyarta, sai dai numfashinta da ke sauka ka saitin cibiyarshi,yana sa shi jin wani yanayi, ya jingina kanshi da kujera ta baya, ya lumshe idanunshi, kasa daurewa ya yi,ya lalibo tafin hannunta ya saƙala cikin nashi. A hankali yake murzawa,nan ta yi miƙa tare da juyawa rigingine. Sai taji duk ta takura, don haka ta buɗe idanunta a hankali gami da lalubawa ta ji ko kan gado take. Sai taji ta damƙo cinya,da sauri ta tashi zaune ta kalli jikinta,tana rufe ne da rigar Uncle,nan take ta tuna cewa a cikin mota suke. Shi ko ya ce, sleeping Beby kin tashi? Kunya ce ta rufe ta, har ma ta kasa kallonshi, ta kifa kanta a cinyarta, ya ce, "Beby kenan, gaskiya kin shari bacci,ko dai jiya saboda murnar zuwa gida ba ki runtse ba ne?" A zuciyarta,ta ce "kamar Uncle ya sani, amma kunya ta hana ta ɗagowa a haka suka ci gaba da tafiya hannunta cikin nashi in ta ɗan ɗago da kai sai dai ta kalli yanda suke wuce ƙauyuka da dajika, da ya ɗan murza yatsun sai ta kuma sunkuyar da kai cikin cinyarta tana son yanda yake mata da yatsun in yana yi ta kan ji wani irin abu shi yasa ko ya riƙe hannunta bata ƙwacewa.
Jummai ko ba ƙaramin murna ta yi ba da wannan tafiyar tasu. A cewarta, Allah ne ya dube ta da idanun rahama ya sa su wannan tafiya, domin koda yaushe cikin lissafin ya ya zasu tafi Nijar ɗin suke tunda ƙwana za su yi ƙila ma ba ɗaya ba, kuma ta san Uncle ba zai taɓa barinta ta ƙwana bikin ƙawa ba,balle ta mishi ƙaryar cewa ƙawarta ce zata aurar da ƴa, dangin su ɗaya balle ta ce bikin danginta zataje,ya kuma san dangin ubanta duk ƴan Katsina ne, cikin wannan halin ne ya ce mata zai yi tafiya zai kai A'isha gida.
Don murna har da turamen zannuwa ta ba A'ishan,wai gashi ta kaima mahaifiyarta,da zasu tafi kuwa rakiya har mota. Dama sun gama shirya ta su tafiyar ita da Aminiyarta,don haka suna tafiya itama ta suri jakarta ta kira direban su ta ce ya kai ta gidan Aminiya wato Hajiya Kari, daga can suma suka nufi Nijar.
A'isha da gudu ta shiga cikin gida, tana kiran Ummata! Ummata! Tsalle ta yi tare da ɗane Ummar tata wadda ke ta kujuba-kujubar haɗa musu abin sauka, kafin su iso. Gefanta Hauwa ƴar maƙotansu da ke taimakon ta da aiki ce, Umma ta ce "yau ku ji mu da ɗiya, A'isha an girma ba'a san an girma ba?" Cikin murya shagwaɓa ta ce, "Kai Umma wanne girma nayi? Umma ta tsaya tana kallon ƴar Tata, duk da bata ƙara girma ba ta ɗan ciko,idanu sannan fatar ta ta murje gwanin sha'awa, sannan ta ƙara haske. Ta ce, "To ina ki ka bar maigidan naki?" Ta ce Uncle yana waje Abba fa? Umma ta ce "tunda ya fita sallah bai shigo ba,muje ki amshi makullin sashen baƙi ki je ki buɗe mishi kafin Abban naki ya zo," ta ce to,da gudu ta sheƙo tazo tana buɗe ƙofa, shi kam Uncle kallonta ma yake yi yana dariya......
#######
[12/9, 21:27] Ummi Tandama😇: *📗📗 Page 3*
Bai taɓa ganin tana murna irin haka ba,ta buɗe sannan ta iso gurinshi "zo ka shiga Uncle" ta shiga ya bi ta, ta ce "Uncle bari na kawo abinci." Ya ce "Haba Beby daga zuwa? Bari dai mu sauke nauyin dake kanmu,watan mu yi sallah. Ya zauna tare da ɗaukan waya bari na ce Jabir ya shigo shima tunda da toilet nan sai mu yi sallah ta ce, to ya ce yau kam Beby sai murna ko? Anga Umma, ta fita tana dariya.
Bayan su Abbanta sun dawo nan ya shiga gurin amininshi sirikin shi kuma maigidan shi ta fannin aiki,nan suka shiga hirar yaushe gamo A'isha ce ta kawo musu abinci ita kuma ta koma gida yau kam murna ba sauƙi gata cikin family ɗin ta tana cin abinci ƙwano ɗaya da Ummanta, gefanta ga su Jafar da Munnir ƙannanta, dole ne ta yi murna domin ba ta yi zaton zata sake zuwa wannan gidan ba,ga zatonta ta yi banƙwana da gidan har abada. Yini sukayi zaune da Ummanta duk inda Umma ta yi A'isha tana biye da ita, tana ba su labarin makarantar su,ƙawayanta su Samira da kuma tsaruwar makarantar,wata dirama kuma sai da dare,ta haye gadon Ummanta ta ƙwanta, Umma ta dube ta, tashi mana A'isha ki je gurin mijinki,ta tashi zaune in je in masa me? Umma ta ce kin ji shirme bangane ki je ki masa ba,ta koma ta ƙwanta nafa riga ya na kai musu abinci, Umma ta ce to ba za kiyi mishi sai da safe ba? Ta ƙara jan rufa tare da cewa zai kira waya.
Alhaji Salis ya ce, "kenan kaima kana yi ma kanka MUMMUNAN ZATON da mutane suke maka?" Ya matso ya dafa shi, Alhaji SaddiÆ™ daina zargin kanka,sa a zuciyarka, Allah ne ya amshi addu'armu,ka taki matarka sannan ka dage mu samu Æ´aÆ´a." Uncle ya yi Æ´ar dariya tare da cewa,ni nema zan dagen ko?" Nan dai suka yi sallama.
Koda ya dawo ciki,tuni A'isha ta gyara gurin tamkar ba aci abinci a gurin ba, tana zaune tana kallo. Ya ce, "Beby me kike son in baki tukuicin wannan girkin?" Ta gyara zama cike da zumuɗi ta ce,"Cika min alƙawarina kawai zakayi," ya ce wanne kenan? Ta ɗan karkatar da kai tana duban shi, ta ce wannan da ka ce zaka kai ni gida naga su Ummata har ma ka ce in na ƙwantar da hankalina. Ya yi murmushi, angama Beby, insha Allah next week can zamuyi week end. Ta shiga murna,shi ko kallonta yake yi, komai Beby ta yi birge shi take yi kuma ko yaushe ya kan yi sha'awar yin wasanni irin na ma'aurata, da ita sai dai hakan in ya tuna ya ya zata ɗauke shi,don tana girmama shi.
Sannan ya kan yi tunanin in har ya kai ga saduwa da ita to zata iya mutuwa. Na shi zaton rashin saduwar da bai da ita ba ne yasa har yanzu bata mutu ba. Yana ta tunani bai ma san ta gama komai ta zo ta zauna kusa da shi ba, tana ta kallonshi zuciyarta tana son gano me yake tunani, fuskarshi take kallo yana da ƙyau Uncle,ta raya ma ranta, gashi mai tsafta da son ƙamshi. Uncle ɗan gayu ne tsawonshi yana burgeta,ringing ɗin wayar shi ce ta dawo da shi daga tunaninshi da yake yi, itama haka. Firgigit suka dubi jt, cikin cinya A'isha ta saka kanta duk kunya ta rufe ta, Uncle ya kamata tana kallonshi.
Washegari Jummai ta zo tana son yiwa A'isha kashedin gulmar da ta soma kawowa gurin maigidan, sai kuma ta same shi a ɗakin,don haka sai ta juya zancan da cewa,dama nazo ne in baki haƙuri,kan abinda su Suwaiba suka yi miki, insha Allahu ba zasu ƙara ba. A'isha ta ce, "Ya wuce ma." Alhaji Saddiƙ ya ce, "Haba Jummai,ki daina damun kanki,ai ni ma dai nayi musu barazana ne, amma ba wai zan kore sun ba ne. Cikin sanyin jiki ta ce na gode, ta fita. Tana fita ta banko ma ɗakin harara, sannan ta ce da sannu zaku ga aya in dai nice Jummai.
Ranar juma'a, A'isha suka nufi jihar Jigawa cikin motar Uncle (Annaconder) Jabir direban shi na Ofis shi ne yake jan su.
Yafi son tuƙin Jabir don ya san titi, suna zaune a bayan motar, harkokin shi kurum yake yi a cikin laptop tare da abokan kasuwancinsa, A'isha kam tagumi ta zabga, murna ce fal ranta Allah yasa Uncle ɗinta ya baro ta can har hutunta ya ƙare. Kai yau zata ga su Ummanta,can ta soma hamma, kafin sukai Kano tuni bacci ya yi awon gaba da ita, Uncle ya kalle ta,ta jingina kanta da gilashin mota,ya yi ɗan murmushi, sannan ya ajiye laptop ɗin shi gefe sannan ya kamata ya ƙwanto ta a jikinshi,yana ƙoƙarin gyarata ai tuni ta gyara kanta. Juyo da fuskarta tayi saitin mararshi ƙirjinta yana ƙwance saman cinyoyin shi har ma yana jin tudun ɗan ƙirgan danginta akan cinyarsa hannunta ɗaya yana kan kujera ɗayan ko yana ɗayar cinyar ta shi, sannan ta ɗan takure kamar tana jin sanyi. Nan take ya ɗauko babbar rigar shi ya rufa mata, sannan ya ce, "Jabir rage ƙarfin (A.C) ɗin nan. Jabir ya ce,to ranka ya daɗe, haka suka yi ta ƙwararar hanya har suka isa Kano, Uncle yana son fita ya ƙara masu Friend tsaraba Amma baya son ya tashi, Beby don haka sai ya ce Jabir su bi ta cikin gari kai tsaye ya wuce jifatu suna isa ya ɗibo kuɗi ba tare da ya ƙirga ba,ya ba Jabir ya ce ya shiga cikin jifatu ya lissafa mishi abubuwan da yake so.
Bayan ya dawo da kaya niƙ-niƙi, yaran shagon da wasu suka loda a bayan motar, sannan Jabir ya shiga. Ya juyo ya miƙa ma Uncle sauran kuɗin tare da cewa, gashi maigida, kuɗin sun rage. Kasa a aljihunka Jabir muje Allah dai ya sauke mu lafiya. Jabir ya ce Amin,. Sannan ya ce "Na gode maigida, Allah ya ƙara buɗi." Ya ce "Amin" suna tafiya ta sake yin juyi ta gyara ƙwanciyarta, sai dai numfashinta da ke sauka ka saitin cibiyarshi,yana sa shi jin wani yanayi, ya jingina kanshi da kujera ta baya, ya lumshe idanunshi, kasa daurewa ya yi,ya lalibo tafin hannunta ya saƙala cikin nashi. A hankali yake murzawa,nan ta yi miƙa tare da juyawa rigingine. Sai taji duk ta takura, don haka ta buɗe idanunta a hankali gami da lalubawa ta ji ko kan gado take. Sai taji ta damƙo cinya,da sauri ta tashi zaune ta kalli jikinta,tana rufe ne da rigar Uncle,nan take ta tuna cewa a cikin mota suke. Shi ko ya ce, sleeping Beby kin tashi? Kunya ce ta rufe ta, har ma ta kasa kallonshi, ta kifa kanta a cinyarta, ya ce, "Beby kenan, gaskiya kin shari bacci,ko dai jiya saboda murnar zuwa gida ba ki runtse ba ne?" A zuciyarta,ta ce "kamar Uncle ya sani, amma kunya ta hana ta ɗagowa a haka suka ci gaba da tafiya hannunta cikin nashi in ta ɗan ɗago da kai sai dai ta kalli yanda suke wuce ƙauyuka da dajika, da ya ɗan murza yatsun sai ta kuma sunkuyar da kai cikin cinyarta tana son yanda yake mata da yatsun in yana yi ta kan ji wani irin abu shi yasa ko ya riƙe hannunta bata ƙwacewa.
Jummai ko ba ƙaramin murna ta yi ba da wannan tafiyar tasu. A cewarta, Allah ne ya dube ta da idanun rahama ya sa su wannan tafiya, domin koda yaushe cikin lissafin ya ya zasu tafi Nijar ɗin suke tunda ƙwana za su yi ƙila ma ba ɗaya ba, kuma ta san Uncle ba zai taɓa barinta ta ƙwana bikin ƙawa ba,balle ta mishi ƙaryar cewa ƙawarta ce zata aurar da ƴa, dangin su ɗaya balle ta ce bikin danginta zataje,ya kuma san dangin ubanta duk ƴan Katsina ne, cikin wannan halin ne ya ce mata zai yi tafiya zai kai A'isha gida.
Don murna har da turamen zannuwa ta ba A'ishan,wai gashi ta kaima mahaifiyarta,da zasu tafi kuwa rakiya har mota. Dama sun gama shirya ta su tafiyar ita da Aminiyarta,don haka suna tafiya itama ta suri jakarta ta kira direban su ta ce ya kai ta gidan Aminiya wato Hajiya Kari, daga can suma suka nufi Nijar.
A'isha da gudu ta shiga cikin gida, tana kiran Ummata! Ummata! Tsalle ta yi tare da ɗane Ummar tata wadda ke ta kujuba-kujubar haɗa musu abin sauka, kafin su iso. Gefanta Hauwa ƴar maƙotansu da ke taimakon ta da aiki ce, Umma ta ce "yau ku ji mu da ɗiya, A'isha an girma ba'a san an girma ba?" Cikin murya shagwaɓa ta ce, "Kai Umma wanne girma nayi? Umma ta tsaya tana kallon ƴar Tata, duk da bata ƙara girma ba ta ɗan ciko,idanu sannan fatar ta ta murje gwanin sha'awa, sannan ta ƙara haske. Ta ce, "To ina ki ka bar maigidan naki?" Ta ce Uncle yana waje Abba fa? Umma ta ce "tunda ya fita sallah bai shigo ba,muje ki amshi makullin sashen baƙi ki je ki buɗe mishi kafin Abban naki ya zo," ta ce to,da gudu ta sheƙo tazo tana buɗe ƙofa, shi kam Uncle kallonta ma yake yi yana dariya......
#######
[12/9, 21:27] Ummi Tandama😇: *📗📗 Page 3*
Bai taɓa ganin tana murna irin haka ba,ta buɗe sannan ta iso gurinshi "zo ka shiga Uncle" ta shiga ya bi ta, ta ce "Uncle bari na kawo abinci." Ya ce "Haba Beby daga zuwa? Bari dai mu sauke nauyin dake kanmu,watan mu yi sallah. Ya zauna tare da ɗaukan waya bari na ce Jabir ya shigo shima tunda da toilet nan sai mu yi sallah ta ce, to ya ce yau kam Beby sai murna ko? Anga Umma, ta fita tana dariya.
Bayan su Abbanta sun dawo nan ya shiga gurin amininshi sirikin shi kuma maigidan shi ta fannin aiki,nan suka shiga hirar yaushe gamo A'isha ce ta kawo musu abinci ita kuma ta koma gida yau kam murna ba sauƙi gata cikin family ɗin ta tana cin abinci ƙwano ɗaya da Ummanta, gefanta ga su Jafar da Munnir ƙannanta, dole ne ta yi murna domin ba ta yi zaton zata sake zuwa wannan gidan ba,ga zatonta ta yi banƙwana da gidan har abada. Yini sukayi zaune da Ummanta duk inda Umma ta yi A'isha tana biye da ita, tana ba su labarin makarantar su,ƙawayanta su Samira da kuma tsaruwar makarantar,wata dirama kuma sai da dare,ta haye gadon Ummanta ta ƙwanta, Umma ta dube ta, tashi mana A'isha ki je gurin mijinki,ta tashi zaune in je in masa me? Umma ta ce kin ji shirme bangane ki je ki masa ba,ta koma ta ƙwanta nafa riga ya na kai musu abinci, Umma ta ce to ba za kiyi mishi sai da safe ba? Ta ƙara jan rufa tare da cewa zai kira waya.