← Book details Man Of The World Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 16 OF 23

Sashe 16

Man Of The World Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

AFTER ONE WEEK
Abubuwa da yawa sun faru cikiko har da soyayya me ƙarfi dake gudana a tsakanin Zaid da Inteesar wanda a yanzu basa iya cikakken 1hr ɗaya beji ɗaya ba ɓangaren Namijin duniya ko duk abinda yasan zeyi yaɓatawa Inteesar rai shiyikeyi dan yaga fishinta bata taɓa nunamasa taji haushi koda abu yaɓatamata rai sede ta nemi wani gurin inda tasan bame ganinta tasha kukanta domin ko bata tagaleshi ba shi seya tagaleta abu kaɗan zatayi yashiga lallatsemata ƙirji yace shine purnishment ɗinta ko kuma yashiga kissing ɗinta da sunan hukunci ɓangarenta da Zaid ko shirye-shiryen biki Umminsa keyi ka'in da na'in domin Abbanshi yace bayason a wuce satinnan ba'ayi bikinba saboda yadda Zaid yabasu labarin yadda sukayi da Uwar Gwarama da alƙawarin da yayi na bayason bikin ya wuce sati ɗaya.

Zaune take a offuce É—in Namijin duniya waya manne a kunnenta se zabga murmushi take tace"meyasa kake amsa na Hauwah ni nawa kace bakaso".
daga ɗaya ɓangaren Zaid yace"haba My 100% sure ɗina nina iya sakamiki suna se nine zakiji kunyar samamun suna ni meyasa banji kunyar canzamiki sunanba to nidai ki zaɓamun ".
yaƙarasa zancensa cike da shagwaɓa kamar wani ƙaramin yaro dariya tayi sosai sannan tace"to ɗan Ummih aikai namiji ne".
"au My 100% sure kina nufin mu maza bamu da kunya kenan".
zare sexy eyes É—inta tayi kamar yana kallonta tace"nina isa faÉ—awa My Husband to be É—ina bashi da kunya".
cikin jindaɗin sunan data kirashi dashi yace"wow ɗan ƙara faɗa inji amma sunan yamun daɗi sosai".
cikin shagwaɓar data riga ta zamemata jiki tace"bazan faɗaba nidai ba ruwana".
"hmm to naji da wanne sunan kika saka a number ta nima zan faÉ—amiki sunan dana saka akan number ki".
cikin shagwaɓaɓɓiyar murya ta maƙe kafaɗa kamar wata ƙaramar yarinya tace"naƙi wayon baseka faɗamun kowa ya riƙe nasa ".
dariya Zaid yayi tare da cewa"to ai shikenan tunda bazaki faÉ—aba ammm dama Ummih tace infaÉ—amiki ki sanar dasu Ummah gobe za'ah kawo lefe".
"tom zan sanar dasu insha Allah".
"yauwa anjuma zan shigo da yamma zankaiki ki gaida Ammi".
"toh Allah yakawoka".
"Ameen ya Allah I love you my 100% sure".
"love you more My husband to be".
cikin shauƙin juna sukayi sallama tana kashewa cikin zumuɗi tayi dialing no Hauwah tana ɗagawa tace"Hauwah yace gobe zasu kawo lefe".
cikin murna tace"masha Allah ,Allah yakaimu amma gaskiya basu kyauta manaba memakon yafaÉ—amana tun wuri musan snack É—in da zamuyi amma se yanzu".
"wlh kuwa sannan kuma wai zezo anjuma muje mugaida Ammin su".
"toh Allah yakaimu".
"ameen ya Allah".
tana kashewa juyawar nan da zatayi sukayi ido huÉ—u da Namijin duniya ya zubamata narkakkun sexy eyes É—insa da alama ya daÉ—e tsaye kanta batama san yana na kallonta ba .

Cikin inda -inda tace"amm sir wani abun za'ah yimaka ne?".
saurin janye idanunsa yayi yawani basar kamar ba kallon ta yike ba jin ta anbaci lefe yasa lokaci ɗaya yaji lokaci ɗaya ransa yayi mugun ɓaci ga wani ƙullutun abu daya zo ya tsayamasa a maƙogoro ya rasa meke damunsa a zuciyarsa yaketa faman maimata kalmar"lefe badai lefanta za'ah kawo ba duka nawa take da iyayenta zasu yarda su aurar da ita amma kuma wanne shegen take faɗawa I love you".
wata zuciyar ce tace"mijin da zata aura take faÉ—awa tokai meye naka danta faÉ—awa masoyinta kalmar so ko sonta kakeyine".
wata zuciyar ce tace"Allah ya kyauta na na zauna ɓata lokaci gurin yin wata soyayya da wannan kwailar yarinyar never".
yana cikin wannan zancen zucin yaji siririyar muryarta aɗan daburce tace"amm sir kana buƙhatar wani abun ne?".
jin yadda tayi magana ne yasa tsigar jikinsa mugun tashi yayinda yaji wani irin yarrrrr tun daga ƙafarsa har tsakiyar kansa yayinda lokaci ɗaya yaji gindinsa ya miƙe saurin saka hannunwansa yayi a aljihu saboda kallo ɗaya zaka yimasa kaga yadda shatin gindinsa yadda ya jika wandon lokaci ɗaya yaji wata muguwar sha'awah ta dabaibayesa dakyar ya iya cewa"ki tafi theater hall yanzu".
"toh sir".
nanta fara tafiya tana juyamasa ɗuwawuka kamar wadda ke juyasu da gayya lokaci ɗaya yaji wandonsa yayi mugun jiƙewa dakyar ya janye ƙafafunsa da suka yimasa nauyi ya nufi gurin drower ɗin da yike aje drugs ya ɓalla ya ɗauki ruwan gora ya kora zauna kan kujera yana mai maida numfashi 30mins sannan yaji yaɗanji sauƙi ya buɗe sexy eyes ɗinsa da suka ɗan ƙanƙance a zuciyarsa yace"meyike damuna ne wai kan wannan kwailar yarinyar da ko maganarta naji senaji hankalina yayi mugun tashi konama sha magani abanza".
wata zuciyar ce tace"ƙila sabon da kukayi ne yasa kakejin haka".
sauke ajiyar zuciya yayi tare da miƙewa ya ɗauki phones ɗinsa ya fita sakatariya Feenerh tashiga takemasa baya suka nufi hall ɗin daya kira meeting ɗin.

Yana shiga yaga ya zauna akusa da aminansa su Ahmad nan Adam ya miƙe tare da ɗaukar laudspeaker yace"salamu alakum".
amsawa jama'ah gurin sukayi da "wa'alaka salam".
"ba wani abu bane yasa muka taru ananba face daka yau munƙarawa duk wani ma'akaici dake ƙarƙashinmu albashi saboda yanayi da ake fama dashi na tsadar rayuwa wanda takai takawo ƙaramun ma'aikaci nauyi yayimasa yawa kuɗaɗen albashin da ake basu basu isa suyi hidimar iyalansu wannan dalilin yasa muka yanke hukuncin ƙarawa duk wani ma'aikaci albashi".
tafi hall ɗin ya ɗauka gabaki ɗaya da hayaniyar jin daɗi ta kauraye hall ɗin hakan yasa seda aka ɗauki 3mins kafin gurin yayi tsit Adam ya cigaba da cewa"sekuma abu na biyu kuma muna me farincikin sanar daku an kammala komai na babban branch ɗin pharmacy na Namijin duniya wanda za'ah cigaba da haɗa magunguna ranar asabar za'ah buɗesa in Allah yakaimu akwai a cikinku akwai wasu tsiraren mutane da muka ɗaukesu wanda matakin karatunsu ne yakaisu ba zaɓenmu ba zasu koma can da aiki ga sunayensu kamar haka zamu fara faɗowa tundaka sabbin canje-canje da aka samu ciki kuwa harda sakatarorinmu da aka canza su zamu fara kira".
tafi gurin yaƙara ɗauka da hayaniya.

Daɗa gyarawa Sakatariya Feenerh tayi ta kalli ƙawarta Zaby daketa ƙara shafa powder danta siye zuciyar Namijin duniya cikin kishi tace"mezan gani haka Zuby kike wani shafa powder sekace me ƙoƙarin yimun snatching".
cikin muryar riƙaƙun ƴan bariki Zuby tayi dariyar da iya kacinta fatar baki tace"haba ƙawata inani ina yiwa babbar aminiyata snatching ai Namijin duniya ni yafi ƙarfina wane ni dashi ai seku manyanmu inadai gyarawa ne domin ba'ah ga ƙawar Mrs Namijin duniya ba kamar wata mahaukaciya ba saboda banaso a rainamun ke ".
cikin jin daɗin kalaman Zuby tace"da wasa nike miki dama ƙawata nasan bazaki taɓa cin amanata ba aiko gwara ki gyara dakyau kinyi tinani mekyau kodon waccan berar da tin ɗazu suke kallonmu inkin gama ki bani nayi na gyara domin nasan ni za'ah fara kira da alama Oga fa kamar yafara kamuwa da soyayyata domin a sati biyunnan ni yike sawa inyimasa komai na office".
sosai ran Zuby yaɓaci da aminiyartata amma dake ƴar duniya ce seta dake kamar bataji komai ba tace"masha Allah kice aiki dai yafara kyau ".
"sosaima kuwa".
nanta cigaba da abinda take tana gamawa ta miƙawa Feenerh powder tashiga shafawa .

Tin fara shafa powdernsu Feenerh Hauwah ta lura dariya shiga yi hakan yasa Inteesar kallonta cikin ƙasa da murya tace"lafiya kiketa dariya".
"wani abu ne yabani dariya mutanenki nagani anata aikin wahalar da aka saba kallasu can ita da aminiyar nan tata".
taƙarasa zancenta tare da nunawa Inteesar su Feenerh dakyar tayi control ɗin dariyar data kusa suɓucemata taita dariya ƙasa-ƙasa seda tayi me isarta ɗaga idonnan da zatayi sukayi 4 eyes da Namijin duniya yana kallonta saurin janye lulu eyes ɗinta tayi domin gabanta dataji ya buga da ƙarfi tashiga karanto duk addu'o'in da suka zo bakinta tace da Hauwah gaskiya iska na wahalar dame kayan kara mutum yayita abu a inda ba'ah san yanayiba".
"wallahi kuwa ni yanzu dariyama suke bani".
"nima haka dukkansu fa yadda na fahimta sonsa sukeyi amma da alamu ɗaya ke ha'intar ɗaya inda zasu dena saka wa'innan kayan da suke fitomusu da shegen ƙirjinnan nasu me kama da lawashin albasa daya fimusu alheri ƙila ya kulasu ni banga abun so a wannan mutumi ba da mata suke zubar da ajinsu da darajarsu ta ɗiya mace suke cemasa suna sonsa yana ɗisgasu amma dukda haka suyita liƙemasa yana yabasu ba".
"hmm wallahi kina bani dariya da ƙirjinnan nasu me kama da silifas da kike cewa mutuniyas ƙila fa harda ke a cikin wa'inda zasu koma pharmacy ɗin Namijin duniya ".
"hmm kema kinsan yadda mutuminnan ya tsaneni baze taɓa sakawa dani ba wallahi kima dena wannan tinanin ƙila dai kiga masu goga powder a gaba-gaba".
Hauwah zatayi magana kenan sukaji muryar Adam a laudspeaker yana cewa"zamu fara da sakatariyar Namijin duniya mesuna Aisha Muhammad Ahmad ".
dammm gaban Inreesar yabayar sakamakon jin full name ɗinta dataji Adam ya anbata basu ƙara tabbatar da abinda sukaji taji muryar Adam a laudspeaker yace"Malama Inteesar idan tana kusa zamu so ganinta a step tazo ta gabatar da kanta".
ƙululu taji cikinta yabayar cikin yanayin damuwa tace"Hauwah anyako ba wata kitumurmurar suka shiryamunba kuwa saboda mutanen nan basu da mutunci".
"ki kwantar da hankalinki Besty insha Allahh bakomai kedai kiyi addu'ar duk data zo bakinki kinji insha Allahu ba abinda zefaru se alkhairi basu isa suyimiki abinda Allah bemiki ba".
jiki a sanyaye tace "toh".
jiki a sanyaye ta miƙe tafara tafiya yayinda zuciyarta tashiga bugawa da sauri-sauri!!!!!!!!!

Votes and comments
Plz share to others

_*Daga Alƙalamun ƴar Mutanen Gwarzo.*_ ƴar Mutanen Gwarzo.*_🌻 *MAN OF THE WORLD*
(NAMIJIN DUNIYA)

*MALLAKIN*
*REAL EESHOW*

_Wannan shafin kyauta ne ga masoyan MAN OF THE WORLD a duk inda kuke Real eeshow na alfahari daku._

*BOOK 1*

*PAGES* 2️⃣3️⃣➡️2️⃣4️⃣
Chapter 16 · 0% Book details