Sashe 18
Kara'in Inna Delu Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
"Haba Shattu dan rashin imani ma haka zaki ce, yo banda dai neman sababi irin naki ya za a yi a haɗa ƙarfin namiji da mace, yo da idan aka maƙureki ko motsin kirki kin isa ki yi, yo ji za ki yi kamar jirgin sama ya danne mota, babu wani kataɓus da za ki iya yi, haba kamar dai baki taɓa auren ba Shattu"
"Yo ko na taɓa aure yanzu mai zan adar abu da ya wuce kamar shuɗewar lokacin bazara, wannan bayani ai sai ke da kika yi ƘARA'I jiya"
"Hummm ni na san abin da na ji jiya ni na san abin da ya ziyarce ni aradu bana ko tantama Jauro ya kwankwaɗi maganin ƙarfi dan ƙarfin nan na jiya ba nashi bane ƙarfi kamar marashin doki, ai da jin ƙarfin ka san ba na tsoho bane"
"Yo kema baki zauna hakan ba ai É—ure- É—urenki da kika yi kaÉ—ai ya isa ki zautar da É—an tahalikin nan"
."To dan na yi ɗure-ɗure sai aka ce ya mini fyaɗe yo meye marabar dambe da faɗa ai wallahi mai maganin matan nn da ta dafa mini cicciɓi na cicciɓe mata albarka kanta ya fi cikin kwando dan idan da sauran albarka ma a kanta to bai fi cikin cokali ba dan wallahi ta cuceni ni kaina ban san iyakar cutar da ta mini ba, in ba rashin imani da tausayi ba ta yaya za ta bai wa tsohuwa abinda zai zama ajalinta, kawai ta saka in ke tafiyar tata ta ni ba ƴar kaciya ba cinyoyin nan nawa kamar an karairaya mini ƙasusuwan saboda tsabar suke sagewa yo ina dalili wannan amarci ko wahala ai daga yau mi da Jauro haihata-haihata mun yi hannun riga, da rana dai ma yi waricinmu ido na ganin ido amma waricin na hira ba wani abu ba dare kwa na yi zai kwana a falo ni in ɗaka yo aradu sai dai mu raba jaha...
"Haba Delu ke da kije da kishiya ko kin manta da Kande ne, maimakon ki ɗaura ɗamarar ƙwace mijinki ta hanyar rattaba sunna sak ba gajiyawa amma daga yi rana ɗaya ki sare kina maganganu masu sakin layi kina nuna gajiyawarki zai raina ki bayan kin san da bakinsa ya ce awa bakwai yake kwashewa yana sunna da Kande" Shattu ta katse mata maganar.
"Ke dallah rufe mini baki kar ki yi saɓo ma yo wace kishiya kuma, ƙyaleni da maganar sunnar nan yo shegiya ce ni zan yi kishi da aikata sunna, sai kace wacce uwata ta ce jeki kya gani, zan zauna ake rugurguzata kamar wata ƙanzon tuwo, to indai kin ganni a lahira kaini aka yi amma ba da ƙafata na je ba"
"Da Allah kar ki bani kunya ya kike neman bada mata Delu, kina ga dai yau ɗaya yadda ya susuce sai rawar ƙafa yake a kan ki, ba saboda komai bane kuwa sai dan canjin da ya ji amma kina neman ɓata rawarki da tsalle"
"Allah wadaran naka ya lalace yo ina ruwana da rawar ƙafarsa ai ko rawar ɗuwawu zai yi babu abin da ya shafi Delu, babu abin da zai shalle ni kuwa, da kike maganar zan bauar da mata to wallahi na bayar da mata kyauta kuwa indai a kan wannan doguwar sunnar ne da ake gabatarwa babu ƙaƙƙautawa kamar kamar sallar tarawihi'
"Ikon Allah na kwance ya faÉ—u ke kwa Delu ina soyayar da kike ikirari kina yiwa wannan bawan Allahn tun ta budurta?"
"Na bi soyayya da gudu dan gwafar ubanta, yo ina dalili indai a kan wannan abin ne na jiya na yafe wannan ai wahala ce ba soyayya ba, ina laifin ma a yi abu saisa-saisa Shattu amma abu yake tahowa ruuuuuu kamar tasowar guguwa babu tsayawa sai kace za a yi tashin duniya, kamar ana yaƙin duniya na uku, yadda tsohon nan ya mini rata-rata wannan ko likitocin da suke ɗinke mata idan sun ƙaru a haihuwa wallahi sun yi kaɗan su ɗinke ni kin dai ga yadda suke ɗinke su kamar wasu ƙwarake, ni yanzu yadda na yi wayam ɗin nan a ɓarɓarke sai ko a samo allurar makaffi da zaren buhu a ɗinke ni, in ban ɗinku ba sai dai a ɗora ni a kan keken ɗinki a ɗinke ni yadda ake ɗinke zanen atamfa, in ban ɗinku ba aradu Shattu sai ko a barni a haka in tafi har kabari a ɓarke, kai wannan ƘARA'I bai mini rana ba Shattu" Ta faɗa tana sakin kuka hannayenta bibbiyu a kumatun ta, ta yi tagumi kamar wacce aka faɗawa saƙon mutuwa.
A NAN FREE PAGE YA KARE
Mai son ji har karshen labari ya biya 500 ta faiza Abubakar 9030283375 opay a tuntubeni ta 09013181851
"Yo ko na taɓa aure yanzu mai zan adar abu da ya wuce kamar shuɗewar lokacin bazara, wannan bayani ai sai ke da kika yi ƘARA'I jiya"
"Hummm ni na san abin da na ji jiya ni na san abin da ya ziyarce ni aradu bana ko tantama Jauro ya kwankwaɗi maganin ƙarfi dan ƙarfin nan na jiya ba nashi bane ƙarfi kamar marashin doki, ai da jin ƙarfin ka san ba na tsoho bane"
"Yo kema baki zauna hakan ba ai É—ure- É—urenki da kika yi kaÉ—ai ya isa ki zautar da É—an tahalikin nan"
."To dan na yi ɗure-ɗure sai aka ce ya mini fyaɗe yo meye marabar dambe da faɗa ai wallahi mai maganin matan nn da ta dafa mini cicciɓi na cicciɓe mata albarka kanta ya fi cikin kwando dan idan da sauran albarka ma a kanta to bai fi cikin cokali ba dan wallahi ta cuceni ni kaina ban san iyakar cutar da ta mini ba, in ba rashin imani da tausayi ba ta yaya za ta bai wa tsohuwa abinda zai zama ajalinta, kawai ta saka in ke tafiyar tata ta ni ba ƴar kaciya ba cinyoyin nan nawa kamar an karairaya mini ƙasusuwan saboda tsabar suke sagewa yo ina dalili wannan amarci ko wahala ai daga yau mi da Jauro haihata-haihata mun yi hannun riga, da rana dai ma yi waricinmu ido na ganin ido amma waricin na hira ba wani abu ba dare kwa na yi zai kwana a falo ni in ɗaka yo aradu sai dai mu raba jaha...
"Haba Delu ke da kije da kishiya ko kin manta da Kande ne, maimakon ki ɗaura ɗamarar ƙwace mijinki ta hanyar rattaba sunna sak ba gajiyawa amma daga yi rana ɗaya ki sare kina maganganu masu sakin layi kina nuna gajiyawarki zai raina ki bayan kin san da bakinsa ya ce awa bakwai yake kwashewa yana sunna da Kande" Shattu ta katse mata maganar.
"Ke dallah rufe mini baki kar ki yi saɓo ma yo wace kishiya kuma, ƙyaleni da maganar sunnar nan yo shegiya ce ni zan yi kishi da aikata sunna, sai kace wacce uwata ta ce jeki kya gani, zan zauna ake rugurguzata kamar wata ƙanzon tuwo, to indai kin ganni a lahira kaini aka yi amma ba da ƙafata na je ba"
"Da Allah kar ki bani kunya ya kike neman bada mata Delu, kina ga dai yau ɗaya yadda ya susuce sai rawar ƙafa yake a kan ki, ba saboda komai bane kuwa sai dan canjin da ya ji amma kina neman ɓata rawarki da tsalle"
"Allah wadaran naka ya lalace yo ina ruwana da rawar ƙafarsa ai ko rawar ɗuwawu zai yi babu abin da ya shafi Delu, babu abin da zai shalle ni kuwa, da kike maganar zan bauar da mata to wallahi na bayar da mata kyauta kuwa indai a kan wannan doguwar sunnar ne da ake gabatarwa babu ƙaƙƙautawa kamar kamar sallar tarawihi'
"Ikon Allah na kwance ya faÉ—u ke kwa Delu ina soyayar da kike ikirari kina yiwa wannan bawan Allahn tun ta budurta?"
"Na bi soyayya da gudu dan gwafar ubanta, yo ina dalili indai a kan wannan abin ne na jiya na yafe wannan ai wahala ce ba soyayya ba, ina laifin ma a yi abu saisa-saisa Shattu amma abu yake tahowa ruuuuuu kamar tasowar guguwa babu tsayawa sai kace za a yi tashin duniya, kamar ana yaƙin duniya na uku, yadda tsohon nan ya mini rata-rata wannan ko likitocin da suke ɗinke mata idan sun ƙaru a haihuwa wallahi sun yi kaɗan su ɗinke ni kin dai ga yadda suke ɗinke su kamar wasu ƙwarake, ni yanzu yadda na yi wayam ɗin nan a ɓarɓarke sai ko a samo allurar makaffi da zaren buhu a ɗinke ni, in ban ɗinku ba sai dai a ɗora ni a kan keken ɗinki a ɗinke ni yadda ake ɗinke zanen atamfa, in ban ɗinku ba aradu Shattu sai ko a barni a haka in tafi har kabari a ɓarke, kai wannan ƘARA'I bai mini rana ba Shattu" Ta faɗa tana sakin kuka hannayenta bibbiyu a kumatun ta, ta yi tagumi kamar wacce aka faɗawa saƙon mutuwa.
A NAN FREE PAGE YA KARE
Mai son ji har karshen labari ya biya 500 ta faiza Abubakar 9030283375 opay a tuntubeni ta 09013181851