Sashe 5
Allah Gatan Bawa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dukansu Sun hallara suna cin abinci sannan suna hirar yaushe gamo da Anwar amma dady bayasamusu baki momy tafuskanci hakan amma tabari sesun kebe ta tambayeshi meke faruwa hakane yasa shima kanshi Anwar yaki sakin jikinshi dasu
Suna tsaka da cin abincine Anwar yatuno ilham gurguwa habawa aywata irin dariya yafashe da ita harda rike ciki daga momy har ihsan sunfirgita daganin hakan banda dady dominshi yasan dalilin dariyar momy arude take tambayarsa lafiya sabida ita tahaifeshi amma tasan bata taba Jin sautin dariyarshiba seyanzu dafa shi tayi tana tambayarsa dan gabadaya tafirgice atunaninta aljanune suka shigar mata jikin shi
dakyar yaiya dena dariyar sannan yafara basu labarin abinda yasashi dariya tunda yafara labarin ihsan itama dariyar take momy ko murmushi tayi tace Allah yashiryeka Anwar yanzu dama dankaga gurguwane kake wannan uban dariyar wallahi kakiyayi kanka sabida hallittar Allahce bakyau hakan dakakeyi sabida kaima barawa kayi Allah yayi hakaba
Har zuwa lokacin dariyar taki sakinshi seda ihsan tayi katobara tahanyar cewa kai bross wallahi harna hango ka kaida ita amatsayin miji da mata tafada tana dariya wani gigitaccen mari yadauketa dashi kafin marin yasaketa yakara mata wani yadaga hannu zekara dady yarikemishi hannu shiko nuna ihsan yake da hannu yana fadin ni saankine dazakiyimin wannan mugun fatan keko ihsan wacce irin kiyayyace tasa harkika hangoni amatsayin mijin gurguwa ni yafada yana nuna kanshi yayin da gaba daya jijiyoyin jikinsa suntashi haka gashin jikinshima yatashi idonshi yayi ja ba ihsanba hatta dady seda yatsorata daganin yanayinsa sabida one time yarikide dagudu ihsan tabar gurin tana kuka sabida kotsawa bross nata betaba yimataba Amma shine yau harda marinta daga yimasa wasa kuka tasake rushewa dashi
shiko ta maman tsaye se huci yakeyi momy ce tafara magana cikin sigar rarrashi haba my son meyasa haka wasa fa takema inbanda abinka taya zaka auri gurguwa wacce basake ganinta zakayiba don Allah karage wannan fushinnaka shiko dady kallonsa kawai yayi yace ka kyauta Anwar you Will pay for it kansa yagirgiza yashige daki momyce tashiga yimasa nasiha sosai seda taga yasauko sannan tace yaje yahuta itama tabi megidanta daki
love you all maman yusuf
[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
_writting by Zahra Muhammad mahmud_
*this page is dedicated to Zahra Muhammad hausa novels group thanks you all am really appreciated*
*page 30*
Tunda daga wannan rana Anwar yafita harkar kowa agidan kamar yadda kowa yafita harkarshi ko momy tadena bi takanshi sabida dady yamata bayanin abinda yake aykatawa a mascow.
Kuma dady yashaida mata wlh seya dauki mummunan mataki game da abinda ya aykata
Yau lahadi Wanda yay dede da sati daya kenan da zuwan ilham abuja. tun karfe goma dady yashirya yafice agida tare da excord dinshi bazame ko inaba se gidan dayasa akai masa ilham gidan akwai tsaro sosai kai tsaye yashiga falon gidan tare da excord din daya ba alhakin kulawa da ilham wata dattijuwa suka samu zaune afalon wacce shekarunta basu wuce hamsinba matar kallon farko zaka mata kagane tanada kirki matar mesuna inna ladi jiki nabari tasauka akujera tana mikawa dadi gaisuwa Cikin mutunci yaamsa gaisuwarta sannan yasami guri yazauna bayan yazaunane yabada umarnin akawomishi ilham
Domin yaganta inna ladice tashiga daki tafito rike da hannun ilham wacce ko dawasa akacemaka itace bazaka yardaba sabida tin lokacin daaka Daukota ake aykin gyarata asatin datayi a abuja har wata kiba tayi ga haskenta daya fito Wanda ada datti yaboyeshi gashin kanta har kusa da duwawunta yasha gyara bakamar da daya dankareba sanye take da Riga da siket na kanti Wanda suka kara bayyanar da kyanta sede harzuwa lokacin miyau nanan kamarda da sauran lalurorinta
koda aka fito da ita dady yayi matukar mamakin ganinta ahaka sabida betaba kawowa ransa akwai wani mahaluki afadin Nigeria daze gwadawa Anwar kyauba segashi yagani atattare da ilham baiwar Allah azuciyarsa yafara magana yana fadin inbanda iskanci irinna Anwar wannan ay baabar dariya bace sabida duk kyan dayake takama dashi wannan tafishi matsala dayace kawai lalurarta yanacikin wannan tunaninne aka zaunar da ilham agabansa dagowa yayi yakalleta cike da tausayawa itako se dariya take mishi hadi da gwarancinta Wanda ko baa fadamasaba gaisheshi takeyi yayin datake magana shikuma miyau yashiga ambaliya ko afuskar dadi babu alamar kyamatarta illa tausayamata dayayi juyawa yayi game kula daita wato inna ladi dan tayimai karin bayani kara rusunawa tayi sannan tafara magana ranka yadade a iya zamana da yarinyarna nafahinci ba mahaukaciya bace kawai dolancine da ita domin har biro da takarda take rubutu bide bansan metake rubutawaba amma nasan duk dan makaranta yaga rubutun zeiya karantawa jeki kawo min rubutun inji dady mikewa tayi taje tadauko takardu wainda yawansu yakai goma daya bayan daya dadi yashiga dubasu abu dayane arubuce duka ajikin takaddun wato
*ilham shetima bukar*dady yayi matukar mamaki kobaaceba yasan sunanta kenan amma daya gwada seyace ilham bukar shetima dasauri tadaga hannu alamar itace kamar yadda takeyi amakaranta dariya duka sukayi anan suka gane sunanta amanarta yakara dankawa inna ladi sannan ya umarceta data share wa ilham miyan bakinta zedauki hotonta haka kuwa akayi inna ladi harda sake shafamata hoda tasamata jambaki wayyo Allah naso ace kuna gurin kuga yarda ilham tahadu ko kusa bame ganinta yayi zaton badaga indiya takeba dasauri dady yamata hoto kala biyu daya tasoma dariya wacce tabayyana hushiryarta me matukar kyau yayin da beauty point dinta shima yafito intakaicemuku ilham tayi kyau matuka
bayan yagama daukar hotontane yamike yamusu sallama yawuce.
koda isarsa gida hutawa yayi bayan yayi sallah yasa momy takiramishi Anwar da ihsan bayan sunzo dady ne yafara magana dacewa abinda yasa nataraku bakomaibane illa akan Anwar gaban anwarne yafadi azuciyarsa yace shikenan tafaru takare muryar dady ce tadawo dashi daga tunanin da ya fada inda dady yadora dafadin Allah yasani tun ashekarun baya nake umarta Anwar daya kawo matar dayakeso domin yayi aure amma yaki to hakanne yasa nidakaina nazabo masa wacce nake ganin tadace dashi ba Anwar ba hatta momy seda tafirgita dajin batun itako ihsan fadi take aranta Allah yakara dasauri yadago yana duban dady amma yakasa magana sabida zafin da zuciyarsa kemasa dady ne yaci gaba nasamomaka matar aure diyar mutunci sede yarinyace karama dan shekarunta basu wuce 14ba what inji momy takatse dady tahanyar cewa haba alhaji me yar 14 years zatayi agidan aure dan Allah kabar wannan maganar shide Anwar nashi ido dan yasan dady baya magana biyu amma azuciyarsa jiyake dama shi aljanine kawai yatashi yabace dady yaci gaba kuma nan da sati biyu zaa daura auren ba wani shagali zaayiba kawai daurin aure zaayi shagalin zaa dagashi zuwa lokaci namusamman. hawayene suka fara ambaliya a kan kyakkyawar fuskar Anwar. dan bakinciki yazaayi yana mazaunin dan shugaban kasa Wanda ahalin yanzu ankai sunanshi majalisar tarayya ta sanatoci da ta wakilai akan su tantanceshi zaa bashi mikamin ministan man petur na kasa amma ace bikinshi bashagali sekace wani mara gata kuka yaci gaba dayi dady ko kallonshi beyiba ita ko momy tundaga kallon fuskar megidan tasan bayason wargi dady ne yadauko wayarshi yanuno hoton ilham yamikama momy yana murmushi yace ga hoton surukartaki dasauri momy taamshi wayar tafara kallon hoton aybatasan sanda tarungume dady ba tanamishi godiya fadi take gaskiya kaiya zabe karfa kasa jamaarka sufarayi dakai tahanyar cewa se kyawawa kuke aure murmushi dady yakarayi yace wato naiya zabe ko ihsance taamshi wayar ahannun momy wani ihu tasaki gamida rungume yayannata Wanda tamanta fada sukeyi fadi take bross dady yagama yimaka komai tunda ze aurama wannan hurulinin dan Allah kalli hoton kagani da kamar baze kallaba amma se yadaure yakalla danyaga wanne kyaune wannan dahar yafi nashi da na momynshi kallon hotonyayi dasauri yamike yana fadin subuhanallah wani matsanancin farinciki ne ya ziyarceshi dagudu yakarasa jikin dady yarungumeshi yana masa godiya intakaicemuku Anwar harda yar kwallarsa ta farinciki godiya ko dady yashata tafi kwando dubu Anwar ne yafara magana dady yarinyar waye ita kuma yasunanta ilham bukar shetima sunanta wow gaba daya suka hada baki harda momy dady yaci gaba sanin yar gidan waye kuma wannan betasoba domin mahaifinta amininane dan haka aure nanda sati biyu sekaje kafara shiri rungume dady yakarayi sannan yanemi dady daya bashi contact dinta don su gaisa dady yabashi amsa da bata Nigeria se anyi auran zata taho kuma ba waya ahannunta Anwar beso hakaba amma kobakomai yasami hotonta dan wayar dady yadauka yatura hotunan atashi wayar tun agurin yadora daya akan dp dinshi yayi status da my wife to be shide dady kallonsu kawai yake yana dariya azuciyarsa dady ne yace kuma son kasaurareni dakyau duk ranar daka saki yarinyarna kobayan rainane banyafemaka ba dasauri suka kalleshi sannan Anwar yace haba dady karan haukane yacijeni dazan saki my Princess ay dady mutu karaba murmushi dady yayi sannan yace Allah yasa ameen dukansu suka amsa dady yaci gaba kuma in andaura auran anan zaku zauna zuwa wani lokaci kallon kallo suka fara Eh junansu momy ce kamarya alhaji banganeba hannu yadagamata sannan yace zaki gane senan gaba mikewa yayi yashige dakinsa yayin da momy tabishi jiki asanyaye
Anwar ko ko ajikinshi domin ji yake ko atiti aka ce yazauna da princess dinshi zama zeyi matukar yana tare da ita dasauri yayi wanka yashirya yafita tare da excord dinshi bezame koinaba segidansu wani abokinshi dane ga megirma ministan yada labarai wato bala usman kaita
Naseer bala usman kaita shine babban abokin Anwar tun secondry school har zuwa jamia suna tare tun ahanya yamishi waya akan yana tafe dan haka koda isarsu suntarar yana jiransu awaje Anwar nasauka amota suka rungume juna Jan hannunshi masser yayi zuwa part dinsa ayko ruwa beshaba yafara ba naseer labarin auransa sannan yanuna masa hoton matar bakaramin murna naseer yataya abokinshiva har yana cewa abokina Allah yabaka duniya kayi kokari kasamu kiyama daganan suka shiga shirya yadda bikin zekasance.
love you all 😘 maman yusuf
[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
_Written by Zahra Muhammad mahmud_
*page 31*
Lokacin bikin Anwar se karatowa yake yi yau saura kwana uku
Gaba daya Anwar yazama busy sabida zirgazirga yakosa adaura auren yayi tozali da kyakkyawar amaryarsa
Shima dady beda lokaci duba da yanayin aykinshi wani lokacinma baya kwana agida. Momy ce ke cigaba da hidimar komai duk da itama akwai nata aykin but bakamar dady ba
Suna tsaka da cin abincine Anwar yatuno ilham gurguwa habawa aywata irin dariya yafashe da ita harda rike ciki daga momy har ihsan sunfirgita daganin hakan banda dady dominshi yasan dalilin dariyar momy arude take tambayarsa lafiya sabida ita tahaifeshi amma tasan bata taba Jin sautin dariyarshiba seyanzu dafa shi tayi tana tambayarsa dan gabadaya tafirgice atunaninta aljanune suka shigar mata jikin shi
dakyar yaiya dena dariyar sannan yafara basu labarin abinda yasashi dariya tunda yafara labarin ihsan itama dariyar take momy ko murmushi tayi tace Allah yashiryeka Anwar yanzu dama dankaga gurguwane kake wannan uban dariyar wallahi kakiyayi kanka sabida hallittar Allahce bakyau hakan dakakeyi sabida kaima barawa kayi Allah yayi hakaba
Har zuwa lokacin dariyar taki sakinshi seda ihsan tayi katobara tahanyar cewa kai bross wallahi harna hango ka kaida ita amatsayin miji da mata tafada tana dariya wani gigitaccen mari yadauketa dashi kafin marin yasaketa yakara mata wani yadaga hannu zekara dady yarikemishi hannu shiko nuna ihsan yake da hannu yana fadin ni saankine dazakiyimin wannan mugun fatan keko ihsan wacce irin kiyayyace tasa harkika hangoni amatsayin mijin gurguwa ni yafada yana nuna kanshi yayin da gaba daya jijiyoyin jikinsa suntashi haka gashin jikinshima yatashi idonshi yayi ja ba ihsanba hatta dady seda yatsorata daganin yanayinsa sabida one time yarikide dagudu ihsan tabar gurin tana kuka sabida kotsawa bross nata betaba yimataba Amma shine yau harda marinta daga yimasa wasa kuka tasake rushewa dashi
shiko ta maman tsaye se huci yakeyi momy ce tafara magana cikin sigar rarrashi haba my son meyasa haka wasa fa takema inbanda abinka taya zaka auri gurguwa wacce basake ganinta zakayiba don Allah karage wannan fushinnaka shiko dady kallonsa kawai yayi yace ka kyauta Anwar you Will pay for it kansa yagirgiza yashige daki momyce tashiga yimasa nasiha sosai seda taga yasauko sannan tace yaje yahuta itama tabi megidanta daki
love you all maman yusuf
[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
_writting by Zahra Muhammad mahmud_
*this page is dedicated to Zahra Muhammad hausa novels group thanks you all am really appreciated*
*page 30*
Tunda daga wannan rana Anwar yafita harkar kowa agidan kamar yadda kowa yafita harkarshi ko momy tadena bi takanshi sabida dady yamata bayanin abinda yake aykatawa a mascow.
Kuma dady yashaida mata wlh seya dauki mummunan mataki game da abinda ya aykata
Yau lahadi Wanda yay dede da sati daya kenan da zuwan ilham abuja. tun karfe goma dady yashirya yafice agida tare da excord dinshi bazame ko inaba se gidan dayasa akai masa ilham gidan akwai tsaro sosai kai tsaye yashiga falon gidan tare da excord din daya ba alhakin kulawa da ilham wata dattijuwa suka samu zaune afalon wacce shekarunta basu wuce hamsinba matar kallon farko zaka mata kagane tanada kirki matar mesuna inna ladi jiki nabari tasauka akujera tana mikawa dadi gaisuwa Cikin mutunci yaamsa gaisuwarta sannan yasami guri yazauna bayan yazaunane yabada umarnin akawomishi ilham
Domin yaganta inna ladice tashiga daki tafito rike da hannun ilham wacce ko dawasa akacemaka itace bazaka yardaba sabida tin lokacin daaka Daukota ake aykin gyarata asatin datayi a abuja har wata kiba tayi ga haskenta daya fito Wanda ada datti yaboyeshi gashin kanta har kusa da duwawunta yasha gyara bakamar da daya dankareba sanye take da Riga da siket na kanti Wanda suka kara bayyanar da kyanta sede harzuwa lokacin miyau nanan kamarda da sauran lalurorinta
koda aka fito da ita dady yayi matukar mamakin ganinta ahaka sabida betaba kawowa ransa akwai wani mahaluki afadin Nigeria daze gwadawa Anwar kyauba segashi yagani atattare da ilham baiwar Allah azuciyarsa yafara magana yana fadin inbanda iskanci irinna Anwar wannan ay baabar dariya bace sabida duk kyan dayake takama dashi wannan tafishi matsala dayace kawai lalurarta yanacikin wannan tunaninne aka zaunar da ilham agabansa dagowa yayi yakalleta cike da tausayawa itako se dariya take mishi hadi da gwarancinta Wanda ko baa fadamasaba gaisheshi takeyi yayin datake magana shikuma miyau yashiga ambaliya ko afuskar dadi babu alamar kyamatarta illa tausayamata dayayi juyawa yayi game kula daita wato inna ladi dan tayimai karin bayani kara rusunawa tayi sannan tafara magana ranka yadade a iya zamana da yarinyarna nafahinci ba mahaukaciya bace kawai dolancine da ita domin har biro da takarda take rubutu bide bansan metake rubutawaba amma nasan duk dan makaranta yaga rubutun zeiya karantawa jeki kawo min rubutun inji dady mikewa tayi taje tadauko takardu wainda yawansu yakai goma daya bayan daya dadi yashiga dubasu abu dayane arubuce duka ajikin takaddun wato
*ilham shetima bukar*dady yayi matukar mamaki kobaaceba yasan sunanta kenan amma daya gwada seyace ilham bukar shetima dasauri tadaga hannu alamar itace kamar yadda takeyi amakaranta dariya duka sukayi anan suka gane sunanta amanarta yakara dankawa inna ladi sannan ya umarceta data share wa ilham miyan bakinta zedauki hotonta haka kuwa akayi inna ladi harda sake shafamata hoda tasamata jambaki wayyo Allah naso ace kuna gurin kuga yarda ilham tahadu ko kusa bame ganinta yayi zaton badaga indiya takeba dasauri dady yamata hoto kala biyu daya tasoma dariya wacce tabayyana hushiryarta me matukar kyau yayin da beauty point dinta shima yafito intakaicemuku ilham tayi kyau matuka
bayan yagama daukar hotontane yamike yamusu sallama yawuce.
koda isarsa gida hutawa yayi bayan yayi sallah yasa momy takiramishi Anwar da ihsan bayan sunzo dady ne yafara magana dacewa abinda yasa nataraku bakomaibane illa akan Anwar gaban anwarne yafadi azuciyarsa yace shikenan tafaru takare muryar dady ce tadawo dashi daga tunanin da ya fada inda dady yadora dafadin Allah yasani tun ashekarun baya nake umarta Anwar daya kawo matar dayakeso domin yayi aure amma yaki to hakanne yasa nidakaina nazabo masa wacce nake ganin tadace dashi ba Anwar ba hatta momy seda tafirgita dajin batun itako ihsan fadi take aranta Allah yakara dasauri yadago yana duban dady amma yakasa magana sabida zafin da zuciyarsa kemasa dady ne yaci gaba nasamomaka matar aure diyar mutunci sede yarinyace karama dan shekarunta basu wuce 14ba what inji momy takatse dady tahanyar cewa haba alhaji me yar 14 years zatayi agidan aure dan Allah kabar wannan maganar shide Anwar nashi ido dan yasan dady baya magana biyu amma azuciyarsa jiyake dama shi aljanine kawai yatashi yabace dady yaci gaba kuma nan da sati biyu zaa daura auren ba wani shagali zaayiba kawai daurin aure zaayi shagalin zaa dagashi zuwa lokaci namusamman. hawayene suka fara ambaliya a kan kyakkyawar fuskar Anwar. dan bakinciki yazaayi yana mazaunin dan shugaban kasa Wanda ahalin yanzu ankai sunanshi majalisar tarayya ta sanatoci da ta wakilai akan su tantanceshi zaa bashi mikamin ministan man petur na kasa amma ace bikinshi bashagali sekace wani mara gata kuka yaci gaba dayi dady ko kallonshi beyiba ita ko momy tundaga kallon fuskar megidan tasan bayason wargi dady ne yadauko wayarshi yanuno hoton ilham yamikama momy yana murmushi yace ga hoton surukartaki dasauri momy taamshi wayar tafara kallon hoton aybatasan sanda tarungume dady ba tanamishi godiya fadi take gaskiya kaiya zabe karfa kasa jamaarka sufarayi dakai tahanyar cewa se kyawawa kuke aure murmushi dady yakarayi yace wato naiya zabe ko ihsance taamshi wayar ahannun momy wani ihu tasaki gamida rungume yayannata Wanda tamanta fada sukeyi fadi take bross dady yagama yimaka komai tunda ze aurama wannan hurulinin dan Allah kalli hoton kagani da kamar baze kallaba amma se yadaure yakalla danyaga wanne kyaune wannan dahar yafi nashi da na momynshi kallon hotonyayi dasauri yamike yana fadin subuhanallah wani matsanancin farinciki ne ya ziyarceshi dagudu yakarasa jikin dady yarungumeshi yana masa godiya intakaicemuku Anwar harda yar kwallarsa ta farinciki godiya ko dady yashata tafi kwando dubu Anwar ne yafara magana dady yarinyar waye ita kuma yasunanta ilham bukar shetima sunanta wow gaba daya suka hada baki harda momy dady yaci gaba sanin yar gidan waye kuma wannan betasoba domin mahaifinta amininane dan haka aure nanda sati biyu sekaje kafara shiri rungume dady yakarayi sannan yanemi dady daya bashi contact dinta don su gaisa dady yabashi amsa da bata Nigeria se anyi auran zata taho kuma ba waya ahannunta Anwar beso hakaba amma kobakomai yasami hotonta dan wayar dady yadauka yatura hotunan atashi wayar tun agurin yadora daya akan dp dinshi yayi status da my wife to be shide dady kallonsu kawai yake yana dariya azuciyarsa dady ne yace kuma son kasaurareni dakyau duk ranar daka saki yarinyarna kobayan rainane banyafemaka ba dasauri suka kalleshi sannan Anwar yace haba dady karan haukane yacijeni dazan saki my Princess ay dady mutu karaba murmushi dady yayi sannan yace Allah yasa ameen dukansu suka amsa dady yaci gaba kuma in andaura auran anan zaku zauna zuwa wani lokaci kallon kallo suka fara Eh junansu momy ce kamarya alhaji banganeba hannu yadagamata sannan yace zaki gane senan gaba mikewa yayi yashige dakinsa yayin da momy tabishi jiki asanyaye
Anwar ko ko ajikinshi domin ji yake ko atiti aka ce yazauna da princess dinshi zama zeyi matukar yana tare da ita dasauri yayi wanka yashirya yafita tare da excord dinshi bezame koinaba segidansu wani abokinshi dane ga megirma ministan yada labarai wato bala usman kaita
Naseer bala usman kaita shine babban abokin Anwar tun secondry school har zuwa jamia suna tare tun ahanya yamishi waya akan yana tafe dan haka koda isarsu suntarar yana jiransu awaje Anwar nasauka amota suka rungume juna Jan hannunshi masser yayi zuwa part dinsa ayko ruwa beshaba yafara ba naseer labarin auransa sannan yanuna masa hoton matar bakaramin murna naseer yataya abokinshiva har yana cewa abokina Allah yabaka duniya kayi kokari kasamu kiyama daganan suka shiga shirya yadda bikin zekasance.
love you all 😘 maman yusuf
[3/13, 07:08] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
_Written by Zahra Muhammad mahmud_
*page 31*
Lokacin bikin Anwar se karatowa yake yi yau saura kwana uku
Gaba daya Anwar yazama busy sabida zirgazirga yakosa adaura auren yayi tozali da kyakkyawar amaryarsa
Shima dady beda lokaci duba da yanayin aykinshi wani lokacinma baya kwana agida. Momy ce ke cigaba da hidimar komai duk da itama akwai nata aykin but bakamar dady ba