Sashe 15
Allah Gatan Bawa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Itako ilham ina ko sauraronshi batayi sabida kukan datakeyi mommyn Adnan ce tasa baki akan daddy yakyale ilham yanzu ita zata mata mgn
hakan akayi kuwa domin mommy har daki tasamu ilham tafara rarrashinta gami da nuna mata illar dake cikin rabuwar aure inda hartake cemata yanzu inkinki kikoma dakinki mijinki aure zeyi Sannanyazo ya amshi yaransa ahannunki yaba matarsa itakuma inba ta Allah bace azabtardasu zatayi kinfison yaranki sutashi suga iyayensu basa tare kinasone yaranki su tashi cikin rashin syy mahaifiyarsu kiyi tunani ilham nibanga laifin anwar ba yakai matsayin dayakamata kowacce mace tasoshi ko wani laifin yamiki ne dasauri tadaga kanta sannan tace tunda aka fita dani waje betaba zuwa inda Mukeba ko awaya betaba kiranmuba har zuwa nasamu Lfy ko murna betayani
murmushi mommy tayi sannan tace kimasa uzuri sabida bakisan meya hanashi zuwaba
Dakyar mommy tashawo kan ilham tayarda zata koma sabida yaranta amma tayi alwashin anwar se ya gwammace mutuwa akan zama da ita😳
*ABUJA*
mommy da ameerane suka dawo da ilham dakinta a falon mommy suka sauka su twins naganin mommy suka je gurinta da gudunsu suna dariya waisu sunganeta
Anwar ne yashigo da sallamarsa fuskarsa dauke da faraa gaida su mommy yayi yayin da yakai dubansa kan gimbiyarsa akayi ko saa suka hada ido wata uwar harara ta wurga masayayinda shiko jikinshine yakama rawa dangama harga Allah yanxu yana shakkar ilham Dan kwarjini take masa baya iya jure kallonta ballantana yanzu data wurga masa harara guri yasamu yazauna
Bajimawa daddy yashigo nanma gaisuwa akai tayi tsakaninshi dasu ilham
naseeha sosai daddy yamusu yayinda daddy yakara Jan kunnan anwar akan takiyaye kar yakuma maimaita abinda yafaru tsakaninshi da ilham ita kuma hkr daddy yasake bata akan abinda anwar yamata
kan ilham ne yadaure Tana tambayar kanta me anwar yamata abaya har ake sake jamishi kunne ita kuma ake bata hkr shuru tayi Tana tunani tabbas akwai abinda Yamata kuma tasha alwashin seta binciko ko menene
mommy da ameera ne sukace ta tashi suje da ita part dinta in Dan sunaso su wuce da wuri dan daddy yace karsu kwana mikewa tayi jiki ba kwari Tama su daddy sallama tabisu suka nufi part dinnata Wanda rabonta dashi tun ranar daaka kawota
komai nanan fes kamar yanzu akasakasu sede yanzu hotunan su twince ne takoina agidan
fada sosai mommy tasake yimata inda daga karshe sukamata sallama suka wuce kuka takeyi sosai yayinda ameera ketayata ahaka suka tafi suka barta part din su daddy suka koma sukayimusu sallama yayinda daddy yabada excode mota goma su rakasu gida
gadiya suka musu sosai sannan suka dauki hanyar kaduna
anwar yana ganin sun tafi mikewa yayi Yamasu mommy sallama yanufi partydinsu hannunshi rike dasu twins yayinda zuciyarshi keta bugawa kamar zata fito addua kawai yakeyi akan Allah yasa hukuncin da ilham zata masa yazamo me saukine agareshi gashi inna ladi tun bayan tafiyarsu ilham kaduna itama tawuce gida dan taga yan uwanta da seyaje gareta yayi kamun kafa kozata shawo masa kan gimbiyar mata wato ilham
itako ilham tun dasu ameera suka wuce wanka tashiga tayi yayinda tsantsara kwalliya afuskarta kamar me shirin zuwa party
wasu arnayen English wears tasaka rigar bata rufe mata cibiyaba yayinda daga saman rigar nonuwanta Duksunfito gasu Masha Allah
daga bayan rigar kuma wasu igiyoyine akayimusu style kamar yadda ake daure igiyar kambus
rigar maroon color ce yayinda wandon shikuma fari ne jeans kuma irin pensur dinnanne amma kuma duk an yayyagahi alamun kwalliyarnan da ake cewa crazy jeans
gashinta sakinshi tayi a gadon bayanta tura ruka tashiga pesawa kamar bagobe dama gashi dataje meduguri tasiyo wasu masu kyau
falo tadawo tazauna tadora kafa daya kan daya Tana dan girgizasu yayinda bakinta kuma tana taunar ciwingum agaskiya bakarya ilham tahadu musamman rigar jikinta bame hannu bace shine yakara fito mata kyanta abunka da farar mace iya kyau ilham tayi kyau ba namijiba ko mace kika Kalli ilham alokacin sekin maimaita to inaga anwar Kuma
jiran shigowar anwar kawai takeyi
shiko yana waje yana ta adduoi Akan Allah yataimakeshi
to masu karatu gade ilham tayi kwalliya tadaukar hankali waito hakan na nufin Anwar tayiwa kwalliyar Dan yaji dadine ko kuwa
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
*Page 63-64*
Tura kofar anwar yayi yashiga jiki asanyaye bata falon kasa Dan haka Kai tsaye yahaura sama
Gabanshine yafadi saura kadan ya yarda su twins dake hannunshi
Sabida arba dayayi da ilham Cikin shigar da ko amafarki bezaci zata iyaba
Sauke su twins yayi suka ruga gurin mamansu shikuma yaci gaba da tsayuwa agurin kamar andasashi
Ilham ko se ayko mishi take da sakon harara mikewa tayi taja hannun su twins suka shige daki tafiya take tana juya masa uku Wanda yananyin datake juyasu ko namiji ladifine inyagani seya koka balle anwar cikakken namiji Wanda tuni hankalinsa yakai kololuwa gurin tashi
.binta yayi da kallo harsuka shige daki zama yayi yadafe kansa yana tunanin menene mafita.
Yana zaune agurin har aka Kira sallar magrib
Mikewa yayi yashiga bayi yayi alwala yawuce masallaci
Bedawo gidanba se takwas
koda yashigo suna zaune afalo suna kallo gefenta yaje yazauna ko kallonshi ilham batayiba tamaida hankalinta kan kallo
Mgn yafarayi cikin muryar tausayi da neman gafara
Ilham Don girman Allah ki ajiye duk abinda ke ranki muzauna Lfy wlh nime kaunarmine kitausayamin Don Allah
Tsakine amsar data bashi bata bata lokaciba tanufi dakinta
Dan har ga Allah ita haka kawai anwar bemataba amatsayin miji shiyasa ta tsaneshi sosai
.koda tabar gurin anwar kasa daurewa yayi beyi auneba Kawaiseji yayi hawaye nabin fuskarsa yarasa gane meyasa baya iya daure damuwa daga ilham one time take sashi kuka
Itako ilham tana shiga daki wanka tayi tasauya kayanta dawata arniyar night gown
Turare tafesa akowanne lungu najikinta sannan tafito falo domin daukar su twins nide nace tafito tsokanane
Anwar naganinta zumbur yamike sabida bemasan meyakeyiba
dukawa tayi Wanda hakan yasa har Dan fant din dake jikinta yana hangowa tuni miyaun bakinshi yakafe soyake yayi mgn amma ba kalma abakinnasa duk sun gudu
Ranar kwana yayi wanka da ruwan sanyi sabida muguwar shaawar data taso mishi gashi ba fuska agurin ilham dan kulle dakinta tayi
*Bayan shekara daya*
Zuwa yanzu anwar iya horuwa yahoru agurin ilham gashi abinda yafi bashi takaici tsawon lokacinnan Kala ilham batacedashiba sede yagama bata hakuri ta tashi tabashi guri
Gabadaya yarasa ina zesa kansa koda yakaima su daddy Kara ko kulashi basuyiba bare yasa ran zasu taimaka masa zuwa yanzu jiyake kamar zeyi hauka
gashi yanzu ilham mkrt take zuwa Dan tuni daddy yasamomata admission a Abuja Turkish university
Inda take karantar medicine
su twins. ma tuni ansasu amkrt suna play class shikadai suke bari sutafi
Abubuwa da dama sunfaru aciki harda zuwa nemanwa moneer auran ameera inda daddy yawakilta megari ne yafi cancanta daya aurar daita duk da yanzu bata gidan megari takoma hannun daddy da zama inda ahalin yanzu Tana kasar India Tana Karasa secondary school dinta Adnan tabi shike kula da ita
inda adaya bangaren soyayyace takullu me tsanani tsakanin Adnan da ihsan inda akasa rana auransu dazaran ameera takarasa mkrnt kuma duka family sunyi farinciki da auran
Ilham ce zaune adakinta Tana rage kayan jikinta dawowarta daga makranta kenan
anwar ne yafado daki da sallamarsa
aykinshi Dan kullum yashiga Yi wato bata hkr
ran ilham ne yagama baci Dan haka taga yadace ta taka masa burki
tsawa ta dakamasa tahanyarcewa dalla malam dakata anwar Kake kowa wlh kadami rayuwata tsawon shekara guda kana bani hkr ban hakuraba Kai jakine dabaza ka gane hakurinne bazanyiba
dasauri anwar yakalleta sabida kalmar jaki data kirashi da ita ranshi ne yasoma baci sabida tunda yazo duniya babu wani Mahalukin daya taba cimishi mutunci kamar ita ayau
tunaninshi ne yakatse lokacin dayaji tacigaba da mgn
koda yake ay Kare dama bashida zuciya Dan haka inaso kajini da kyau wlh anwar bana sonka bana kaunarka natsaneka tsanar da ko mutuwata banayiwa ita Kuma wlh bazantaba sonkaba har abada duk ranar dakaji bakina yafurta yana sonka wlh karya nakeyi karka yadda inkokayarda inasonka toko tabbas harka mutu sunanka jaki a idon duniya
tarine yaturnuke anwar tunyanayi atsaye har yadurkusa itako ilham tana gama fada masa mgn tawuce toilet ta kyaleshi
shikuma yaci gaba da tarin yana rike da gefen zuciyarshi zuwacan yafara aman jini mikewa yayi Dan yafita adakin ahankali yafara bin step zuwa kasa ko rabi beyiba ya yanke jiki yafadi yafara gangarowa Wanda hakanne yayi Dede da shigowar ihsan rike dasu twins andawo dasu daga mkrt sakinsu tayi dasauri ta isa gurinshi
aman jini yakeyi sosai juyo dashi tayi abinda taganine yasata kwalla wata gigitacciyar kara kamannin anwar gabadaya Sun sauya maana fuskarsa tadan karkace harda bakinsa ga jini nazuba abakin Wanda ko baa fadamataba tabbas tasan anwar yasamu paralyse😳
maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
Nagaisheku masoyana baride indan taka💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃
*page 65-66*
Agigice ihsan tajuya da gudu domin kiran mommy
Suko su twins kuka Sukasa sabida ihun ameera yafirgitasu
Kukannasu yayi dede da fitowar ilham daga wanka dasauri tazura doguwar Riga tafito folon dan ganin meyasasu kuka
Tahowa take dasauri danhaka bata lura da anwar dake kwance akasaba seji tayi tayi tuntube da Abu tuni tafara tambul akasa bakinta ne yabugu da center table tuni yafara jini
Dakyar tamike takai dubanta inda taji tuntuben gabantane yafadi ganin mutum akwance dasauri tamike taleka fuskar nakwance ido taware sosai ganin anwar akwance cikin jini gashi halittarshi tasauya
Tunani tafarayi akan to anwar kasheshi akayi tahanya caka masa wuka koko fuskarshi aka watsawa wani abun dayasa ta karkace wani sanyine yaratsa zuciyarta gami da adduar Allah de yasa mutuwa yayi Kai dako naji dadi kalar dadin data tuno zatajine yasata fara taka rawa hartana juyawa harsu
Mommy da ihsan suka shigo agigice batasan sunshigoba se rawarta kawai take takawa
Jin salatin mommy ne yadawo da ita daga tunaninta dasauri tawaiga inda suke kallon tuhuma mommy takemata
Dasauri suka karasa kan anwar ganin halin dayake cikine yasa mommy faduwa kasa sumammiya
ihsan dawani arnen gudu tanufi security din gidan dasauri suka shigo falon lokacin ilham nakan mommy hankalinta atashe nace kuji rashin kunya gurin ilham
Daukarsu security din sukayi gaba daya sukasa amota yayinda ihsan da ilham suka rufamusu baya akabarwa security su twins agida
hakan akayi kuwa domin mommy har daki tasamu ilham tafara rarrashinta gami da nuna mata illar dake cikin rabuwar aure inda hartake cemata yanzu inkinki kikoma dakinki mijinki aure zeyi Sannanyazo ya amshi yaransa ahannunki yaba matarsa itakuma inba ta Allah bace azabtardasu zatayi kinfison yaranki sutashi suga iyayensu basa tare kinasone yaranki su tashi cikin rashin syy mahaifiyarsu kiyi tunani ilham nibanga laifin anwar ba yakai matsayin dayakamata kowacce mace tasoshi ko wani laifin yamiki ne dasauri tadaga kanta sannan tace tunda aka fita dani waje betaba zuwa inda Mukeba ko awaya betaba kiranmuba har zuwa nasamu Lfy ko murna betayani
murmushi mommy tayi sannan tace kimasa uzuri sabida bakisan meya hanashi zuwaba
Dakyar mommy tashawo kan ilham tayarda zata koma sabida yaranta amma tayi alwashin anwar se ya gwammace mutuwa akan zama da ita😳
*ABUJA*
mommy da ameerane suka dawo da ilham dakinta a falon mommy suka sauka su twins naganin mommy suka je gurinta da gudunsu suna dariya waisu sunganeta
Anwar ne yashigo da sallamarsa fuskarsa dauke da faraa gaida su mommy yayi yayin da yakai dubansa kan gimbiyarsa akayi ko saa suka hada ido wata uwar harara ta wurga masayayinda shiko jikinshine yakama rawa dangama harga Allah yanxu yana shakkar ilham Dan kwarjini take masa baya iya jure kallonta ballantana yanzu data wurga masa harara guri yasamu yazauna
Bajimawa daddy yashigo nanma gaisuwa akai tayi tsakaninshi dasu ilham
naseeha sosai daddy yamusu yayinda daddy yakara Jan kunnan anwar akan takiyaye kar yakuma maimaita abinda yafaru tsakaninshi da ilham ita kuma hkr daddy yasake bata akan abinda anwar yamata
kan ilham ne yadaure Tana tambayar kanta me anwar yamata abaya har ake sake jamishi kunne ita kuma ake bata hkr shuru tayi Tana tunani tabbas akwai abinda Yamata kuma tasha alwashin seta binciko ko menene
mommy da ameera ne sukace ta tashi suje da ita part dinta in Dan sunaso su wuce da wuri dan daddy yace karsu kwana mikewa tayi jiki ba kwari Tama su daddy sallama tabisu suka nufi part dinnata Wanda rabonta dashi tun ranar daaka kawota
komai nanan fes kamar yanzu akasakasu sede yanzu hotunan su twince ne takoina agidan
fada sosai mommy tasake yimata inda daga karshe sukamata sallama suka wuce kuka takeyi sosai yayinda ameera ketayata ahaka suka tafi suka barta part din su daddy suka koma sukayimusu sallama yayinda daddy yabada excode mota goma su rakasu gida
gadiya suka musu sosai sannan suka dauki hanyar kaduna
anwar yana ganin sun tafi mikewa yayi Yamasu mommy sallama yanufi partydinsu hannunshi rike dasu twins yayinda zuciyarshi keta bugawa kamar zata fito addua kawai yakeyi akan Allah yasa hukuncin da ilham zata masa yazamo me saukine agareshi gashi inna ladi tun bayan tafiyarsu ilham kaduna itama tawuce gida dan taga yan uwanta da seyaje gareta yayi kamun kafa kozata shawo masa kan gimbiyar mata wato ilham
itako ilham tun dasu ameera suka wuce wanka tashiga tayi yayinda tsantsara kwalliya afuskarta kamar me shirin zuwa party
wasu arnayen English wears tasaka rigar bata rufe mata cibiyaba yayinda daga saman rigar nonuwanta Duksunfito gasu Masha Allah
daga bayan rigar kuma wasu igiyoyine akayimusu style kamar yadda ake daure igiyar kambus
rigar maroon color ce yayinda wandon shikuma fari ne jeans kuma irin pensur dinnanne amma kuma duk an yayyagahi alamun kwalliyarnan da ake cewa crazy jeans
gashinta sakinshi tayi a gadon bayanta tura ruka tashiga pesawa kamar bagobe dama gashi dataje meduguri tasiyo wasu masu kyau
falo tadawo tazauna tadora kafa daya kan daya Tana dan girgizasu yayinda bakinta kuma tana taunar ciwingum agaskiya bakarya ilham tahadu musamman rigar jikinta bame hannu bace shine yakara fito mata kyanta abunka da farar mace iya kyau ilham tayi kyau ba namijiba ko mace kika Kalli ilham alokacin sekin maimaita to inaga anwar Kuma
jiran shigowar anwar kawai takeyi
shiko yana waje yana ta adduoi Akan Allah yataimakeshi
to masu karatu gade ilham tayi kwalliya tadaukar hankali waito hakan na nufin Anwar tayiwa kwalliyar Dan yaji dadine ko kuwa
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
*Page 63-64*
Tura kofar anwar yayi yashiga jiki asanyaye bata falon kasa Dan haka Kai tsaye yahaura sama
Gabanshine yafadi saura kadan ya yarda su twins dake hannunshi
Sabida arba dayayi da ilham Cikin shigar da ko amafarki bezaci zata iyaba
Sauke su twins yayi suka ruga gurin mamansu shikuma yaci gaba da tsayuwa agurin kamar andasashi
Ilham ko se ayko mishi take da sakon harara mikewa tayi taja hannun su twins suka shige daki tafiya take tana juya masa uku Wanda yananyin datake juyasu ko namiji ladifine inyagani seya koka balle anwar cikakken namiji Wanda tuni hankalinsa yakai kololuwa gurin tashi
.binta yayi da kallo harsuka shige daki zama yayi yadafe kansa yana tunanin menene mafita.
Yana zaune agurin har aka Kira sallar magrib
Mikewa yayi yashiga bayi yayi alwala yawuce masallaci
Bedawo gidanba se takwas
koda yashigo suna zaune afalo suna kallo gefenta yaje yazauna ko kallonshi ilham batayiba tamaida hankalinta kan kallo
Mgn yafarayi cikin muryar tausayi da neman gafara
Ilham Don girman Allah ki ajiye duk abinda ke ranki muzauna Lfy wlh nime kaunarmine kitausayamin Don Allah
Tsakine amsar data bashi bata bata lokaciba tanufi dakinta
Dan har ga Allah ita haka kawai anwar bemataba amatsayin miji shiyasa ta tsaneshi sosai
.koda tabar gurin anwar kasa daurewa yayi beyi auneba Kawaiseji yayi hawaye nabin fuskarsa yarasa gane meyasa baya iya daure damuwa daga ilham one time take sashi kuka
Itako ilham tana shiga daki wanka tayi tasauya kayanta dawata arniyar night gown
Turare tafesa akowanne lungu najikinta sannan tafito falo domin daukar su twins nide nace tafito tsokanane
Anwar naganinta zumbur yamike sabida bemasan meyakeyiba
dukawa tayi Wanda hakan yasa har Dan fant din dake jikinta yana hangowa tuni miyaun bakinshi yakafe soyake yayi mgn amma ba kalma abakinnasa duk sun gudu
Ranar kwana yayi wanka da ruwan sanyi sabida muguwar shaawar data taso mishi gashi ba fuska agurin ilham dan kulle dakinta tayi
*Bayan shekara daya*
Zuwa yanzu anwar iya horuwa yahoru agurin ilham gashi abinda yafi bashi takaici tsawon lokacinnan Kala ilham batacedashiba sede yagama bata hakuri ta tashi tabashi guri
Gabadaya yarasa ina zesa kansa koda yakaima su daddy Kara ko kulashi basuyiba bare yasa ran zasu taimaka masa zuwa yanzu jiyake kamar zeyi hauka
gashi yanzu ilham mkrt take zuwa Dan tuni daddy yasamomata admission a Abuja Turkish university
Inda take karantar medicine
su twins. ma tuni ansasu amkrt suna play class shikadai suke bari sutafi
Abubuwa da dama sunfaru aciki harda zuwa nemanwa moneer auran ameera inda daddy yawakilta megari ne yafi cancanta daya aurar daita duk da yanzu bata gidan megari takoma hannun daddy da zama inda ahalin yanzu Tana kasar India Tana Karasa secondary school dinta Adnan tabi shike kula da ita
inda adaya bangaren soyayyace takullu me tsanani tsakanin Adnan da ihsan inda akasa rana auransu dazaran ameera takarasa mkrnt kuma duka family sunyi farinciki da auran
Ilham ce zaune adakinta Tana rage kayan jikinta dawowarta daga makranta kenan
anwar ne yafado daki da sallamarsa
aykinshi Dan kullum yashiga Yi wato bata hkr
ran ilham ne yagama baci Dan haka taga yadace ta taka masa burki
tsawa ta dakamasa tahanyarcewa dalla malam dakata anwar Kake kowa wlh kadami rayuwata tsawon shekara guda kana bani hkr ban hakuraba Kai jakine dabaza ka gane hakurinne bazanyiba
dasauri anwar yakalleta sabida kalmar jaki data kirashi da ita ranshi ne yasoma baci sabida tunda yazo duniya babu wani Mahalukin daya taba cimishi mutunci kamar ita ayau
tunaninshi ne yakatse lokacin dayaji tacigaba da mgn
koda yake ay Kare dama bashida zuciya Dan haka inaso kajini da kyau wlh anwar bana sonka bana kaunarka natsaneka tsanar da ko mutuwata banayiwa ita Kuma wlh bazantaba sonkaba har abada duk ranar dakaji bakina yafurta yana sonka wlh karya nakeyi karka yadda inkokayarda inasonka toko tabbas harka mutu sunanka jaki a idon duniya
tarine yaturnuke anwar tunyanayi atsaye har yadurkusa itako ilham tana gama fada masa mgn tawuce toilet ta kyaleshi
shikuma yaci gaba da tarin yana rike da gefen zuciyarshi zuwacan yafara aman jini mikewa yayi Dan yafita adakin ahankali yafara bin step zuwa kasa ko rabi beyiba ya yanke jiki yafadi yafara gangarowa Wanda hakanne yayi Dede da shigowar ihsan rike dasu twins andawo dasu daga mkrt sakinsu tayi dasauri ta isa gurinshi
aman jini yakeyi sosai juyo dashi tayi abinda taganine yasata kwalla wata gigitacciyar kara kamannin anwar gabadaya Sun sauya maana fuskarsa tadan karkace harda bakinsa ga jini nazuba abakin Wanda ko baa fadamataba tabbas tasan anwar yasamu paralyse😳
maman yusuf
[3/13, 07:09] Ussaina: *ALLAH GATAN BAWA*✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Zahra Muhammad mahmud
Nagaisheku masoyana baride indan taka💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃
*page 65-66*
Agigice ihsan tajuya da gudu domin kiran mommy
Suko su twins kuka Sukasa sabida ihun ameera yafirgitasu
Kukannasu yayi dede da fitowar ilham daga wanka dasauri tazura doguwar Riga tafito folon dan ganin meyasasu kuka
Tahowa take dasauri danhaka bata lura da anwar dake kwance akasaba seji tayi tayi tuntube da Abu tuni tafara tambul akasa bakinta ne yabugu da center table tuni yafara jini
Dakyar tamike takai dubanta inda taji tuntuben gabantane yafadi ganin mutum akwance dasauri tamike taleka fuskar nakwance ido taware sosai ganin anwar akwance cikin jini gashi halittarshi tasauya
Tunani tafarayi akan to anwar kasheshi akayi tahanya caka masa wuka koko fuskarshi aka watsawa wani abun dayasa ta karkace wani sanyine yaratsa zuciyarta gami da adduar Allah de yasa mutuwa yayi Kai dako naji dadi kalar dadin data tuno zatajine yasata fara taka rawa hartana juyawa harsu
Mommy da ihsan suka shigo agigice batasan sunshigoba se rawarta kawai take takawa
Jin salatin mommy ne yadawo da ita daga tunaninta dasauri tawaiga inda suke kallon tuhuma mommy takemata
Dasauri suka karasa kan anwar ganin halin dayake cikine yasa mommy faduwa kasa sumammiya
ihsan dawani arnen gudu tanufi security din gidan dasauri suka shigo falon lokacin ilham nakan mommy hankalinta atashe nace kuji rashin kunya gurin ilham
Daukarsu security din sukayi gaba daya sukasa amota yayinda ihsan da ilham suka rufamusu baya akabarwa security su twins agida