Sashe 39
Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel · about 3 min read
Koda muka iso Bokos narika baza idanuna ahanya,muna isa unguwarmu kuwa nasha mamakin sauyin da akasamu tundaga farkon layin harzuwa kofargidan da driver yayi horn abakin get d'in gidan,
Wani dattijo yataho dagudu yawangale get d'in, a parking lot yadaidaita Parking mukafito nabude baki zan tanbaye driver inda yakawomu, saina hango Hafsat dagudu tafito tanafadin oyoyo Aunty RUMAINA sun'iso.ta'iso takarbi Junaim tace sannunku dazuwa, tayi gaba mukabita abaya,zuciyata cikeda tanbayoyi shin wanna wani gidane,munashiga nagama Mama tsaye atsakar gida tana ganinmu tafad'ad'a fuskarta da murmushi,tace lale sannunku dazuwa, kushiga tanunamana wata kofa,wata lafiyayyiyar parlour muka shiga cikinta muka zazzauna saman lafiyayyun kujerunda suka Kawata parlour, Mama tashigo takawomana abubuwan ci dasha,mukaci mukasha,kankace me yan'uwa da abokan arziki sukarika tururruwan zuwa yimana barka dazuwa dakuma tayamu murnan samun karu,
Yamma lis Baba yadawo gida shima yayi farin ciki daganinmu, yadibi yan jikokinsa yayita sanyamu albarka.
Da daddare baya kowa yawatse muka kebe da Mama nan take sanarmin tulin alkhairin da "Ya IB yayi mana take kuma sanarmin shiyaturo ma'aikata akarushe gidanna akagina wanna ginin,nasha mamaki dankuwa Ya IB baitaba yimin hirarba,nan naji sonsa nadad'a yimin yawo acikin zuciya.koda nakoma dakin dazamu kwana nakirasa dannayimasa godiya akan alkhairin dayayi mana sai cewa yayi indai bawata magana nakeda itaba to sai anjima..
Kwananmu uku Basma suka koma da driver sukabarni anan,
Nazaga gidan yan'uwa sosai.kwanana 20 agidanmu Ya IB yazo babu sanarwa.haka aranar yace bana kuma kwana sai a BAUCHI,nayitayimasa magiya akan yabari mukara koda kwana d'ayane yace baiyardaba, su Mama ko komai basuceba,haka yakwashemu muka tafi.
Kodamuka isa duk yanda yaso mukeb'e firnaki dan ina cikedashi,kwananmu hud'u da komawa yashigo bedroom in Mommy inazaune abakin gado ya isa yazauna kusa dani,batareda yakalleniba yace kishirya gobe idan ALLAH yakaimu zamu koma Switzerland,nakar da kaina gefe nayi kamar banji abinda yafadaba,shiko baikuma cewa komaiba saima mikewa da yayi yaje gaban gadon Juhaim da Junaim,yarika lilasu harsaida sukayi barci yagyaramusu rufuwa yatofesu da addu'a kafin yafita.......
Karfe 4 na asuba jirginmu yatashi zuwa Switzerland,koda muka isa masu taranmu suka debebu zuwa gida,tun isarmu gida dayafita bankuma ganinsaba sai bayan sallar isha, lokacin har Juhaim da Junaim sunyi barci, nima nayi shirin barci inakokarin kwanciya yashigo da sallama,na'amsa tareda hayewa gado nakwanta najuya fuskata tacan, tube kayan jikinsa yy yafada bathroom yy wanka sanna yafito yasanya rigar bacci mai madaurin igiyoyi tagaba,sanna yahaye gadon,yadagoni cak yadaura samansa yasanya hannunsa yazagayeni dashi,asannu yayi magana acikin kunnena,kitaimakeni kidaina fushi dani kiyimin wanna AL'FARMAN narokeki,kaina najuya nahadefuskarmu yanayin yanda yayi maganar saida tsigar jikina yatashi yarrrrr,nace Ya IB nima nakasa jure fushi dakai dan ALLAH kayafemun naroki AL'FARMAN ka,goga fuskarsa yy anawa sanna yake dan ALLAH kicigaba da yimin AL'FARMA irin haka Baby,nace Ya IB indai wanna shine AL'FARMA to zanci gaba dayimakashi har karshen rayuwata,cikin tsananin farin ciki yahade bakinmu daganan zancen tasauya muka lula duniyar maji dad'i.
TAMMAT BIHAMDILLAH👏🏻
TO MASU KARATU AYAUNE NAKAWO KARSHEN WANNA LABARI NAWA, MASOYANA INAYIMUKU FATAN AL'KHAIRI SAIMUN SAKE HADUWA DAKU A LITTAFINA NAGABA,NGD NGD NGD MATUKA DA SOYAYYAR DAKUKA NUNAMIN RABBI YABAR KAUNA💓
MOMMYN TWINS ZANYI KEWARKU👋🏻😥
Wani dattijo yataho dagudu yawangale get d'in, a parking lot yadaidaita Parking mukafito nabude baki zan tanbaye driver inda yakawomu, saina hango Hafsat dagudu tafito tanafadin oyoyo Aunty RUMAINA sun'iso.ta'iso takarbi Junaim tace sannunku dazuwa, tayi gaba mukabita abaya,zuciyata cikeda tanbayoyi shin wanna wani gidane,munashiga nagama Mama tsaye atsakar gida tana ganinmu tafad'ad'a fuskarta da murmushi,tace lale sannunku dazuwa, kushiga tanunamana wata kofa,wata lafiyayyiyar parlour muka shiga cikinta muka zazzauna saman lafiyayyun kujerunda suka Kawata parlour, Mama tashigo takawomana abubuwan ci dasha,mukaci mukasha,kankace me yan'uwa da abokan arziki sukarika tururruwan zuwa yimana barka dazuwa dakuma tayamu murnan samun karu,
Yamma lis Baba yadawo gida shima yayi farin ciki daganinmu, yadibi yan jikokinsa yayita sanyamu albarka.
Da daddare baya kowa yawatse muka kebe da Mama nan take sanarmin tulin alkhairin da "Ya IB yayi mana take kuma sanarmin shiyaturo ma'aikata akarushe gidanna akagina wanna ginin,nasha mamaki dankuwa Ya IB baitaba yimin hirarba,nan naji sonsa nadad'a yimin yawo acikin zuciya.koda nakoma dakin dazamu kwana nakirasa dannayimasa godiya akan alkhairin dayayi mana sai cewa yayi indai bawata magana nakeda itaba to sai anjima..
Kwananmu uku Basma suka koma da driver sukabarni anan,
Nazaga gidan yan'uwa sosai.kwanana 20 agidanmu Ya IB yazo babu sanarwa.haka aranar yace bana kuma kwana sai a BAUCHI,nayitayimasa magiya akan yabari mukara koda kwana d'ayane yace baiyardaba, su Mama ko komai basuceba,haka yakwashemu muka tafi.
Kodamuka isa duk yanda yaso mukeb'e firnaki dan ina cikedashi,kwananmu hud'u da komawa yashigo bedroom in Mommy inazaune abakin gado ya isa yazauna kusa dani,batareda yakalleniba yace kishirya gobe idan ALLAH yakaimu zamu koma Switzerland,nakar da kaina gefe nayi kamar banji abinda yafadaba,shiko baikuma cewa komaiba saima mikewa da yayi yaje gaban gadon Juhaim da Junaim,yarika lilasu harsaida sukayi barci yagyaramusu rufuwa yatofesu da addu'a kafin yafita.......
Karfe 4 na asuba jirginmu yatashi zuwa Switzerland,koda muka isa masu taranmu suka debebu zuwa gida,tun isarmu gida dayafita bankuma ganinsaba sai bayan sallar isha, lokacin har Juhaim da Junaim sunyi barci, nima nayi shirin barci inakokarin kwanciya yashigo da sallama,na'amsa tareda hayewa gado nakwanta najuya fuskata tacan, tube kayan jikinsa yy yafada bathroom yy wanka sanna yafito yasanya rigar bacci mai madaurin igiyoyi tagaba,sanna yahaye gadon,yadagoni cak yadaura samansa yasanya hannunsa yazagayeni dashi,asannu yayi magana acikin kunnena,kitaimakeni kidaina fushi dani kiyimin wanna AL'FARMAN narokeki,kaina najuya nahadefuskarmu yanayin yanda yayi maganar saida tsigar jikina yatashi yarrrrr,nace Ya IB nima nakasa jure fushi dakai dan ALLAH kayafemun naroki AL'FARMAN ka,goga fuskarsa yy anawa sanna yake dan ALLAH kicigaba da yimin AL'FARMA irin haka Baby,nace Ya IB indai wanna shine AL'FARMA to zanci gaba dayimakashi har karshen rayuwata,cikin tsananin farin ciki yahade bakinmu daganan zancen tasauya muka lula duniyar maji dad'i.
TAMMAT BIHAMDILLAH👏🏻
TO MASU KARATU AYAUNE NAKAWO KARSHEN WANNA LABARI NAWA, MASOYANA INAYIMUKU FATAN AL'KHAIRI SAIMUN SAKE HADUWA DAKU A LITTAFINA NAGABA,NGD NGD NGD MATUKA DA SOYAYYAR DAKUKA NUNAMIN RABBI YABAR KAUNA💓
MOMMYN TWINS ZANYI KEWARKU👋🏻😥