Sashe 18
Al'farma Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
""""" Koda nakasa kunne sainaji muryoyin mutane dadama"cikikuwa harda masu jajantawa mommy akan abunda yafaru,kowa nafadin albarkacin bakinsa.wasukamma cewasuke watakiladama halinane hakantuntuni yanzunedai asirina yatonu...,ummee tashigo tasameni zaune kamar kullun, ta isa tazauna,inaganinta na kwakulo murmushi"kaikawai tagirgiza,tace bad'd'o yau kinkwana kuka "nayisaurin cewa a'a"tace Eh mana baga idonki Yakunburaba" nace kainake ciwo shiyasa kkga idon yakunbura" tace uhm to sannu,tafadane kawai badon tayarda da abinda nafadaba"muna hakankuwa saiga hawaye nafin gefen fuskata batareda nasan yanazubowanba,ummee tace toyanzukuma wanna menene?tanuna gefen suskata,nayisaurin kaihannuna fuskata sainaji hawaye,haba RUMAINA kinaso kisawa kanki ciwon zuciya,kiduba kkgani kekanki bakimasan hawayen nasaukaba"nayisaurin riko hannuta nace,ummee kukandanakeyi acikin zuciyatace tafito"narinsa ido,ummee bansan dawani ido zankalli mama ba.kullun maganarta baiwuce narike darajata kimata mutuncina budurcina shine yancina agidan aurena ba":ummee bansan yanda zanyi ba har idan mama taji wanna kazamin labarin"ummee natabbata kasheni zasuyi itada baba,saikawai nafashe da masanancin kuka.tace kiyishiru RUMAINA insha Allah zasu fahimceki,tunda badason ranki hakan tafaruba" hakatarika bani baki tana karfafamin guiwa harnadan samu sassaucin abinda nakeji azuciyata....haka rayuwa tacigaba datafiya.nidai yanzu rayuwata adaki takare dan ko school ba nazuwa ummee tayitayi firnaki hakatahakura tabarni, wayatama kashe ta nayi gabadaya najefata cikin wardrobe,____________yaukimanin wata biyu kenan dafaruwan haka, duk nagama fita haiyacina narame sai uban haske danakarayi saikuma sawo dana karashima kasancewar narame.....inazaune bisakan sallaya inatilawar ALQUR'AN" Basma tashigo tace hajja umma nakirana,hajja umma mahaifiyar mommy ce jiya tazo garin,kodana fito sandana saya akofar parlour inatunanin yadda zan iya shiga cikin jama'ardanakejin muryoyinsu,ba Iya yancikingidanna bane harda matar uncle Ali "damatar ya***I'B" sauranma ban Iya shaida muryoyinsuba,nasinkayo muryar mommy tanafadin,bansan taya zanfara tunkarar mahaifan yarinyarna damaganarnanba"hargarinsu naje amma nakasa zuwa gidansu,saboda bansan abinda zancemusuba idan suka tanbayeni lfyr yarsu"caraf nazeerat tacabe wlhy mommy azubarda cikin kawai,yaushe zaki zauna kisawa kanki damuwa,aidaukarta kawaizakiyi kikai awanke cikin kowa yahuta kinga iyayen nata bama zasusan taje tayi wani cikin shegeba"rinsa ido nayi inajin wani irin kuna araina,ahankali nakusa kaina parlour tunkan nakaraso hankalin jama ardake ciki kafyadawo kaina,sainaji kamar inama kasatasage nashige ciki, na isa dakyar nazauna kasa kusada kafafunta,ahankali nace gani hajja umma"harkuma lokacin batayi shiru damaganarba"tacigaba,waima haryanzu batafadi wanda yymata cikinba.Rukayya dake zaune gifenta tace to kintabajin mecikin shege yafadi wanda yymasa dawuri aisai anhadamasa daduka tukun zaifada"anty surayya takalli mommy tace yanzu daman tuntuninna batafadi Wanda yymata cikinbane?yanzu mommy shine kkzubamata ido baki tisiyeta saita fadamikiba"aibayan antisiyeta tafada akaramata da duka sanna aje azubar dacikin"wata wacce yau nafara ganinta itama tace ai irinsu dama maganin irinsu saihaka,akwai wata ma aikaciyar asibiti ana kaimata irinsu masuyin cikin shenna agida take zubarmusu"kawai gidan za akaita tazubardashi"tunda sukafara maganar hawaye kebin fuskata idan mukahada idoda anty Asma'u saita girgizamun kai, hajja umma tace ya isahaka maganar.takalleni tace yarna wanene ya aikatamiki wanna mummunar aikin? shiru nayi saihawayenda ketayimin zarya afuska"nazeerat tace dan sabarrashin mutunci anayiki magana kinajin mutane bazaki fadi wanda yy miki cikinba , matarna itama tadakamin sawa,bazaki fadaba"nanma shuru nadadayi" tace Hajiya ba fa zatafada tadadiba"yanzudai akaita aje awanke cikin inyaso sauran ayi daga baya"nazeerat da Rukayya sukace hakan za ayi" mommy tanisa tace"kai zubarda cikifa kamar kasherai yake"ni inagani abar zubarda cikinna...sukayi saurincewa"mommy zubarda cikinnafa shine rufin asirin gidanna,dan wlhy duk kwatancen daza ayi dole sai ansa wanna dagidanna akan wanna shigen cikin,kawai azubardashi.....WLHY DUK'WANDA YAKUSKURA YASAKE SHEGANTA ABINDA KECIKINTA KOKUMA KUKAYI YUNKURIN ZUBARMIN DA CIKI WLHY SAINA DAURE MUTUM DAURINDA KODUNIYARNA KAFDANGINSANE BAZASUTABA IYA KWANCESABA!!!!!yymaganar cikin sananin fusata hadeda firgida duk maisauraro................
Kuyi maneji hakori yasanigaba
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙43馃憠馃徎44
""""""" kaf ilahirin jama'ar dakegun bbwanda bai firgita da irin tsawar dayadakaba,nikaina saida hantarcikina yakada kaf mukajuyo mukalalli inda maganar yafito,saukowa yake daga matattakalar bine cikin zafinnama yake sauka haryana hada step,ganin maimaganar yasani mutuwar zaune. kaibani kadaiba hattasu saida suka firgita daganin daga garesa maganar tafito "yafado parlour yana huci tareda nunasu da danyasa gabaki dayansu yakebinsu damugun kallo fuskarsa yarikide yakoma tamkar nazaki sai huci yake yanabin kowannesu dawani irin kallo yana kada yasarsa alamar gargadi"saikuma yagirgiza kai yajuya dasauri kamar zaitashisama yabar parlour din yaje yashiga motarsa yaja yabar gidan...tunda yafara maganar mommy tabude baki tana binsa dakallon mamaki,saiyanzu dayafita tajuyo dakallonta gareni"sitt palon yy kamar andauke ruwansama" saiwanna yakalli wanna wanna yakalli wanna"hajja umma ce tayikarfin halincewa IBRAHIMA,waikam kokunji abinda wanna dan kefada kuwa?waifa adaina sheganta masa ciki"wani irin kururuwa nazeerat tayi,tatuma salle saigata asakiyar parlour tamulmulo wani babban ashar takunduma, tayi kaina tanafadin niza aci amanata towallahi saina kasheki nakashe abinda yakecikinnaki"dasauri hajja umma tatareta tace ke nazeeratu kinada hankalikuwa"tace da alla sakeni niza ashiryawa manakisa,yar iska tacacciyar karuwa, to wlh ba ayi macenda zan hada miji da itaba"nakasheki nakashe banza yarmasiyata"takuma yinkaina yanzukam mommy ce tadakatar da ita tahanyar dakamata tsawa" amma kosauraran ta batayiba,tacigaba dafadin sainakasheki wlh bazan barkiba tunda har karuwancinki tasallake kan yayan talakawa yadawo kan mijina, tadunfaroni gadan gadan"anty Asma'u tayi saurin shigewa sakaninmu,ummee tazo tajanye hannuna takaini daki tace insa key taciki.aiko dasauri namurza key din"inajin ihu da hargowarda nazeerat take"duk kuwa wanda yymata magana saita gayamasa mummunar magana"tadau mayafinta tafice fuuu kamar sabon kamu,nan parlour yyshiru kowa dakalar abinda kesakawa aransa" bangaren Rukayya kuwa zuciyarta tafarfasa take wani irin sanan RUMAINA yadada baibayeta,lallai dasakel tafada tareda mikewa saye tashige daki...hajja umma takalle mommy tace waimeke faruwane kam menene hadin IBRAHIM da wanna yar daharzai danganta kansa da dancikinta"mommy tasauke numfashi tace wlh hajja bansan komai gameda wanna lamarinba"hajja umma tace ja irin yaro zaidawo yasameni muzaikawowa iyashege"harda yiwamutane jan ido danuna shaferinsu na sojoji"mumunzo mun titsiye yarinya tafadi wanda yymata ciki "ashe shine kinibebbe,to wlh zaizo yasameni"mommy dai kala bataceba.tulin mmk ne yahanata iyacewa komai....
Zubewa nayi sakiyar dakin sakamakon jinwani irin juyi dakaina yakemin" sunan Allah nashiga anbata,harnadan farajin saukin abinda nakejidin"waishin nekam kodai akwai laifinda nayiwa ubangiji ne yake hukuntani da irin wanna hukuncin"saikuma nayisaurin yin istigifari "me ya***I'B kenufi daharzaice kada a zubarmasa daciki" menene dalilinsa nadanganta cikinna dashi meyasa meyasa yasubhanallah waishinkan mekefaruwa daninekam"agun nazame nakwanta nacikukana ma ishi harbarcin wahala tadaukeni...
Koda
nazeerat tafita motarta tashiga taje gida kodaidaita parking batayiba tafito tanufi cikin gidan,direct dakinsa tanufa,tanashiga taga baya dakin tashige har bathroom nanma bayanan,tafito tarika wurgi dakayakin cikin parlour,tana fadin wlh ***I'B baka isaba yau inna saidai ayiduk abinda za ayi" ni inanan sainayi dagaske kafin kakusanceni"ashedama ka aje watace agefe harda yimata ciki nikuma inanan kobatar wata bantabayiba" haka tarika hauka hartagaji dankanta tazube saman kujera.....
Bani nafarkaba saidaf magrib nayi mmkn yadda nayi barci mainisa haka,nalallaba nashiga bathroom nayi wanka tareda dauro alaula nafito"bayan na idar dasallah ina zaune bisakan sallayar.naji ana knocking nannaji soro yakamani"saida naji muryar ummee tanafadin bad'd'o nice,namike na isa jikin kofar sanda tadada cewa kibude mana,najidai zahirin itace kafin nabude "tana shiga namaida kofar narufe,ta isa ta aje plate inda ke hannuta" tadubeni tace zauna kici abinci,nace nakoshi.tace mekkci?"nayi shuru "tace zauna kici natabbata yau tunsafe bakisa komai acikinkiba" ummee banajin yunwa,tace kitura haka.har idan kkbi narashin jinyunwanna zai illatar dake .duk wanda yakecikin hali irinnakinna bazaitaba jinyunwaba.amma rashincin abincin zai iyaxamemasa illa.amma idan yadaure yacidin zaitaimaka masa kotahanyar jinkarfin jikinsa. kinji"kai nagyada mata, najanyo plate in narika sakurar abincin.nakuwa ci kusanrabi"namike nashiga bathroom nawanke bakina nafito nazauna"kusada ummee"ummee tadubeni nimadai itanake kallon dan naga tanbayoyi dauke afuskarta,tace bad'd'o"nayisaurin cewa ummee bansan komaiba wlh abinda ya***I'B yafada bagaskiyabace danni koda maganar baki bata taba hadani dashiba ummee kogaisuwata baya amsawa,nimakuma nadaina gaidashin"nidai kawai nasan yafadi hakanne dansaboda tsanata dayayi" ido ummee takuramin harnakai karshen maganata,sanna taja numfashi tasauke,tace amma lallai RUMAINA keyarinyace haryanzu, kinsan waye ***I'B nakowa kuwa?" Kidaina tunanin abinda yafada karyace dan shiba karamin mutun bane akan meye zaibata lokacinsa wajen fadar karya akanki" mekk taremasa" kinsan dubbannin darurruwan manyan mutanen dayake huldadasukuwa,tokidaina tunanin hakan watakilama baisan kinananba harsailokacinda bukatarsa tasanar masa"kallonta nayi dannagaza fahimtar abinda take nufu"nace kamarya harsai lokacinda bukatarsa tasanarmasa" tayi murmushi tareda gyara zamanta tace" RUMAINA Allah yymiki baiwar halittarda babu wani namijinda zaiganki baiji wani abu aransaba"hatta mace yar uwarki idan takalleki saita kuma, RUMAINA ya***I'B zai iyayen komai idan yaso tahanyarda bazaki taba saniba"tunda yafurta dabakinsa to yatabbata ciki nasane" kuka nafashe dashi,nace amma Allah ya'isa sakanina dashi.yacuceni yacuci rayuwata"yarukuzamin farincikina yalalatamin burina,yanzun nadawo rageggiya agurin mijinda zan aura,nayi burin kasancewa acikin yanmata masukai budurcinsu gidan mijinsu"ummee kullum nasihata da mama baiwuce nasare kaina budurcina shine yancina agidan aurenaba"wlh koda wani baizubar da cikinanba nisaina zubardashi "tace abin akwai ciwo amma hakuri shine magani,kada kikasherai danshi baidauki hakkin kowaba,kosauraranta banayi nasha alwashin saina zubarda cikinna " datagadai basauraranta zanyiba saitatafi"daren ranar nisa yamin"saigani nake kamar gari bazaiwayeba"dakyar barci yadaukeni kiransallar farko akunnena"naje nayi alaula nayi nafila inakan sallaya " har akashiga masallaci...karfe takwas daidai nafito daga wanka"nashirya saf,inayi inaduban agogo, nabata minti talatin wajen shiryawa,inagamawa nabude wardrobe naciro kudi wanda my nass yabani tunda dadewa na aje agun,nasa shi cikin karamar jakar hannu" nakoma nazauna bakin gado,idona naka agogo" lokacin yaki gudu,inanan zaune agogon yabuga karfe 10 zunbur namike saye nadau hijjab nasaka,na isa nabude kofa nafita"harna isa part insu ummee banhaduda kowaba,bedroom inta nashiga nataddata tana breakfast.tana ganina tamike saye,nace ummee muje kirakani.tawaro ido tace ina?nace asibiti,.tace RUMAINA kifajanne batun zubarda cikinna dan wlh...nayi saurin dakatar da ita tahanyar dagamata hannu nace ya isa indai bazaki rakaniba shikena.najuya nafita dasauri...........
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙45馃憠馃徎46
Kuyi maneji hakori yasanigaba
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙43馃憠馃徎44
""""""" kaf ilahirin jama'ar dakegun bbwanda bai firgita da irin tsawar dayadakaba,nikaina saida hantarcikina yakada kaf mukajuyo mukalalli inda maganar yafito,saukowa yake daga matattakalar bine cikin zafinnama yake sauka haryana hada step,ganin maimaganar yasani mutuwar zaune. kaibani kadaiba hattasu saida suka firgita daganin daga garesa maganar tafito "yafado parlour yana huci tareda nunasu da danyasa gabaki dayansu yakebinsu damugun kallo fuskarsa yarikide yakoma tamkar nazaki sai huci yake yanabin kowannesu dawani irin kallo yana kada yasarsa alamar gargadi"saikuma yagirgiza kai yajuya dasauri kamar zaitashisama yabar parlour din yaje yashiga motarsa yaja yabar gidan...tunda yafara maganar mommy tabude baki tana binsa dakallon mamaki,saiyanzu dayafita tajuyo dakallonta gareni"sitt palon yy kamar andauke ruwansama" saiwanna yakalli wanna wanna yakalli wanna"hajja umma ce tayikarfin halincewa IBRAHIMA,waikam kokunji abinda wanna dan kefada kuwa?waifa adaina sheganta masa ciki"wani irin kururuwa nazeerat tayi,tatuma salle saigata asakiyar parlour tamulmulo wani babban ashar takunduma, tayi kaina tanafadin niza aci amanata towallahi saina kasheki nakashe abinda yakecikinnaki"dasauri hajja umma tatareta tace ke nazeeratu kinada hankalikuwa"tace da alla sakeni niza ashiryawa manakisa,yar iska tacacciyar karuwa, to wlh ba ayi macenda zan hada miji da itaba"nakasheki nakashe banza yarmasiyata"takuma yinkaina yanzukam mommy ce tadakatar da ita tahanyar dakamata tsawa" amma kosauraran ta batayiba,tacigaba dafadin sainakasheki wlh bazan barkiba tunda har karuwancinki tasallake kan yayan talakawa yadawo kan mijina, tadunfaroni gadan gadan"anty Asma'u tayi saurin shigewa sakaninmu,ummee tazo tajanye hannuna takaini daki tace insa key taciki.aiko dasauri namurza key din"inajin ihu da hargowarda nazeerat take"duk kuwa wanda yymata magana saita gayamasa mummunar magana"tadau mayafinta tafice fuuu kamar sabon kamu,nan parlour yyshiru kowa dakalar abinda kesakawa aransa" bangaren Rukayya kuwa zuciyarta tafarfasa take wani irin sanan RUMAINA yadada baibayeta,lallai dasakel tafada tareda mikewa saye tashige daki...hajja umma takalle mommy tace waimeke faruwane kam menene hadin IBRAHIM da wanna yar daharzai danganta kansa da dancikinta"mommy tasauke numfashi tace wlh hajja bansan komai gameda wanna lamarinba"hajja umma tace ja irin yaro zaidawo yasameni muzaikawowa iyashege"harda yiwamutane jan ido danuna shaferinsu na sojoji"mumunzo mun titsiye yarinya tafadi wanda yymata ciki "ashe shine kinibebbe,to wlh zaizo yasameni"mommy dai kala bataceba.tulin mmk ne yahanata iyacewa komai....
Zubewa nayi sakiyar dakin sakamakon jinwani irin juyi dakaina yakemin" sunan Allah nashiga anbata,harnadan farajin saukin abinda nakejidin"waishin nekam kodai akwai laifinda nayiwa ubangiji ne yake hukuntani da irin wanna hukuncin"saikuma nayisaurin yin istigifari "me ya***I'B kenufi daharzaice kada a zubarmasa daciki" menene dalilinsa nadanganta cikinna dashi meyasa meyasa yasubhanallah waishinkan mekefaruwa daninekam"agun nazame nakwanta nacikukana ma ishi harbarcin wahala tadaukeni...
Koda
nazeerat tafita motarta tashiga taje gida kodaidaita parking batayiba tafito tanufi cikin gidan,direct dakinsa tanufa,tanashiga taga baya dakin tashige har bathroom nanma bayanan,tafito tarika wurgi dakayakin cikin parlour,tana fadin wlh ***I'B baka isaba yau inna saidai ayiduk abinda za ayi" ni inanan sainayi dagaske kafin kakusanceni"ashedama ka aje watace agefe harda yimata ciki nikuma inanan kobatar wata bantabayiba" haka tarika hauka hartagaji dankanta tazube saman kujera.....
Bani nafarkaba saidaf magrib nayi mmkn yadda nayi barci mainisa haka,nalallaba nashiga bathroom nayi wanka tareda dauro alaula nafito"bayan na idar dasallah ina zaune bisakan sallayar.naji ana knocking nannaji soro yakamani"saida naji muryar ummee tanafadin bad'd'o nice,namike na isa jikin kofar sanda tadada cewa kibude mana,najidai zahirin itace kafin nabude "tana shiga namaida kofar narufe,ta isa ta aje plate inda ke hannuta" tadubeni tace zauna kici abinci,nace nakoshi.tace mekkci?"nayi shuru "tace zauna kici natabbata yau tunsafe bakisa komai acikinkiba" ummee banajin yunwa,tace kitura haka.har idan kkbi narashin jinyunwanna zai illatar dake .duk wanda yakecikin hali irinnakinna bazaitaba jinyunwaba.amma rashincin abincin zai iyaxamemasa illa.amma idan yadaure yacidin zaitaimaka masa kotahanyar jinkarfin jikinsa. kinji"kai nagyada mata, najanyo plate in narika sakurar abincin.nakuwa ci kusanrabi"namike nashiga bathroom nawanke bakina nafito nazauna"kusada ummee"ummee tadubeni nimadai itanake kallon dan naga tanbayoyi dauke afuskarta,tace bad'd'o"nayisaurin cewa ummee bansan komaiba wlh abinda ya***I'B yafada bagaskiyabace danni koda maganar baki bata taba hadani dashiba ummee kogaisuwata baya amsawa,nimakuma nadaina gaidashin"nidai kawai nasan yafadi hakanne dansaboda tsanata dayayi" ido ummee takuramin harnakai karshen maganata,sanna taja numfashi tasauke,tace amma lallai RUMAINA keyarinyace haryanzu, kinsan waye ***I'B nakowa kuwa?" Kidaina tunanin abinda yafada karyace dan shiba karamin mutun bane akan meye zaibata lokacinsa wajen fadar karya akanki" mekk taremasa" kinsan dubbannin darurruwan manyan mutanen dayake huldadasukuwa,tokidaina tunanin hakan watakilama baisan kinananba harsailokacinda bukatarsa tasanar masa"kallonta nayi dannagaza fahimtar abinda take nufu"nace kamarya harsai lokacinda bukatarsa tasanarmasa" tayi murmushi tareda gyara zamanta tace" RUMAINA Allah yymiki baiwar halittarda babu wani namijinda zaiganki baiji wani abu aransaba"hatta mace yar uwarki idan takalleki saita kuma, RUMAINA ya***I'B zai iyayen komai idan yaso tahanyarda bazaki taba saniba"tunda yafurta dabakinsa to yatabbata ciki nasane" kuka nafashe dashi,nace amma Allah ya'isa sakanina dashi.yacuceni yacuci rayuwata"yarukuzamin farincikina yalalatamin burina,yanzun nadawo rageggiya agurin mijinda zan aura,nayi burin kasancewa acikin yanmata masukai budurcinsu gidan mijinsu"ummee kullum nasihata da mama baiwuce nasare kaina budurcina shine yancina agidan aurenaba"wlh koda wani baizubar da cikinanba nisaina zubardashi "tace abin akwai ciwo amma hakuri shine magani,kada kikasherai danshi baidauki hakkin kowaba,kosauraranta banayi nasha alwashin saina zubarda cikinna " datagadai basauraranta zanyiba saitatafi"daren ranar nisa yamin"saigani nake kamar gari bazaiwayeba"dakyar barci yadaukeni kiransallar farko akunnena"naje nayi alaula nayi nafila inakan sallaya " har akashiga masallaci...karfe takwas daidai nafito daga wanka"nashirya saf,inayi inaduban agogo, nabata minti talatin wajen shiryawa,inagamawa nabude wardrobe naciro kudi wanda my nass yabani tunda dadewa na aje agun,nasa shi cikin karamar jakar hannu" nakoma nazauna bakin gado,idona naka agogo" lokacin yaki gudu,inanan zaune agogon yabuga karfe 10 zunbur namike saye nadau hijjab nasaka,na isa nabude kofa nafita"harna isa part insu ummee banhaduda kowaba,bedroom inta nashiga nataddata tana breakfast.tana ganina tamike saye,nace ummee muje kirakani.tawaro ido tace ina?nace asibiti,.tace RUMAINA kifajanne batun zubarda cikinna dan wlh...nayi saurin dakatar da ita tahanyar dagamata hannu nace ya isa indai bazaki rakaniba shikena.najuya nafita dasauri...........
Comments and Share
MAMYN TWINS CE
12/30/19, 14:53 - 拼ar Gatan 茦ainuwa: 馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*ALFARMA*
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*By*鉁嶐煆�
*Rasheeda S' Director*
*亘爻賲 丕賱賱賴 丕賱乇丨賲賳 丕賱乇丨賷賲*
___________________________________
*馃寛KAINUWA WRITERS鉁嶐煆� ASSOCIATION*馃馃徎
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
___________________________________
馃吙45馃憠馃徎46