Sashe 49
Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai yaji zafin kiransa jahila dana yi,amman bai nuna min ko a fuska ba amman tun daga nan bai ƙara magana ba har mukazo wajen ɓangaren masu ciki, aka yi sa'a babu mutane sosai na shiga na samu wata likita itace ta yimin awo.ta ce congrat lafiyar klau babynki amman yanzu 7month cikin ko?".mamaki sosai abin ya bani na ce"eh".ta ce"ok ki dawo nan da sati biyu".na amsa mata da "to".
Ina fitowa naga yaya Bilal riƙe da jaka ta abin tausayi.ban kulasa ba na fara tafiya abina sai kuwa ya ce"uwar biyu me suka ce miki"?.wata muguwar harara na watsa mishi kuma naƙi yin magana.ta kaddar daya gani a hannuna ita ya warce ya fara karantawa.wata ƙwallace ta fara zubo masa ya ce"Allah sarki Baby na ka kusa zuwa duniya.Allah ya bawa mamanka haƙuri ta dawo gareni mu cigaba da zaman aurenmu cikin so da ƙaunar juna.
Wani kallo na yi masa sannan na ce"hmm Allah ya kiya ye".ina faɗar haka na yi gaba abina.har na koma wajensu kaka banga ya dawo ba cen sai gashi ya dawo da wata ƙatuwar leda guda biyu.ya miƙomin guda ɗaya ya ce"wannan maganinki ne aciki kisha akan lokaci".ganin da mutane awajen yasa na amsa har da godiyata amman araina ce wa na yi to wa yasa ka?.
*********
Sosai su jidda suke shan wahala don an gano ita yarinyar Alhaji Damas ce.ta yi wani iri da ita kamar tsohuwa duk ta yanƙwane abin tausayi.babu wanka babu wanki Jidda ƴar gayu amman yanzu babu gayu,don axabar da take sha ma addu'ah take Allah ya karɓi ranta ta huta.
Tunda wannan abin ya faru Alhaji Damass yabar Nigeria zuwa ƙasar Germany.don ya tsorata da abubuwa da yawa musamman ma da ƴan jarida suka fara cika masa gida,gashi kuma an gano shine ya ke ɗauke yara,gashi yaji labarin an kama Jidda.
Yana son dawowa nigeria,saboda yana son ya aiwatar da wani aiki.don gani ya ke kamar idan yabar jidda araye aƙwau babbar matsala arayuwarsa.gudun kada ta tona masa asiri.
*********
*Bayan wata2*
To kwanaki na ta tafiya watanni na ta shuɗewa,kullum Yaya Bilal yana gidanmu musamman ma ɓangaren Hajiya kaka.naci da son in kulasa sai ya yi ta hillata ta,amman ko ɓangarensa ban kalla duk wasu abuwan more rayuwa na samu don kullum da kalar abinda zai kawo min,kayan haihuwa kuwa ɗaki guda ya ware na kusa da hajiya kaka ya ke ta zuba kaya.
Ayanzu ya yi tafiya baya nan,ranar da zaiyi tafiya ya daɗe sashen Hajiya kaka don in kulasa.hajiya kaka sai biye masa take kamar ba ita ce ta yimin alƙawarin taya ni ƙwatar ƴan cina ba.sai biye masa take musamman ma idan ta ganshi da ƴan kuɗi.
Ranar dana ga zai takuramin sashen maman Arman naje,ai kuwa sai hira muke itama ta haihu sati ɗaya kenan da suna.haka kuwa ya haƙura ya tafi amman shi kaɗai yasn yadda ya kejin zuciyarsa,don gani ya ke kamar da bason khairat ya ke ba.yanzu ne ya ke sonta.gani ya ke kamar yanzu khairat ta tsanesa.indai ya tuno da wannan sai yaji duk zuciyarsa ta yi masa zafi.
Ina dawowa na iske ya tafi na ajje mayafina zuciyata fess.na hangi abincin da aka kawomin Hajiya Ruƙayya ce ta kawomin,haka yanzu bata gajiya kullum tana hidima ta kullum hankalinta na kaina.nima ina zuwa ɓangarensu musamman da yanzu Aisha ke gida ƙanwar Bilal ɗin yayar Rashida wacce ta haihu amman c.s ne saboda haihuwar tazo da matsala ƴaƴanta 4 yanzu.
Da ƙer na samu na zauna saboda yadda cikin ya yi mugun girma ga nauyi.na samu na zauna Hajiya kaka ta ce"lafiya dai ko?don ni tsoro ki ke bani tunda cikin ki ya tsufa.ni tunda na ke ban taɓa ganin ciki me girma irin naki ba tubarkalla".banza na yi mata saboda yadda cikina ke ya mutsamin.marata zuwa bayana duk sun ƙage saboda azaba.na fara yarfe hannu ina addu'ah.
Tuni Hajiya kaka ta ruÉ—e ganin irin muguwar zufar dana ke.
*Sirrinki*
1)- Hadin magance kyasbi:
A samu man sandal da man ‘labender’ a zuba a cikin man kadanya sannan a kwaba sosai sannan a samu murta a zuba hadin. A mayar da wannan man ya zama tamkar man shafawa a kullum. A yi amfani da shi na tsawon watanni shida za a ga canji.
2)- Gautsin fata: Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â
A samu man kwakwa da man zaitun da kuma man ‘almond’ sannan sai a zuba a murta a  zuba man kadanyan a ciki sannan sai a kwaba da cokali ya kwabu sosai sannan sai a rika shafawa a jiki. A mayar da man, man shafawa bayan an yi wanka.
3)- Domin magance bushewar laba:
A samu zuma da man zaitun sannan sai a zuba a kan man kadanya a kwaba  sosai. Sannan a sa a wuri mai sanyi . Sai a rika shafawa a labban baki a kullum za a samu sauki.
*MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
Badi'at Ibrahim
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huÉ—u N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda É—aya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huÉ—u 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda É—aya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
Instagram links👇
https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY=
Facbook group
https://facebook.com/groups/463653111781414/
Telegram links
https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk
*YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
MISS
GREEN CE
[23/09, 16:29] Miss GreenðŸ€: 83. . . . . . . . 84
. . . . .kiran sunan Allah kawai na ke saboda yadda baki ɗaya marata ta ɗaure tsaf,babu ta inda zansha numfashi,cikin yazo ya toƙaremin marata duk addu'ar da tazo bakina ita na ke yi,Hajiya kaka ta yi ƙoƙarin ɗagani amman na kasa tashi.da sauri ta fita zuwa wajen hajiya Ruƙayya mahaifiyar Bilal.suna tare da Baba Abdullahi.
Agigice suka fito su dukkansu kowa hankalinshi atashe,Baba Abdullahi ya ce musu bari yaje ya fito da mota don mu tafi asibiti.Hajiya Ruƙayya ta shigo suka riƙeni ita da kaka Nusaiba sai kuka take,tuni ta fiddo wayarta ta kira yaya Bilal da number ɗinsa ta ƙasar waje.
Sosai hankalinsa ya tashi jin abinda ƙanwar tashi take faɗa masa.da sauri ya rubuta excuse akan ce wa matarsa ce babu lafiya xaije.aka amince masa tuni ya hawo fly ya taho duk hankalinsa atashe.
Da gaggawa suka amsheni aka yi ɗakin haihuwa dani duk na fice hayyacina sosai.gashin kaina duk ya barbaje saboda tsabar zaba.da za'a shiga dani na riƙe hannun kaka na ce"Kaka don Allah zan bar miki wasiyya koda na mutu,don Allah ki riƙemin abinda zan haifa don Allah".
Kuka kaka take ta ce"babu abinda zai kare ki jikata,mafi soyuwa araina Allah zai saukeki lafiya kinji".basu bari na bata amsar ba suka shiga dani É—akin haihuwa.sosai ake shan gumurzu amman har yanzu ban haihu ba,ilahirin mutanen gidan duk sun taru kowa hankalinsu a tashe,Yaya Salim ma ya taho amman mero ta saka masa kuka wai sai tazo,dole ya taho da ita saboda itama a lokacin tana da cikinta na wata biyar.
Duk ana zazzaune anyi jugum-jugum kowa da tunanin da ya ke aransa,kawai sai aka ga Bilal ya shigo asibitin amiliyan kamar mahaukaci,rigar sanyinsa irin ta sojoji ya cire ta,tana hamnunsa sai Æ´ar t-shirt É—in.kana ganinsa kasan yana cikin tashin hankal kowa ya tashi yana mamakin to waye ya faÉ—awa Bilal É—in?gashi kuma har yazo.
Bai samu damar gaisawa da kowa ba kamar yasan ɗakin haihuwar,kawai ya tura ɗakin saboda yaga duk anan suke zaune ƙofar ɗakin,kawai likitocin sai ganinsa suka yi a ƙofar ɗakin haihuwa,Masu karɓar haihuwa suka ce"haba yallaɓai maza fa basa shigowa,ka yi haƙuri ka fita"..
Da sauri ya kalli unguwar zoman sannan ya ce"bazan fita ɗin ba,matatace zata haihu sannan kice in fita bazan fita ba".yana faɗar hakan ya yi inda na ke ƙwance ina yarfe hannuwana duk gumi ya jiƙani,gashin kai na duk ya barbarje ga cikin ya dawo mara gab.
Da gudu ya ƙaraso waje na yana kiran sunana,tare da faɗomin sunayen Allah yana tofamin,unguwar zoman kawai kallo suka koma yi,yadda ya ke ta tofamin addu'o'i yana kuka kamar ba soja ba,kuma gashi unguwar zoman sun gansa da uniform na sojoji masu manyan muƙami,suka shiga ɗan kallon junansu suna ƴar gulma irin ta mu ta mata.
A hankali ya ce"Khairat daure ki yi nishi da ƙarfi,ga kan ɗa nan ya fara fitowa".ya faɗi hakan yana ɗan buɗe zanin da suka rufamin.a hankali na fara nishi kan ɗan yana fitowa yana riƙe da hannaye na ya tufamin ayoyin Allah,a hankali ya saka safar hannu ya saka hannayensa biyu ya fara jawo ɗan a hankali.har sai da ya fito baki ɗaya.
Tuni na fara jin reliep,ya miƙawa likitocin yaron namiji kyakkyawan gaske irin babansa kama hik kamar ya yi kaki,ai tuni naji wata naƙudar ta ƙara sakani agaba,tsoro ya bayyana akan fuskar yaya Aliyu ya yiwa Allah hamdala,ya ciromin ƴa mace kyakkyawa amman wannan kamarmu ɗaya da ita,kuma ita bata kai namijin fari ba.
Yana miƙa musu ya juyo yaga na riƙe hannayensa duka biyu ina kiran sunan Allah,alamar wata naƙudar ta taho,sororo ta ya yi yana kallo na saboda mamaki amman ba'a mamaki da ikon Allah.ƙarshe dai sai da na ƙara yo wasu ƴan biyun,duk maza Yaya Aliyu yana cirowa yana hamdala har suka gama fitowa baki ɗaya,ya kalli gabas ya yiwa Allah sujjada yana kuka.
Ina fitowa naga yaya Bilal riƙe da jaka ta abin tausayi.ban kulasa ba na fara tafiya abina sai kuwa ya ce"uwar biyu me suka ce miki"?.wata muguwar harara na watsa mishi kuma naƙi yin magana.ta kaddar daya gani a hannuna ita ya warce ya fara karantawa.wata ƙwallace ta fara zubo masa ya ce"Allah sarki Baby na ka kusa zuwa duniya.Allah ya bawa mamanka haƙuri ta dawo gareni mu cigaba da zaman aurenmu cikin so da ƙaunar juna.
Wani kallo na yi masa sannan na ce"hmm Allah ya kiya ye".ina faɗar haka na yi gaba abina.har na koma wajensu kaka banga ya dawo ba cen sai gashi ya dawo da wata ƙatuwar leda guda biyu.ya miƙomin guda ɗaya ya ce"wannan maganinki ne aciki kisha akan lokaci".ganin da mutane awajen yasa na amsa har da godiyata amman araina ce wa na yi to wa yasa ka?.
*********
Sosai su jidda suke shan wahala don an gano ita yarinyar Alhaji Damas ce.ta yi wani iri da ita kamar tsohuwa duk ta yanƙwane abin tausayi.babu wanka babu wanki Jidda ƴar gayu amman yanzu babu gayu,don axabar da take sha ma addu'ah take Allah ya karɓi ranta ta huta.
Tunda wannan abin ya faru Alhaji Damass yabar Nigeria zuwa ƙasar Germany.don ya tsorata da abubuwa da yawa musamman ma da ƴan jarida suka fara cika masa gida,gashi kuma an gano shine ya ke ɗauke yara,gashi yaji labarin an kama Jidda.
Yana son dawowa nigeria,saboda yana son ya aiwatar da wani aiki.don gani ya ke kamar idan yabar jidda araye aƙwau babbar matsala arayuwarsa.gudun kada ta tona masa asiri.
*********
*Bayan wata2*
To kwanaki na ta tafiya watanni na ta shuɗewa,kullum Yaya Bilal yana gidanmu musamman ma ɓangaren Hajiya kaka.naci da son in kulasa sai ya yi ta hillata ta,amman ko ɓangarensa ban kalla duk wasu abuwan more rayuwa na samu don kullum da kalar abinda zai kawo min,kayan haihuwa kuwa ɗaki guda ya ware na kusa da hajiya kaka ya ke ta zuba kaya.
Ayanzu ya yi tafiya baya nan,ranar da zaiyi tafiya ya daɗe sashen Hajiya kaka don in kulasa.hajiya kaka sai biye masa take kamar ba ita ce ta yimin alƙawarin taya ni ƙwatar ƴan cina ba.sai biye masa take musamman ma idan ta ganshi da ƴan kuɗi.
Ranar dana ga zai takuramin sashen maman Arman naje,ai kuwa sai hira muke itama ta haihu sati ɗaya kenan da suna.haka kuwa ya haƙura ya tafi amman shi kaɗai yasn yadda ya kejin zuciyarsa,don gani ya ke kamar da bason khairat ya ke ba.yanzu ne ya ke sonta.gani ya ke kamar yanzu khairat ta tsanesa.indai ya tuno da wannan sai yaji duk zuciyarsa ta yi masa zafi.
Ina dawowa na iske ya tafi na ajje mayafina zuciyata fess.na hangi abincin da aka kawomin Hajiya Ruƙayya ce ta kawomin,haka yanzu bata gajiya kullum tana hidima ta kullum hankalinta na kaina.nima ina zuwa ɓangarensu musamman da yanzu Aisha ke gida ƙanwar Bilal ɗin yayar Rashida wacce ta haihu amman c.s ne saboda haihuwar tazo da matsala ƴaƴanta 4 yanzu.
Da ƙer na samu na zauna saboda yadda cikin ya yi mugun girma ga nauyi.na samu na zauna Hajiya kaka ta ce"lafiya dai ko?don ni tsoro ki ke bani tunda cikin ki ya tsufa.ni tunda na ke ban taɓa ganin ciki me girma irin naki ba tubarkalla".banza na yi mata saboda yadda cikina ke ya mutsamin.marata zuwa bayana duk sun ƙage saboda azaba.na fara yarfe hannu ina addu'ah.
Tuni Hajiya kaka ta ruÉ—e ganin irin muguwar zufar dana ke.
*Sirrinki*
1)- Hadin magance kyasbi:
A samu man sandal da man ‘labender’ a zuba a cikin man kadanya sannan a kwaba sosai sannan a samu murta a zuba hadin. A mayar da wannan man ya zama tamkar man shafawa a kullum. A yi amfani da shi na tsawon watanni shida za a ga canji.
2)- Gautsin fata: Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â Â
A samu man kwakwa da man zaitun da kuma man ‘almond’ sannan sai a zuba a murta a  zuba man kadanyan a ciki sannan sai a kwaba da cokali ya kwabu sosai sannan sai a rika shafawa a jiki. A mayar da man, man shafawa bayan an yi wanka.
3)- Domin magance bushewar laba:
A samu zuma da man zaitun sannan sai a zuba a kan man kadanya a kwaba  sosai. Sannan a sa a wuri mai sanyi . Sai a rika shafawa a labban baki a kullum za a samu sauki.
*MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
Badi'at Ibrahim
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huÉ—u N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda É—aya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huÉ—u 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda É—aya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
Instagram links👇
https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY=
Facbook group
https://facebook.com/groups/463653111781414/
Telegram links
https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk
*YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
MISS
GREEN CE
[23/09, 16:29] Miss GreenðŸ€: 83. . . . . . . . 84
. . . . .kiran sunan Allah kawai na ke saboda yadda baki ɗaya marata ta ɗaure tsaf,babu ta inda zansha numfashi,cikin yazo ya toƙaremin marata duk addu'ar da tazo bakina ita na ke yi,Hajiya kaka ta yi ƙoƙarin ɗagani amman na kasa tashi.da sauri ta fita zuwa wajen hajiya Ruƙayya mahaifiyar Bilal.suna tare da Baba Abdullahi.
Agigice suka fito su dukkansu kowa hankalinshi atashe,Baba Abdullahi ya ce musu bari yaje ya fito da mota don mu tafi asibiti.Hajiya Ruƙayya ta shigo suka riƙeni ita da kaka Nusaiba sai kuka take,tuni ta fiddo wayarta ta kira yaya Bilal da number ɗinsa ta ƙasar waje.
Sosai hankalinsa ya tashi jin abinda ƙanwar tashi take faɗa masa.da sauri ya rubuta excuse akan ce wa matarsa ce babu lafiya xaije.aka amince masa tuni ya hawo fly ya taho duk hankalinsa atashe.
Da gaggawa suka amsheni aka yi ɗakin haihuwa dani duk na fice hayyacina sosai.gashin kaina duk ya barbaje saboda tsabar zaba.da za'a shiga dani na riƙe hannun kaka na ce"Kaka don Allah zan bar miki wasiyya koda na mutu,don Allah ki riƙemin abinda zan haifa don Allah".
Kuka kaka take ta ce"babu abinda zai kare ki jikata,mafi soyuwa araina Allah zai saukeki lafiya kinji".basu bari na bata amsar ba suka shiga dani É—akin haihuwa.sosai ake shan gumurzu amman har yanzu ban haihu ba,ilahirin mutanen gidan duk sun taru kowa hankalinsu a tashe,Yaya Salim ma ya taho amman mero ta saka masa kuka wai sai tazo,dole ya taho da ita saboda itama a lokacin tana da cikinta na wata biyar.
Duk ana zazzaune anyi jugum-jugum kowa da tunanin da ya ke aransa,kawai sai aka ga Bilal ya shigo asibitin amiliyan kamar mahaukaci,rigar sanyinsa irin ta sojoji ya cire ta,tana hamnunsa sai Æ´ar t-shirt É—in.kana ganinsa kasan yana cikin tashin hankal kowa ya tashi yana mamakin to waye ya faÉ—awa Bilal É—in?gashi kuma har yazo.
Bai samu damar gaisawa da kowa ba kamar yasan ɗakin haihuwar,kawai ya tura ɗakin saboda yaga duk anan suke zaune ƙofar ɗakin,kawai likitocin sai ganinsa suka yi a ƙofar ɗakin haihuwa,Masu karɓar haihuwa suka ce"haba yallaɓai maza fa basa shigowa,ka yi haƙuri ka fita"..
Da sauri ya kalli unguwar zoman sannan ya ce"bazan fita ɗin ba,matatace zata haihu sannan kice in fita bazan fita ba".yana faɗar hakan ya yi inda na ke ƙwance ina yarfe hannuwana duk gumi ya jiƙani,gashin kai na duk ya barbarje ga cikin ya dawo mara gab.
Da gudu ya ƙaraso waje na yana kiran sunana,tare da faɗomin sunayen Allah yana tofamin,unguwar zoman kawai kallo suka koma yi,yadda ya ke ta tofamin addu'o'i yana kuka kamar ba soja ba,kuma gashi unguwar zoman sun gansa da uniform na sojoji masu manyan muƙami,suka shiga ɗan kallon junansu suna ƴar gulma irin ta mu ta mata.
A hankali ya ce"Khairat daure ki yi nishi da ƙarfi,ga kan ɗa nan ya fara fitowa".ya faɗi hakan yana ɗan buɗe zanin da suka rufamin.a hankali na fara nishi kan ɗan yana fitowa yana riƙe da hannaye na ya tufamin ayoyin Allah,a hankali ya saka safar hannu ya saka hannayensa biyu ya fara jawo ɗan a hankali.har sai da ya fito baki ɗaya.
Tuni na fara jin reliep,ya miƙawa likitocin yaron namiji kyakkyawan gaske irin babansa kama hik kamar ya yi kaki,ai tuni naji wata naƙudar ta ƙara sakani agaba,tsoro ya bayyana akan fuskar yaya Aliyu ya yiwa Allah hamdala,ya ciromin ƴa mace kyakkyawa amman wannan kamarmu ɗaya da ita,kuma ita bata kai namijin fari ba.
Yana miƙa musu ya juyo yaga na riƙe hannayensa duka biyu ina kiran sunan Allah,alamar wata naƙudar ta taho,sororo ta ya yi yana kallo na saboda mamaki amman ba'a mamaki da ikon Allah.ƙarshe dai sai da na ƙara yo wasu ƴan biyun,duk maza Yaya Aliyu yana cirowa yana hamdala har suka gama fitowa baki ɗaya,ya kalli gabas ya yiwa Allah sujjada yana kuka.