Sashe 4
Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ban samu kai amarya ba don har sun tafi,sashen Anty ƙarama na je matar baba usman ƙaramin ƙaninsu babanmu.
Turaren wuta ta kunna a burner mai shegen ƙamshi ta kalleni da fara'arta ta ce"ah wata sabon ganin yaushe rabonda na ganki a sashennan har na manta?"
ÆŠan murmushi na yi na ce,"to maman arman gani na zo".da mamaki ta kalli kuncina ta ce"ikon Allah ke kuma Khairat wani mugunne ya mareki haka?".
É—an shafa wajen na yi na ce"am daman faÉ—uwa na yi É—azu".
"ƙarya ki ke wallahi Khairat ba faɗuwa ki ka yi ba ki faɗi gaskiya dai?wannsn marine ga yatsu biyu biyar nan sun fito raɗa-raɗa.
Hawaye ne ya fara fitomin na saka tafin hannuna na rufe don kada ta gani,janyo ni ta yi ta rungume ni sannan ta ce"ki faɗa min gaskiya Khairat nasanki da haƙuri da kawaici waye ya mareki haka?".
ban sanda na ce mata ba"maman arman yaya Bilak ne ya mareni waidon na biyo hanyar da ya ke".sai na fashe da kuka don ban san abinda yasa Yaya Bilal ya tsaneni ba".?
"caɓɓi jan lallai yaron nan ba shida mutunci yanzu shi ne ya yi miki wannsn marin na cin kashi da wulaƙanci.? Da sauri na riƙe hannayenta na ce"don Allah maman Ammar kada ki faɗawa kowa wannan maganar wallahi ina sonshi bana son tun yanzu ya ce ina haɗasa faɗa da ƴan uwa.
*Miss green ce*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯â€â™€ï¸ðŸ‘ŽðŸ‘‡ðŸ‘‡*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huÉ—u N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda É—aya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huÉ—u 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda É—aya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
*YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
[23/09, 16:15] Miss GreenðŸ€: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_
📃Littafi na 1
By🪶
*Ummu maher(Miss green)ðŸ*
*GAWURTATTU 5*
-----------------------
*Wattpad user name*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333
-------------------------
*Arewa book user name*
https://arewabooks.com/u/rabiattu0444
----------------------
*Sirrinmu*
manzon Allah(S.A.W)ya hanemu da yiwa Æ´aÆ´anmu zane kamar,kalangu,tattu da sauransu.domin canza halittar ubangiji.
5🟦6
. . .ture hannuwa na ta yi sannan ta ce"amman gaskiya khairat baki da hankali wallahi saboda me shi bai sonki ke zaki ringa tusa kanki,Allah ya yi miki halitta mai ƙyau duk da ke ba fara bace kamar sauran ƴan gidannan amman kaf ɗinsu kin fisu komai ilimi,haƙuri,ƙanƙan da kai,biyayya,tarbiyya,wallahi duk kin fisu wannan abubuwan dana lissafa,to me zaisa ki zaɓi wanda baya sonku?idan fa ki ka auresa ba zai taɓa baki haƙƙinki ba,kuma harga Allah bashi da laifi tunda ba shine ya ce yana sonki ba,dole aka yi masa kinsan dai Hajiya kaka tana ji yanzu ko yana so ko baya sonki saiya aureki don yadda take matuƙar sonki aduk cikin jikokinta,don Allah Khairat ki cire Bilal a zuciyarki don ba alkhairi ba ne kinji?na fi son ki auri wanda zai kula da ke sosai ba wanda zai zakunce ki ba".
kuka sosai na ke yi sannan na ɗago idanuwana da suka jiƙe jagab da hawaye na ce"ummu arman don Allah ki bani goyon auren Yaya na Bilal wallahi duk yadda ki ke tunanin irin son da na ke masa to duk ya wuce hakan,ina jinsa ne har cikin ƙoƙon xuciyata duk sanda zanyi numfashi to tabbas sai na tuna da Yaya Bilal,don Allah ki bani goyon baya duk gidannan babu wanda zan tunkara da wannan maganar idan ba ke ba,don Allah ki fuskanci yadda na ke ji don Allah".tana faɗar hakan ta ruƙo hannun Ummu Arman ta ɗora sai tin zuciyarta ta ce"Ummu Arman aduk sanda ki ka ji zuciyata tana irin wannan bugawar to tabbas Yaya Bilal na ke tunawa,na so in cire wannan mayen son da na ke masa amman abu ya ci tura,saboda da sonsa aka haifeni kuma har na girma dashi cire wannan son a zuciyata tamkar cire numfashi na ne".sai na rungume Ummu Arman na fashe da kuka mai tsananij gaske.
rungume ni ta yi tana dukan baya na a hankali itama hawayen yana fitowa sosai acikin idanuwanta,tabbas tana matuƙar son Khairat don tun tana ƙaramarta ta ke sonta kuma tun tana ƙaramar Allah ya jarabce ta da son Yayan na ta,tana tausayawa yarinyar sosai yadda ya kamata saboda Khairat yarinya ce mai haƙuri,tabbas da za ta iya da tuni ta sakawa Bilal son Khairat don da ya ke mutuminta ne bayan wajen Kaka akaf gidannan babu ɓangaren da ya ke shiga ya yi hira idan ba sashenta ba,tasha yi masa nasiha akan yaso mai sonshi kanar khairat amman abu shiru kamar ma turasa ta ke yi wani lokacin,idan ta yi masa maganar Khairat ba zai sa ke shigowa sashenta ba,har sai ta je ɓangarensa ta basa haƙuri sannan komai zaiyi dai dai.
Jikina babu ƙwari na koma ɓangarenmu don ƙwana biyu bana zuwa sashen Hajiya Kaka tunda munyi faɗa,ina shiga Hajiya Iklima da Anty Zeenat suka kalleni sheƙeƙe sannan Hajiya Iklima ta ce"ke zo nan tunda baki iya ganin mutane ki gaishesu ba".
ina zuwa ta ɗaukeni tas da maruka har biyu sannan ta ce"na yi maganin mara kunya wuce ki bani waje da wata uwar baƙar fuskarki wacce uwarki inyamura tuban muzuru ta shafa miki".
Sosai abin ya yi min zafi zuciyata tana ƙuna bansan sanda wani kuka mai ƙarfin gaske ya zomin ba,daman abokin kuka na ke nema don daman a cikin matsala na ke yanzu gashi kuma an to noni.
Mama da ke ɗakin Abba tana gyara masa shimfiɗa ta jiyo ihuna ta fito da saurin gaske har tana tumtuɓe ta ce"ke Khairat lafiya me ya faru?".
ban iya ba ta amsa ba da sauri na rungumeta ina shesshaƙa kamar zan haɗiye zuciya,ta gane me ya faru don haka bata ce komai ba taja hannuwa na muka koma ɗakinta.
"Da mana ayi magana in zageki tsaf kema don daman akanki na ke son hucewa,da anyi magana sai miji ya ce Zulaiha! zulaiha!wai ita ga ta matar so,ko uban waye ba matar so ba oho".
Anty Zeenatu ita ce ta tsakiyar da ya ke matan babana uku mama na ce Amarya sai kuwa ta ce"Hmm Iklima ai mu da sauƙi tunda asalinmu musulmaine munsha ruwan musulunci ita kuwa fa,tuban muzuru ne fa".
ashe wannan ihun da na yi Hajiya Kaka ta ji alokacin Ƙasim ɗan Baba Auwalu zai kaita unguwa sai kuwa ta ce"kai Ƙasimu ni kukan wa na ke ji ne?".
"gaskiya Kaka ki daina ce min Ƙasimu haka kawai da suna na Aqasim mai daɗi sai kuma a ɓata min,gaskiya a kiyaye?".
"don ubanka ko Auwalu bai isa ya bani doka da order ba,don ba shine ya haifeni ba ni ce na haifesa,don haka ka ki yaye wallahi,ko inci uwarka mai ƙosan siyarwa,ni dai Ƴaƴana sun ɗebowa ruwan dafa kansu daga taimako sai kaga sun auresu ni kuma azo ana gasa ni,akan me ban hana aurensu ba sai kuma ni ace za a takuramin,to wallahi ni babu ruwana gaskiya tana zuwa zan faɗa sai dai mutane suji haushi".
tuni har Ƙasim ya shige mota yana hango Kaka tana ta surutanta don shi bai ma san abinda ta ke ce wa,ya kalli jakar da tasa ka shi riƙewa wai ita daman cen idan zasu fita da mijinta kakansu shine ya ke riƙe mata jaka,duk da kasancewarsa soja baya jin kunya haka ya ke riƙewa,Ƙasim ya yi tsaki yana wani hararar Kaka.
Har ta fara tafiya sai kuma ta ƙara jiyo sautin ihun da ya ke sashenmu ne akusa dana Kaka,don haka duk wasu abubuwan ana iya jiyo su.
Da sauri ta yi sashenmu tana ce wa"wani mai son aci mar mutunci ne ya saka jikata kuka?".tana faɗar hakan tana shigowa farlon da ƙer don ya yi ɗan tsayi tudun farlonmu.
Dukansu shiga taitayinsu sukayi suka haɗe fuska suna gaishe da Kaka amman ko kallonsu ba ta yi ba ta ce"waye ya saka Khairat kuka a cikinku?".sunkui da kai suka fara yi suna ƴan muzurai tare da sosai ƙeya don duk abinsu suna matuƙar jin tsoron Hajiya Kaka don aƙwaita da tonon asiri.
"Ba daku na ke bane ku ke wani sunkui da kai kamar baƙin ɓarayi"?.da ƙer Anty Xeenatu ta ce"da man Hajiya Kaka Khairat ce ta yi wa Hajiya Iklima rashin kunya to shine". . .
"shine me?".
Babu wanda ya ce kanzil duk kawunansu a ƙasa,dai kuwa Kaka ta ƙwala ƙara tana ce wa"Zulai ke Xulai wai kina ina ne kizo ana son kashe miki ƴa".
da sauri muka fito daga ni har Mama fuskata ta kumbura sosai ga marin Yaya Bilal ga kuma na Hajiya Iklima sai abin ya yi min yawa kumatun na wa suka kumbura sosai abin tausayi.
"La ha ila ha illallahu muhammadur rasulullahi sallallahu alaihi wasallam,Khairat me na ke gani a kuncinki kamar mari rututu haka?,ɓoye fuskar na yi ina muzurai don nasan tunda Kaka ta zo to tabbas ko wa sai ya taru agidan,don Kaka aƙwai son jikoki tun ma ba ni ba.
Dukkansu tashi sukayi tsaye suna bawa Kaka haƙuri don sun san ko da basu ma tashi ba to yanzu zasu tashin don sai ta tara musu mutane.
Ko kallonsu ba ta yi ba,tana ta faman girgixa ƙafafu alamar yau aƙwai masifa a gidan.
Turaren wuta ta kunna a burner mai shegen ƙamshi ta kalleni da fara'arta ta ce"ah wata sabon ganin yaushe rabonda na ganki a sashennan har na manta?"
ÆŠan murmushi na yi na ce,"to maman arman gani na zo".da mamaki ta kalli kuncina ta ce"ikon Allah ke kuma Khairat wani mugunne ya mareki haka?".
É—an shafa wajen na yi na ce"am daman faÉ—uwa na yi É—azu".
"ƙarya ki ke wallahi Khairat ba faɗuwa ki ka yi ba ki faɗi gaskiya dai?wannsn marine ga yatsu biyu biyar nan sun fito raɗa-raɗa.
Hawaye ne ya fara fitomin na saka tafin hannuna na rufe don kada ta gani,janyo ni ta yi ta rungume ni sannan ta ce"ki faɗa min gaskiya Khairat nasanki da haƙuri da kawaici waye ya mareki haka?".
ban sanda na ce mata ba"maman arman yaya Bilak ne ya mareni waidon na biyo hanyar da ya ke".sai na fashe da kuka don ban san abinda yasa Yaya Bilal ya tsaneni ba".?
"caɓɓi jan lallai yaron nan ba shida mutunci yanzu shi ne ya yi miki wannsn marin na cin kashi da wulaƙanci.? Da sauri na riƙe hannayenta na ce"don Allah maman Ammar kada ki faɗawa kowa wannan maganar wallahi ina sonshi bana son tun yanzu ya ce ina haɗasa faɗa da ƴan uwa.
*Miss green ce*
*GAWURTATTU BIYAR, TAFIYAR TA MUSAMMAMN CE. 👯â€â™€ï¸ðŸ‘ŽðŸ‘‡ðŸ‘‡*
1, *MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huÉ—u N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda É—aya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huÉ—u 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda É—aya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
*YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
*_AREWABOOKS LINK kai tsaye_*
https://arewabooks.com/book?id=620032232dff83519bbad5a3
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
[23/09, 16:15] Miss GreenðŸ€: _*🥚ABIN CIKIN ƘWAI...!*_
📃Littafi na 1
By🪶
*Ummu maher(Miss green)ðŸ*
*GAWURTATTU 5*
-----------------------
*Wattpad user name*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333
-------------------------
*Arewa book user name*
https://arewabooks.com/u/rabiattu0444
----------------------
*Sirrinmu*
manzon Allah(S.A.W)ya hanemu da yiwa Æ´aÆ´anmu zane kamar,kalangu,tattu da sauransu.domin canza halittar ubangiji.
5🟦6
. . .ture hannuwa na ta yi sannan ta ce"amman gaskiya khairat baki da hankali wallahi saboda me shi bai sonki ke zaki ringa tusa kanki,Allah ya yi miki halitta mai ƙyau duk da ke ba fara bace kamar sauran ƴan gidannan amman kaf ɗinsu kin fisu komai ilimi,haƙuri,ƙanƙan da kai,biyayya,tarbiyya,wallahi duk kin fisu wannan abubuwan dana lissafa,to me zaisa ki zaɓi wanda baya sonku?idan fa ki ka auresa ba zai taɓa baki haƙƙinki ba,kuma harga Allah bashi da laifi tunda ba shine ya ce yana sonki ba,dole aka yi masa kinsan dai Hajiya kaka tana ji yanzu ko yana so ko baya sonki saiya aureki don yadda take matuƙar sonki aduk cikin jikokinta,don Allah Khairat ki cire Bilal a zuciyarki don ba alkhairi ba ne kinji?na fi son ki auri wanda zai kula da ke sosai ba wanda zai zakunce ki ba".
kuka sosai na ke yi sannan na ɗago idanuwana da suka jiƙe jagab da hawaye na ce"ummu arman don Allah ki bani goyon auren Yaya na Bilal wallahi duk yadda ki ke tunanin irin son da na ke masa to duk ya wuce hakan,ina jinsa ne har cikin ƙoƙon xuciyata duk sanda zanyi numfashi to tabbas sai na tuna da Yaya Bilal,don Allah ki bani goyon baya duk gidannan babu wanda zan tunkara da wannan maganar idan ba ke ba,don Allah ki fuskanci yadda na ke ji don Allah".tana faɗar hakan ta ruƙo hannun Ummu Arman ta ɗora sai tin zuciyarta ta ce"Ummu Arman aduk sanda ki ka ji zuciyata tana irin wannan bugawar to tabbas Yaya Bilal na ke tunawa,na so in cire wannan mayen son da na ke masa amman abu ya ci tura,saboda da sonsa aka haifeni kuma har na girma dashi cire wannan son a zuciyata tamkar cire numfashi na ne".sai na rungume Ummu Arman na fashe da kuka mai tsananij gaske.
rungume ni ta yi tana dukan baya na a hankali itama hawayen yana fitowa sosai acikin idanuwanta,tabbas tana matuƙar son Khairat don tun tana ƙaramarta ta ke sonta kuma tun tana ƙaramar Allah ya jarabce ta da son Yayan na ta,tana tausayawa yarinyar sosai yadda ya kamata saboda Khairat yarinya ce mai haƙuri,tabbas da za ta iya da tuni ta sakawa Bilal son Khairat don da ya ke mutuminta ne bayan wajen Kaka akaf gidannan babu ɓangaren da ya ke shiga ya yi hira idan ba sashenta ba,tasha yi masa nasiha akan yaso mai sonshi kanar khairat amman abu shiru kamar ma turasa ta ke yi wani lokacin,idan ta yi masa maganar Khairat ba zai sa ke shigowa sashenta ba,har sai ta je ɓangarensa ta basa haƙuri sannan komai zaiyi dai dai.
Jikina babu ƙwari na koma ɓangarenmu don ƙwana biyu bana zuwa sashen Hajiya Kaka tunda munyi faɗa,ina shiga Hajiya Iklima da Anty Zeenat suka kalleni sheƙeƙe sannan Hajiya Iklima ta ce"ke zo nan tunda baki iya ganin mutane ki gaishesu ba".
ina zuwa ta ɗaukeni tas da maruka har biyu sannan ta ce"na yi maganin mara kunya wuce ki bani waje da wata uwar baƙar fuskarki wacce uwarki inyamura tuban muzuru ta shafa miki".
Sosai abin ya yi min zafi zuciyata tana ƙuna bansan sanda wani kuka mai ƙarfin gaske ya zomin ba,daman abokin kuka na ke nema don daman a cikin matsala na ke yanzu gashi kuma an to noni.
Mama da ke ɗakin Abba tana gyara masa shimfiɗa ta jiyo ihuna ta fito da saurin gaske har tana tumtuɓe ta ce"ke Khairat lafiya me ya faru?".
ban iya ba ta amsa ba da sauri na rungumeta ina shesshaƙa kamar zan haɗiye zuciya,ta gane me ya faru don haka bata ce komai ba taja hannuwa na muka koma ɗakinta.
"Da mana ayi magana in zageki tsaf kema don daman akanki na ke son hucewa,da anyi magana sai miji ya ce Zulaiha! zulaiha!wai ita ga ta matar so,ko uban waye ba matar so ba oho".
Anty Zeenatu ita ce ta tsakiyar da ya ke matan babana uku mama na ce Amarya sai kuwa ta ce"Hmm Iklima ai mu da sauƙi tunda asalinmu musulmaine munsha ruwan musulunci ita kuwa fa,tuban muzuru ne fa".
ashe wannan ihun da na yi Hajiya Kaka ta ji alokacin Ƙasim ɗan Baba Auwalu zai kaita unguwa sai kuwa ta ce"kai Ƙasimu ni kukan wa na ke ji ne?".
"gaskiya Kaka ki daina ce min Ƙasimu haka kawai da suna na Aqasim mai daɗi sai kuma a ɓata min,gaskiya a kiyaye?".
"don ubanka ko Auwalu bai isa ya bani doka da order ba,don ba shine ya haifeni ba ni ce na haifesa,don haka ka ki yaye wallahi,ko inci uwarka mai ƙosan siyarwa,ni dai Ƴaƴana sun ɗebowa ruwan dafa kansu daga taimako sai kaga sun auresu ni kuma azo ana gasa ni,akan me ban hana aurensu ba sai kuma ni ace za a takuramin,to wallahi ni babu ruwana gaskiya tana zuwa zan faɗa sai dai mutane suji haushi".
tuni har Ƙasim ya shige mota yana hango Kaka tana ta surutanta don shi bai ma san abinda ta ke ce wa,ya kalli jakar da tasa ka shi riƙewa wai ita daman cen idan zasu fita da mijinta kakansu shine ya ke riƙe mata jaka,duk da kasancewarsa soja baya jin kunya haka ya ke riƙewa,Ƙasim ya yi tsaki yana wani hararar Kaka.
Har ta fara tafiya sai kuma ta ƙara jiyo sautin ihun da ya ke sashenmu ne akusa dana Kaka,don haka duk wasu abubuwan ana iya jiyo su.
Da sauri ta yi sashenmu tana ce wa"wani mai son aci mar mutunci ne ya saka jikata kuka?".tana faɗar hakan tana shigowa farlon da ƙer don ya yi ɗan tsayi tudun farlonmu.
Dukansu shiga taitayinsu sukayi suka haɗe fuska suna gaishe da Kaka amman ko kallonsu ba ta yi ba ta ce"waye ya saka Khairat kuka a cikinku?".sunkui da kai suka fara yi suna ƴan muzurai tare da sosai ƙeya don duk abinsu suna matuƙar jin tsoron Hajiya Kaka don aƙwaita da tonon asiri.
"Ba daku na ke bane ku ke wani sunkui da kai kamar baƙin ɓarayi"?.da ƙer Anty Xeenatu ta ce"da man Hajiya Kaka Khairat ce ta yi wa Hajiya Iklima rashin kunya to shine". . .
"shine me?".
Babu wanda ya ce kanzil duk kawunansu a ƙasa,dai kuwa Kaka ta ƙwala ƙara tana ce wa"Zulai ke Xulai wai kina ina ne kizo ana son kashe miki ƴa".
da sauri muka fito daga ni har Mama fuskata ta kumbura sosai ga marin Yaya Bilal ga kuma na Hajiya Iklima sai abin ya yi min yawa kumatun na wa suka kumbura sosai abin tausayi.
"La ha ila ha illallahu muhammadur rasulullahi sallallahu alaihi wasallam,Khairat me na ke gani a kuncinki kamar mari rututu haka?,ɓoye fuskar na yi ina muzurai don nasan tunda Kaka ta zo to tabbas ko wa sai ya taru agidan,don Kaka aƙwai son jikoki tun ma ba ni ba.
Dukkansu tashi sukayi tsaye suna bawa Kaka haƙuri don sun san ko da basu ma tashi ba to yanzu zasu tashin don sai ta tara musu mutane.
Ko kallonsu ba ta yi ba,tana ta faman girgixa ƙafafu alamar yau aƙwai masifa a gidan.