Sashe 26
Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sosai hankalin Bilal ya tashi jijiyoyin kansa duk sun tashi ruɗu-ruɗu haka za lika idanuwansa sunyi jawur kamar gauta ya ce"yanzu mama ni za'a haɗa da wannan mahaukaciyar yarinyar wacce na tsana arayuwata?yanzu abinda Baba zaiyi min kenan?is no possible hakan ya faru bazan taɓa iya auren wannan yarinyar ba,wallahi dana aureta gwara in auri mahaukaciya wacce ke yawo bola-bola insan abinda na aura,yarinyar da ta gama gantalinta atiti,to wallahi ba umarnin kaka ba ko umarnin meye ne ni bazan aure taba".
"don Allah Bilal idan har ka isa kana ganin kai wuyanka ya isa yanka kanka É—aya damu da kuma mahaifiyarmu?to don Allah kada ka aureta?sakarai kawai wanda bai san inda ya ks mishi ciwo ba".ya faÉ—i hakan yana matsowa inda Bilal É—in ya ke.
Alhaji Abdullahi ya kalli Hajiya Ruƙayya sannan ya ce"ke kuma na gode da abinda ki ka yimin?amman ki sani daga ks har ɗanki babu wanda ya isa ya juyani akan wannan maganar,ƙanina ma Malik daya ƙalubalanci abin yanzu sama-sama na ke dashi kai bama shi ba koda mahaifiyarta ce ta nuna ba taso to bata isa,a ƙarshe ina ƙara jan hankalinku da ku kula sosai da abinda zaije ya dawo matuƙar kuka nuna min isa".
Yana faɗar hakan ya wuce fuuu abinsa,Hajiya Ruƙayya ta kalli ɗan na ta sannan ta ce"my son mahaifinka mutunne mai kafiya akan abu,muddin yasa abu a gabansa to sai ya ci masa,don haka ka yi haƙuri kawai amman fa idan ka aureta ni na sakaka ka gana mata azabar da zai sa da ƙafarta tabar gidan,kuma sannan ban yarda ka kusance ta ko d sau Ɗaya ba.
*Miss green ce*
Hmm ku kasance da wanman littafi mai suna Abin cikin ƙwai aƙwai babbar tafiya nan gaba,mai cike da ƙalubale,ban tausayi,ban dariya,da sauransu ku dai ku kasance da ummu maher miss green,sannan aƙwai alƙawarin dana yi muku na koyar da girke-girke insha Allah ban manta ba sai anan gaba.
*A C Ƙ*
MISS GREEN
*37⬜38*
. . .da sauri Bilal ya ce"Allah ya tsareni da ko shiga ɗakinta don ban san abinda zan tarar ba,na tsani wannan yarinyar tsana mafi muni arayuwata,zan cigaba da addu'ah da kuma lallaɓa Baba Allah yasa kada in auri wannan annobar".yana faɗar hakan ya yi waje abinsa cikin zafin zuciya da kuma ƙuna.
bai san adadin rashin son ta da ya ke acikin zuciyarsa ba,ko son kallonta bai yi balle kuma har ya zauna inuwa Ɗaya da'ita bai fatan hakan ta faru don matuƘar hakan ya faru to tabbas aƘwai babbar matsala agaba.
*****
Ina yawan jin faɗuwar gaba,na rasa me ke janyo min hakan,na kasance acikin ruɗu sosai,ban san wanda zai rarrashe ni ba,shiri na ke sosai don yau so na ke zanje gidan Rashida don mun ƙwana biyu bamu haɗu ba,wata atamfa ta na ɗakko ɗinkin riga da siket atamfar holland ce ja yellow da ratsin ja,sosai na yi kyau acikin atamfar kamar ka ɗaukeni,haka kawai naji inason yin ƙwalliya na shafa hoda da janbaki ja amman maroon sai ƙwalli da maskara,wow gaskiya na yi ƙyau sosai daman gani da shape irin na coco cola sai na yi wani ƙyau kamar kasace ni,na yi park ɗin gashina a baya daman gani da tsayin gashi amman kuma kamar roba haka ya ke,na yi ɗaurina ture kaga tsiya.na yafa mayafi na ja amman da followers yellow kaɗan,na ɗauko dogon takalmina high hill,sosai na yi kyau kamar zarah acikin wata,na ɗauki wayata da ƴar fos ɗina suma suk red ne.ina fitowa muka haɗe da Anty khadija afalo,ta kalleni sama da ƙasa ta ce"ke kuma sai ina?".Tambayar ce taban mamaki don bata saba ganina ina gantali ba.
Na ce"daman zanje gidan Rashida ne mun daɗe bamu haɗu ba",taɓe baki ta yi sannan ta ce"oky amman kin san dai baki gama aikinki ba ko?".Ta jeho min wannan tambayar ta rainin hankali,sosai tambayar ta bani mamaki don nasan dai tun safe na gama komai harda wankin kayan khairat,to kuma wani aiki ne zanyi?.
"Ki ka tsaya kina kallona ko kin gama aikinne?".kasa magana na yi saboda ban san me zance mata ba,ni ba mutumce mai musu ba ko jayayya ma ban iya ba sai dai ka gaji ka yi shiru.
Na ce"to idan na dawo ma zan ƙarasa aikin".na faɗi hakan inawa little khairat kiss akumatu na yi tafiya ta ko hangenta banyi ba.taɓe baki ta yi sannan ta kalli ƴar ta khairat ta ce"oh ke dai Allah yasa kada ki yo wannan mai mummunan halin,kawai an tashi an laƙabawa yarinya sunan wannan mara mutuncin,ga sunan ubana dana uwata ba'a saka ba sai na wannan banɗararriyar."ta faɗi hakan tana bawa Khairat mama.
***
Tun akan hanya wani ya ke ta bina amman ko kallon ƙurarsa banyi ba,ya yi parking ɗin rantsatsiyar motarsa a gabana.na juyar da kaina gefe na tsaya ina kallon ikon Allah,wani mutumine ya fito daga cikin motar sanye da glass ya ce"Hajiya oga ne ya ke son yin magana sa ke".kallon tsaf na yi masa sannan na ce"ok kawai ya ganni a hanya sai ya ce wani zai yi magana dani to ka ce masa bazan tsaya ɗin ba".na yi wuce wa ta.
Daga gidan Yaya Aliyu naira ɗari ne zai kaika gidan Rashida na shiga keke napep na yi gaba abuna,sai dai tunda na shiga motar na hango wannan motar abaya tana bina har zuwa ƙofar gidan Rashida.
Na rasa me zance saboda haushi,na fito da kuɗin na bashi cikin fushi na shiga gidan,ko waiwayensa ban ƙara yi ba,a farlo na same ta tana cin abinci da gudu ta taho ta tarbeni tana ce wa"kai sis na ji daɗin zuwanki".har muka zauna Rashida bata sake ni ba kamar wani zai ƙwaceni.
Na ce"ni don Allah sakeni bayan ma ko zuwa inda na ke biki yi ba?Yau watanku uku da aure amman kin manta da zamana".dariya i'tama ta yi sannan ta ce"hmm ai gidanku bazan iya zuwansa ba,saboda anty khadija sam bana shiri da ita don ni bana son rainin hankali da kuma wayo".na ce"hmm".kawai ba tare dana ƙara ce wa komai ba.
Na ce"wai ni Rashida ya naga kin ƙara wani fari ne da cika idanuwa?".Dariya ta yi sannan ta ce"hmm ai nan da 7 month zaku zo suna".
Rungume ta na yi ina dariya na ce"ah ki ce mun kusa zama manya?".
Ta ce"ni kuwa ya naga ko É—an gyaran amare baki fara ba?ai wallahi Khairat baki da mutunci ace zaki auri yaya na amman sai a duniya na ke ji"?.
Kallonta na yi ƙuri na kasa ce wa komai,mamako da kuma ruɗu suka cika ƴar ƙaramar ƙwaƙwalwata,na ce"hmm wai Rashida me yasa ki ka fiye wasa ne?Ta yaya za'a ce za'ayi biki na amman baki sani ba?"a'i kema kin san ba zai taɓa yiwu ba".na faɗi hakan ina kallonta.
Sosai mamaki ya game ƙwaƙwalwar Rashida ta ce"wai kina nufin baki san za'ayi aurenki nan da sati biyu masu zuwa ba?".Ta faɗi hakan tana kallona.
Da sauri na tashi tsaye na ce"haba Rashida kada ki sanya zuciyata ta buga da waÉ—annan kalaman na ki maras tushe?Don Allah ki faÉ—amin abinda ke faruwa"?.
ÆŠan huras da numfashi ta yi sannan ta ce"hmm khairat nasan za kifi kowa farin ciki dajin wanda zaki aura,Yaya Bilak shine wanda zaki aura,har an kai kuÉ—i da komai tun wata uku da suka wuce".sosai na waro idanuwa duka waje na ce"Wai Rashida kin tabbatar abinda ki ke faÉ—amin gaskiya ne kuwa"?.Kallon banza ta yi min sannan ta ce"ai kin san na saba yi miki haka"?.
Rasa tudun da fawa na yi na ce"lallai Rashida ni mai sa'ace kiga duk tsayin shekarun dana yi da dakon bawan Allahn nan azuciyata ashe nan kusa zan aureshi".na faɗi hakan ina rungume da filo a ƙirjina,Rashida ta ce"ah to kinga mune manyan ƙawaye kuma ƙannan miji ba?".Ta faɗi hakan tana kai min dukan tsokana.
Sai dai tun yanzu na fara tunanin wani irin zama zamuyi da Yaya Bilal?Yadda ya tsaneni kamar mutuwarsa?lallai aƙwai babbar matsala a wannan rikitattan zaman na mu.
Ranar dai na yi yinin jin daɗi,Rashida ta ce"baki tambayeni mutuniyarki Nadiya ba"?.murmushi na yi sannan na ce"hmm Rashida ni fa yanzu gwara inyi nesa dasu don zama dasu ba alkhairi ne arayuwa ba,kina ganin dai halin dana fa ɗa saboda su,ni tunani na ma kada Yaya Bilal ya zargeni akan hakan kinga bazai taɓa ganina da mutunci ba".?Na faɗi hakan kamar zanyi kuka.
Cikin tausayina Rashida ta da fa kafaÉ—a ta sannan ta ce"Khairat kada ki yi wannan tunanin,ba kowani tunani É—an adam ya ke sakawa a zuciyarsa ba,saboda kada wataran ya rasa tunanin mw zai yi,don shima tunanin da na shi lokacin,kuma yana da kyau ki kyautata kyakkyawan zato a karan kanki,kada ki yadda da duk abinda mutane zasu faÉ—a akanki,ke dai tunda kin yadda da kanki shikkenan,sauran ki barwa Allah zai miki sakayya da gaggawa."
Goge hawayen fuska ta na yi sannan ce"Hmm Rashida wannan ƙazafin da aka yimin ya kasa gogewa acikin zuciyata,sunyi min illar da bazan taɓa warkewa ba,sun cutar min rayuwata,sun wargazamin farin cikina,ina rayuwa da mahaifiyata da ƴan uwana cikin aminci da kuma ƙaunar juna,amman yau duk ina wannan Rashida?Ya tafi har abada bazai dawo ba".Na faɗi hakan ƙwalla na fitowa daga cikin idanuwa na.
Sosai Rashida ke bani baki sannan ta ce"kibar komai ba komai ba,insha Allah muna nan zaune zakiga sakamakonsu,insha'Allah khairat ba zaki taɓa taɓewa ba,komai ya yi farko yana da ƙarshi,yanzu bikinku tare za'a haɗa dana yayyin ki biyu".
Tuni na fito da idanuwa na waje na ce"ikon Allah da kuma su waye?".Dariya Rashida ta yi sannan ta ce"hmm buɗe dai kunnenki sosai kiji,Yaya Salim da Mero,Yaya Aliyu da Maryam".har dafe ƙirjina na yi sannan na ce"oh ni wannan aure aƙwai rikici to shi Yaya Salim daman yana son mero ne?".Dariya Rashida ta yi sannan ta ce"ina a'i wannan duk haɗin tsohuwa Hajiya kaka ne".
sosai na ke dariya sannan na ce"caɓɓi lallai Yaya Salim har kuka sai ya yi,saboda shi arayuwarsa yana son mace ƴar boko,to yaya kenan?tunda i'ta dai mero ko aji ɗaya bata taɓa shiga na boko ba".
"don Allah Bilal idan har ka isa kana ganin kai wuyanka ya isa yanka kanka É—aya damu da kuma mahaifiyarmu?to don Allah kada ka aureta?sakarai kawai wanda bai san inda ya ks mishi ciwo ba".ya faÉ—i hakan yana matsowa inda Bilal É—in ya ke.
Alhaji Abdullahi ya kalli Hajiya Ruƙayya sannan ya ce"ke kuma na gode da abinda ki ka yimin?amman ki sani daga ks har ɗanki babu wanda ya isa ya juyani akan wannan maganar,ƙanina ma Malik daya ƙalubalanci abin yanzu sama-sama na ke dashi kai bama shi ba koda mahaifiyarta ce ta nuna ba taso to bata isa,a ƙarshe ina ƙara jan hankalinku da ku kula sosai da abinda zaije ya dawo matuƙar kuka nuna min isa".
Yana faɗar hakan ya wuce fuuu abinsa,Hajiya Ruƙayya ta kalli ɗan na ta sannan ta ce"my son mahaifinka mutunne mai kafiya akan abu,muddin yasa abu a gabansa to sai ya ci masa,don haka ka yi haƙuri kawai amman fa idan ka aureta ni na sakaka ka gana mata azabar da zai sa da ƙafarta tabar gidan,kuma sannan ban yarda ka kusance ta ko d sau Ɗaya ba.
*Miss green ce*
Hmm ku kasance da wanman littafi mai suna Abin cikin ƙwai aƙwai babbar tafiya nan gaba,mai cike da ƙalubale,ban tausayi,ban dariya,da sauransu ku dai ku kasance da ummu maher miss green,sannan aƙwai alƙawarin dana yi muku na koyar da girke-girke insha Allah ban manta ba sai anan gaba.
*A C Ƙ*
MISS GREEN
*37⬜38*
. . .da sauri Bilal ya ce"Allah ya tsareni da ko shiga ɗakinta don ban san abinda zan tarar ba,na tsani wannan yarinyar tsana mafi muni arayuwata,zan cigaba da addu'ah da kuma lallaɓa Baba Allah yasa kada in auri wannan annobar".yana faɗar hakan ya yi waje abinsa cikin zafin zuciya da kuma ƙuna.
bai san adadin rashin son ta da ya ke acikin zuciyarsa ba,ko son kallonta bai yi balle kuma har ya zauna inuwa Ɗaya da'ita bai fatan hakan ta faru don matuƘar hakan ya faru to tabbas aƘwai babbar matsala agaba.
*****
Ina yawan jin faɗuwar gaba,na rasa me ke janyo min hakan,na kasance acikin ruɗu sosai,ban san wanda zai rarrashe ni ba,shiri na ke sosai don yau so na ke zanje gidan Rashida don mun ƙwana biyu bamu haɗu ba,wata atamfa ta na ɗakko ɗinkin riga da siket atamfar holland ce ja yellow da ratsin ja,sosai na yi kyau acikin atamfar kamar ka ɗaukeni,haka kawai naji inason yin ƙwalliya na shafa hoda da janbaki ja amman maroon sai ƙwalli da maskara,wow gaskiya na yi ƙyau sosai daman gani da shape irin na coco cola sai na yi wani ƙyau kamar kasace ni,na yi park ɗin gashina a baya daman gani da tsayin gashi amman kuma kamar roba haka ya ke,na yi ɗaurina ture kaga tsiya.na yafa mayafi na ja amman da followers yellow kaɗan,na ɗauko dogon takalmina high hill,sosai na yi kyau kamar zarah acikin wata,na ɗauki wayata da ƴar fos ɗina suma suk red ne.ina fitowa muka haɗe da Anty khadija afalo,ta kalleni sama da ƙasa ta ce"ke kuma sai ina?".Tambayar ce taban mamaki don bata saba ganina ina gantali ba.
Na ce"daman zanje gidan Rashida ne mun daɗe bamu haɗu ba",taɓe baki ta yi sannan ta ce"oky amman kin san dai baki gama aikinki ba ko?".Ta jeho min wannan tambayar ta rainin hankali,sosai tambayar ta bani mamaki don nasan dai tun safe na gama komai harda wankin kayan khairat,to kuma wani aiki ne zanyi?.
"Ki ka tsaya kina kallona ko kin gama aikinne?".kasa magana na yi saboda ban san me zance mata ba,ni ba mutumce mai musu ba ko jayayya ma ban iya ba sai dai ka gaji ka yi shiru.
Na ce"to idan na dawo ma zan ƙarasa aikin".na faɗi hakan inawa little khairat kiss akumatu na yi tafiya ta ko hangenta banyi ba.taɓe baki ta yi sannan ta kalli ƴar ta khairat ta ce"oh ke dai Allah yasa kada ki yo wannan mai mummunan halin,kawai an tashi an laƙabawa yarinya sunan wannan mara mutuncin,ga sunan ubana dana uwata ba'a saka ba sai na wannan banɗararriyar."ta faɗi hakan tana bawa Khairat mama.
***
Tun akan hanya wani ya ke ta bina amman ko kallon ƙurarsa banyi ba,ya yi parking ɗin rantsatsiyar motarsa a gabana.na juyar da kaina gefe na tsaya ina kallon ikon Allah,wani mutumine ya fito daga cikin motar sanye da glass ya ce"Hajiya oga ne ya ke son yin magana sa ke".kallon tsaf na yi masa sannan na ce"ok kawai ya ganni a hanya sai ya ce wani zai yi magana dani to ka ce masa bazan tsaya ɗin ba".na yi wuce wa ta.
Daga gidan Yaya Aliyu naira ɗari ne zai kaika gidan Rashida na shiga keke napep na yi gaba abuna,sai dai tunda na shiga motar na hango wannan motar abaya tana bina har zuwa ƙofar gidan Rashida.
Na rasa me zance saboda haushi,na fito da kuɗin na bashi cikin fushi na shiga gidan,ko waiwayensa ban ƙara yi ba,a farlo na same ta tana cin abinci da gudu ta taho ta tarbeni tana ce wa"kai sis na ji daɗin zuwanki".har muka zauna Rashida bata sake ni ba kamar wani zai ƙwaceni.
Na ce"ni don Allah sakeni bayan ma ko zuwa inda na ke biki yi ba?Yau watanku uku da aure amman kin manta da zamana".dariya i'tama ta yi sannan ta ce"hmm ai gidanku bazan iya zuwansa ba,saboda anty khadija sam bana shiri da ita don ni bana son rainin hankali da kuma wayo".na ce"hmm".kawai ba tare dana ƙara ce wa komai ba.
Na ce"wai ni Rashida ya naga kin ƙara wani fari ne da cika idanuwa?".Dariya ta yi sannan ta ce"hmm ai nan da 7 month zaku zo suna".
Rungume ta na yi ina dariya na ce"ah ki ce mun kusa zama manya?".
Ta ce"ni kuwa ya naga ko É—an gyaran amare baki fara ba?ai wallahi Khairat baki da mutunci ace zaki auri yaya na amman sai a duniya na ke ji"?.
Kallonta na yi ƙuri na kasa ce wa komai,mamako da kuma ruɗu suka cika ƴar ƙaramar ƙwaƙwalwata,na ce"hmm wai Rashida me yasa ki ka fiye wasa ne?Ta yaya za'a ce za'ayi biki na amman baki sani ba?"a'i kema kin san ba zai taɓa yiwu ba".na faɗi hakan ina kallonta.
Sosai mamaki ya game ƙwaƙwalwar Rashida ta ce"wai kina nufin baki san za'ayi aurenki nan da sati biyu masu zuwa ba?".Ta faɗi hakan tana kallona.
Da sauri na tashi tsaye na ce"haba Rashida kada ki sanya zuciyata ta buga da waÉ—annan kalaman na ki maras tushe?Don Allah ki faÉ—amin abinda ke faruwa"?.
ÆŠan huras da numfashi ta yi sannan ta ce"hmm khairat nasan za kifi kowa farin ciki dajin wanda zaki aura,Yaya Bilak shine wanda zaki aura,har an kai kuÉ—i da komai tun wata uku da suka wuce".sosai na waro idanuwa duka waje na ce"Wai Rashida kin tabbatar abinda ki ke faÉ—amin gaskiya ne kuwa"?.Kallon banza ta yi min sannan ta ce"ai kin san na saba yi miki haka"?.
Rasa tudun da fawa na yi na ce"lallai Rashida ni mai sa'ace kiga duk tsayin shekarun dana yi da dakon bawan Allahn nan azuciyata ashe nan kusa zan aureshi".na faɗi hakan ina rungume da filo a ƙirjina,Rashida ta ce"ah to kinga mune manyan ƙawaye kuma ƙannan miji ba?".Ta faɗi hakan tana kai min dukan tsokana.
Sai dai tun yanzu na fara tunanin wani irin zama zamuyi da Yaya Bilal?Yadda ya tsaneni kamar mutuwarsa?lallai aƙwai babbar matsala a wannan rikitattan zaman na mu.
Ranar dai na yi yinin jin daɗi,Rashida ta ce"baki tambayeni mutuniyarki Nadiya ba"?.murmushi na yi sannan na ce"hmm Rashida ni fa yanzu gwara inyi nesa dasu don zama dasu ba alkhairi ne arayuwa ba,kina ganin dai halin dana fa ɗa saboda su,ni tunani na ma kada Yaya Bilal ya zargeni akan hakan kinga bazai taɓa ganina da mutunci ba".?Na faɗi hakan kamar zanyi kuka.
Cikin tausayina Rashida ta da fa kafaÉ—a ta sannan ta ce"Khairat kada ki yi wannan tunanin,ba kowani tunani É—an adam ya ke sakawa a zuciyarsa ba,saboda kada wataran ya rasa tunanin mw zai yi,don shima tunanin da na shi lokacin,kuma yana da kyau ki kyautata kyakkyawan zato a karan kanki,kada ki yadda da duk abinda mutane zasu faÉ—a akanki,ke dai tunda kin yadda da kanki shikkenan,sauran ki barwa Allah zai miki sakayya da gaggawa."
Goge hawayen fuska ta na yi sannan ce"Hmm Rashida wannan ƙazafin da aka yimin ya kasa gogewa acikin zuciyata,sunyi min illar da bazan taɓa warkewa ba,sun cutar min rayuwata,sun wargazamin farin cikina,ina rayuwa da mahaifiyata da ƴan uwana cikin aminci da kuma ƙaunar juna,amman yau duk ina wannan Rashida?Ya tafi har abada bazai dawo ba".Na faɗi hakan ƙwalla na fitowa daga cikin idanuwa na.
Sosai Rashida ke bani baki sannan ta ce"kibar komai ba komai ba,insha Allah muna nan zaune zakiga sakamakonsu,insha'Allah khairat ba zaki taɓa taɓewa ba,komai ya yi farko yana da ƙarshi,yanzu bikinku tare za'a haɗa dana yayyin ki biyu".
Tuni na fito da idanuwa na waje na ce"ikon Allah da kuma su waye?".Dariya Rashida ta yi sannan ta ce"hmm buɗe dai kunnenki sosai kiji,Yaya Salim da Mero,Yaya Aliyu da Maryam".har dafe ƙirjina na yi sannan na ce"oh ni wannan aure aƙwai rikici to shi Yaya Salim daman yana son mero ne?".Dariya Rashida ta yi sannan ta ce"ina a'i wannan duk haɗin tsohuwa Hajiya kaka ne".
sosai na ke dariya sannan na ce"caɓɓi lallai Yaya Salim har kuka sai ya yi,saboda shi arayuwarsa yana son mace ƴar boko,to yaya kenan?tunda i'ta dai mero ko aji ɗaya bata taɓa shiga na boko ba".