Sashe 45
Abin Cikin Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Da sauri Malik ya juyo ya ce"in barsu fa umma?sam bazan iya zama dasu ba tsakanina kuma dasu sai dai ince Allah ya isa,Allah shine zai ƙwatarmin hakkina,yana faɗar hakan ya ce"ke daman Iklima aƙwai saki ɗaya akanki,don haka yanzu na cika sa ya zama uku,ke kuma na sakeki saki uku,kuma daga yanzu kada na ƙara ganin ƙafafuwanku a gidana tunda ba gidan ubanku bane".
Sosai Ɗakin ake kuka su mama iklima,da ƴaƴansu sai Jidda wadda ke kuka kamar ranta zai fita,Bilal ya cilla mata wata takarda ya ce"wannan takardar sakinki ce,amman kafin ki tafi gida zan kira iyayenki suzo suji itin laifin da ki ka yi".kuka sosai take tana bashi haƙuri amman ko kallonta baiyi ba.
Hafsat da mijinta bayan sunje gidan Bilal babu kowa sai ta juyo ta ce"kasan gidan iyayenshi ne?".da sauri Hanza ya ce eh na sani".ta hararesa ta ce"to maza muje".ai kuwa da sauri ya shiga mota suka tafi.
Suna zuwa aka yi iso wajen Bilal,Bilal ya fito don ganin waye?yana hango Hamza ya ce"ok ashe ka kawo kanka ma maci amana,butulu maci amana ƙasa".Hafsat ta sunkuyar da kanta ƙasa kamar za tayi kuka tsabar takaicin abinda mijinta ya yi,ta nisa ta ce"yallaɓai wallahi abinda su Hamza suka aikata haƙiƙa laifine babba,shiyasa na kawo maka shi ka yi masa hukunci dai dai da abinda ya aikata".
Bilal ya ce"haƙiƙa kin cika mata tagari abar son kowani namiji,don awannan lokacin ba kyaun mace ne burgewa ba,a'ah gaskiya ita ce mafi kyau acikin aure".daga nan ya yiwa sojojin nan fito sai gasu sun fito,suka kama Hamza shima.Hafsat ta saka kanta gaban motar da sukazo da ita ta fashe da kuka me mugun ciwo,tana masifar son mijinta Hamza ta shafa cikinta wanda ya fito sosai wata shida kenan,ta fashe da kuka tana ce wa"Allah sarki ɗana mahaifin ya kasance me cin amanar ƙasarshi,ya kasance mara gaskiya,gashinan yanzu ya zamar da kai maraya don ban san irin hukuncin da za'a yanke masa ba.
Ta daure ta shigo babban wajen inda aka shiga dasu Hamza,Hajiya kaka ta ce"Allah sarki khairat baiwar Allah,haƙiƙa Allah baya barin haƙƙin wani akan wani,gashinan tun kafin akai ko'ina Allah ya tona musu asiri,ni kuma da kuke ce wa zaku gama dani,sai dai ku gama da iyayenku don su ya kamata ku gama dasu,don sune suka koya muku mugun hali,da zuciyar rashin imani,don duk wata rashin tarbiyya da yaro ya ke ɗakkowa daga wajen iyayensa ne,mahaifiyar khairat da kullum na ke zagi akan ce wa inyamura ce,to wallahi duk ta fiku tarbiyya saboda ita iyayenta sun koya mata tarbiyya,gaskiya,riƙo da amana,da sauran halaye masu kyau don kuwa gashinan mun gani ko akan jikokinmu don sunfi Ƴaƴanku tarbiyya.shiyasa arayuwa ka auri mace ɓe tarbiyya ma wani abune,muddin ka yi rashin sa'ar mata musamman ma ta farko to za kaga komai ya lalace".
Da sauri Su Baba Ƙasim suka haɗa baki wajen ce wa"ƙwarai-ƙwarai zan canki haka ya ke umma,mace tagari ita ce tushen al'umma,khairat ke da ƴan uwanki ku yafe mana tabbas munyi muku ba dai dai ba,da muke zarginki da wani bara gurbin laifi".murmushi kawai na yi ina kuka na ce"na yafe muku baki ɗaya,babu laifin da ku ka yimin kone iyayena masu sona da ƙaunata da nunamin dai dai tun ina ƙarama,don haka ni babu wani laifin da kuka yimin".
A hankali jidda ta tako inda na ke ta dafa ƙafafuwa na tana kuka ta ce"Khairat nasan baza ki yafemin ba,amman duk da haka zan nemi yafiyarki don sharrin dana yi miki na cancanci fin haka daga gareki,don sharrin zina ba ƙaramin sharri bane,musamman ma da auranka ayi maka sharri".kasa ce wa komai na yi kawai na fashe da matsanancin kuka na tashi da sauri na fita,zuwa sashen Hajiya kaka.
Akan gado na zauna na dinga kuka kamar zan amayar da kayan ciki na,ƙarshe dai sai da aman ya fito,na baje akan gado na canja kayan jiki na zuwa na bacci masu ɗan shara shara,na samu waje na ƙwanta ina kunna ƙarfin A.C na ƙwanta aƙasan tiles ɗin ina ajiyar zuciya.
Bilal ya sallami su jidda da a tafi dasu baki É—aya,da za'a tafi dasu mama Iklima Hajiya kaka ta ce abarsu suje da halinsu,Allsh ya yi musu hukunci da kansa.
Ina ƙwance kawai sai ganin mutum na yi akaina tsaye,na ɗaga kaina a hankali don ganin waye?saurin ɗauke idona na yi daga kansa,a take naji duk wani so da na ke iƙirarin ina yi mai to ayanzu ya juye ya zama tsana,ban san me ya faru ya koma hakan ba,ga ciki na da ya yi wani tsini agaba mugun nauyi ya kemin musamman ma idan na ƙwanta,ya ƙaraso da sauri ya sungumeni sai kan gado,ina ta shure shure cizo harda ya ƴushi hannuna saƙale a wuyansa saboda ina tsoron faɗuwa,yana ajjeni akan gadon ya tsuramin eyes ɗinsa masu sakani awani yanayi,amman yau kallon cikin ido na yi masa na matsa gefe da sauri kamar naga abin tsoro.
Murmushi ya yi ya tsugunna a kusa dani ya shafa cikina sosai,a sannu naga wasu hawaye sun jiƙa fuskarsa tare da farin ciki duk alokaci ɗaya,duk da ina cikin wani hali musamman kai na da ke ciwo,amman sai dana yi mamakin kukansa,na tashi da sauri daga kan gadon,da sauri na riƙe ƙasan marata na ce"ashhh".na tsugunna saboda tashin dana yi da sauri yasa naji wannan zafin.
Da sauri ya nufo inda na ke zai taɓani cikin fushi na ɗaga masa hannu sannan na nuna masa hanyar ƙofa na ce"don Allah kafitarmin acikin ɗaki tunda kai ba muharramina ne ba,kuma ka yiwa Allah ka daina taɓani,tunda dai ayanzu babu wani sauran abu da ya ke tsakanina da kai". . . . .da sauri ya ce"ƙarya ki ke khairat,aƙwai abubuwa da yawa waɗanda yasa har yanzu muke kamar da har ma da ƙarin wasu.haryanzu ke matata ce,tunda acikin fushi na yi sakin kinga addini ya bamu damar mu ci gaba da zama tare,sannan khairat ke ƴar uwata ce ta jini ko badon komai ba,ga kuma ciki na da ke jikinki,kinga kuwa aƙwai abubuwa da yawa atare damu".
Da sauri na kallesa na ce"a'ina ka zama mijin nawa?wallahi ni ban yarda ba tunda dai ai ba'aso dole,ni fa ayanzu wata irin muguwar tsanarka na keji,wacce ni kaina mamakinta na ke,kuma ciki da ka ke maganarsa ai zan haihu ko?idan na haihu sai in baka É—anka,kaga shikkenan babu wani abu tsakanina da kai".
Sosai ya ke kuka kamar ƙaramin yaro me shan mama,na tashi cikin fushi zan bar masa ɗakin,da sauri ya tashi ya sha gabana yana kallona da tsagerun idanuwan nan nasa,duk da tsanar dana yi masa amman sai naji yanzu sam bazan iya kallon idon nasa ba,na sunkuyar da kaina sannan a cigaba da magana kamar haka"Khairat na cancanci ki yimin ko wani irin hukunci ne,amman don Allah ki sassautamin hukuncin naki kada ki yimin tsattsaura,wanda ganinki ma zai iya yimin wahala,wallahi Khairat acan cikin xuciyata na ke jinki".
Da sauri na ce"ni kuma awajen zuciyata na kejin ka,kaga kuwa tsana ce mafi muni na ke maka don haka don Allah live me along".na faÉ—i hakan ina kuka sosai,Hajiya kaka ta shigo da sauri.
*Sirrinki*
Yadda zaki kiyaye vaginal Discharge ( fitar ruwa a farji)
Amfani da nono mai kyua na Fulani,ki debi cokali daya na nonon sai ki shafa a farjinki,ki kyaleshi ya bushe karki wanke,kiyi haka kamar sau uku a ranaAmfani da tafarnuwa,ki samu tafarnuwa 2-3 ki dake saiki zuba a cikin tafashashen ruwa yayi minti 15,saiki dibi ruwan bayan ya huce ki wanke gun ko wane dare na tsawon sati 1.
3. Amfani da APPLE CIDER VINEGAR,
ko ki zuba kofi biyu cikin ruwa a abin shiga  ki shiga ciki tsahon munti 20 ki wanke gun
*MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
Badi'at Ibrahim
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huÉ—u N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda É—aya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huÉ—u 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda É—aya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
Instagram links👇
https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY=
Facbook group
https://facebook.com/groups/463653111781414/
Telegram links
https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk
*YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
MISS
GREEN CE
[23/09, 16:29] Miss GreenðŸ€: 75. . . . .76
. . . . . . a ranar Hajiya kaka ta gyaramin ɗayan ɗakin nata,aka ɗakko ɗayan gadonta har da katifa aka shimfiɗamin a ɗakin aka gyarasa tsaf.sip ɗinta wanda idan baƙi sunzo suke saka kaya itama aka gyaramin,aka ajjemin ita aɗakin,ina yin wanka na shirya cikin doguwar riga dark blue,farin dana yi ya ƙara fitowa sosai ina gama sanya doguwar rigar na shafa cikina wanda ya fito sosai yanzu,na dafe ƙirjina na ce"innalillahi wa inna ilaihi raji'un wai daman ciki ne dani?".na tambayi kaina sai dai babu wanda zai bani amsar,na fashe da kuka sosai.
Sai ga Hajiya kaka ta shigo hankalinta atashe,tayo kaina tana ce wa"yau naga ta kaina yanzu khairat baza ki daina wannan kukan ba,kuka ya zamar maka kamar abinci?don Allah ki daina nima zuciyata bata yimin daÉ—i".ta faÉ—i hakan tana kallona.
Sosai Ɗakin ake kuka su mama iklima,da ƴaƴansu sai Jidda wadda ke kuka kamar ranta zai fita,Bilal ya cilla mata wata takarda ya ce"wannan takardar sakinki ce,amman kafin ki tafi gida zan kira iyayenki suzo suji itin laifin da ki ka yi".kuka sosai take tana bashi haƙuri amman ko kallonta baiyi ba.
Hafsat da mijinta bayan sunje gidan Bilal babu kowa sai ta juyo ta ce"kasan gidan iyayenshi ne?".da sauri Hanza ya ce eh na sani".ta hararesa ta ce"to maza muje".ai kuwa da sauri ya shiga mota suka tafi.
Suna zuwa aka yi iso wajen Bilal,Bilal ya fito don ganin waye?yana hango Hamza ya ce"ok ashe ka kawo kanka ma maci amana,butulu maci amana ƙasa".Hafsat ta sunkuyar da kanta ƙasa kamar za tayi kuka tsabar takaicin abinda mijinta ya yi,ta nisa ta ce"yallaɓai wallahi abinda su Hamza suka aikata haƙiƙa laifine babba,shiyasa na kawo maka shi ka yi masa hukunci dai dai da abinda ya aikata".
Bilal ya ce"haƙiƙa kin cika mata tagari abar son kowani namiji,don awannan lokacin ba kyaun mace ne burgewa ba,a'ah gaskiya ita ce mafi kyau acikin aure".daga nan ya yiwa sojojin nan fito sai gasu sun fito,suka kama Hamza shima.Hafsat ta saka kanta gaban motar da sukazo da ita ta fashe da kuka me mugun ciwo,tana masifar son mijinta Hamza ta shafa cikinta wanda ya fito sosai wata shida kenan,ta fashe da kuka tana ce wa"Allah sarki ɗana mahaifin ya kasance me cin amanar ƙasarshi,ya kasance mara gaskiya,gashinan yanzu ya zamar da kai maraya don ban san irin hukuncin da za'a yanke masa ba.
Ta daure ta shigo babban wajen inda aka shiga dasu Hamza,Hajiya kaka ta ce"Allah sarki khairat baiwar Allah,haƙiƙa Allah baya barin haƙƙin wani akan wani,gashinan tun kafin akai ko'ina Allah ya tona musu asiri,ni kuma da kuke ce wa zaku gama dani,sai dai ku gama da iyayenku don su ya kamata ku gama dasu,don sune suka koya muku mugun hali,da zuciyar rashin imani,don duk wata rashin tarbiyya da yaro ya ke ɗakkowa daga wajen iyayensa ne,mahaifiyar khairat da kullum na ke zagi akan ce wa inyamura ce,to wallahi duk ta fiku tarbiyya saboda ita iyayenta sun koya mata tarbiyya,gaskiya,riƙo da amana,da sauran halaye masu kyau don kuwa gashinan mun gani ko akan jikokinmu don sunfi Ƴaƴanku tarbiyya.shiyasa arayuwa ka auri mace ɓe tarbiyya ma wani abune,muddin ka yi rashin sa'ar mata musamman ma ta farko to za kaga komai ya lalace".
Da sauri Su Baba Ƙasim suka haɗa baki wajen ce wa"ƙwarai-ƙwarai zan canki haka ya ke umma,mace tagari ita ce tushen al'umma,khairat ke da ƴan uwanki ku yafe mana tabbas munyi muku ba dai dai ba,da muke zarginki da wani bara gurbin laifi".murmushi kawai na yi ina kuka na ce"na yafe muku baki ɗaya,babu laifin da ku ka yimin kone iyayena masu sona da ƙaunata da nunamin dai dai tun ina ƙarama,don haka ni babu wani laifin da kuka yimin".
A hankali jidda ta tako inda na ke ta dafa ƙafafuwa na tana kuka ta ce"Khairat nasan baza ki yafemin ba,amman duk da haka zan nemi yafiyarki don sharrin dana yi miki na cancanci fin haka daga gareki,don sharrin zina ba ƙaramin sharri bane,musamman ma da auranka ayi maka sharri".kasa ce wa komai na yi kawai na fashe da matsanancin kuka na tashi da sauri na fita,zuwa sashen Hajiya kaka.
Akan gado na zauna na dinga kuka kamar zan amayar da kayan ciki na,ƙarshe dai sai da aman ya fito,na baje akan gado na canja kayan jiki na zuwa na bacci masu ɗan shara shara,na samu waje na ƙwanta ina kunna ƙarfin A.C na ƙwanta aƙasan tiles ɗin ina ajiyar zuciya.
Bilal ya sallami su jidda da a tafi dasu baki É—aya,da za'a tafi dasu mama Iklima Hajiya kaka ta ce abarsu suje da halinsu,Allsh ya yi musu hukunci da kansa.
Ina ƙwance kawai sai ganin mutum na yi akaina tsaye,na ɗaga kaina a hankali don ganin waye?saurin ɗauke idona na yi daga kansa,a take naji duk wani so da na ke iƙirarin ina yi mai to ayanzu ya juye ya zama tsana,ban san me ya faru ya koma hakan ba,ga ciki na da ya yi wani tsini agaba mugun nauyi ya kemin musamman ma idan na ƙwanta,ya ƙaraso da sauri ya sungumeni sai kan gado,ina ta shure shure cizo harda ya ƴushi hannuna saƙale a wuyansa saboda ina tsoron faɗuwa,yana ajjeni akan gadon ya tsuramin eyes ɗinsa masu sakani awani yanayi,amman yau kallon cikin ido na yi masa na matsa gefe da sauri kamar naga abin tsoro.
Murmushi ya yi ya tsugunna a kusa dani ya shafa cikina sosai,a sannu naga wasu hawaye sun jiƙa fuskarsa tare da farin ciki duk alokaci ɗaya,duk da ina cikin wani hali musamman kai na da ke ciwo,amman sai dana yi mamakin kukansa,na tashi da sauri daga kan gadon,da sauri na riƙe ƙasan marata na ce"ashhh".na tsugunna saboda tashin dana yi da sauri yasa naji wannan zafin.
Da sauri ya nufo inda na ke zai taɓani cikin fushi na ɗaga masa hannu sannan na nuna masa hanyar ƙofa na ce"don Allah kafitarmin acikin ɗaki tunda kai ba muharramina ne ba,kuma ka yiwa Allah ka daina taɓani,tunda dai ayanzu babu wani sauran abu da ya ke tsakanina da kai". . . . .da sauri ya ce"ƙarya ki ke khairat,aƙwai abubuwa da yawa waɗanda yasa har yanzu muke kamar da har ma da ƙarin wasu.haryanzu ke matata ce,tunda acikin fushi na yi sakin kinga addini ya bamu damar mu ci gaba da zama tare,sannan khairat ke ƴar uwata ce ta jini ko badon komai ba,ga kuma ciki na da ke jikinki,kinga kuwa aƙwai abubuwa da yawa atare damu".
Da sauri na kallesa na ce"a'ina ka zama mijin nawa?wallahi ni ban yarda ba tunda dai ai ba'aso dole,ni fa ayanzu wata irin muguwar tsanarka na keji,wacce ni kaina mamakinta na ke,kuma ciki da ka ke maganarsa ai zan haihu ko?idan na haihu sai in baka É—anka,kaga shikkenan babu wani abu tsakanina da kai".
Sosai ya ke kuka kamar ƙaramin yaro me shan mama,na tashi cikin fushi zan bar masa ɗakin,da sauri ya tashi ya sha gabana yana kallona da tsagerun idanuwan nan nasa,duk da tsanar dana yi masa amman sai naji yanzu sam bazan iya kallon idon nasa ba,na sunkuyar da kaina sannan a cigaba da magana kamar haka"Khairat na cancanci ki yimin ko wani irin hukunci ne,amman don Allah ki sassautamin hukuncin naki kada ki yimin tsattsaura,wanda ganinki ma zai iya yimin wahala,wallahi Khairat acan cikin xuciyata na ke jinki".
Da sauri na ce"ni kuma awajen zuciyata na kejin ka,kaga kuwa tsana ce mafi muni na ke maka don haka don Allah live me along".na faÉ—i hakan ina kuka sosai,Hajiya kaka ta shigo da sauri.
*Sirrinki*
Yadda zaki kiyaye vaginal Discharge ( fitar ruwa a farji)
Amfani da nono mai kyua na Fulani,ki debi cokali daya na nonon sai ki shafa a farjinki,ki kyaleshi ya bushe karki wanke,kiyi haka kamar sau uku a ranaAmfani da tafarnuwa,ki samu tafarnuwa 2-3 ki dake saiki zuba a cikin tafashashen ruwa yayi minti 15,saiki dibi ruwan bayan ya huce ki wanke gun ko wane dare na tsawon sati 1.
3. Amfani da APPLE CIDER VINEGAR,
ko ki zuba kofi biyu cikin ruwa a abin shiga  ki shiga ciki tsahon munti 20 ki wanke gun
*MU GANI A ƘASA...*🔥
_Ummu Affan_
2, *ABIN CIKIN ƘWAI..*🥚
_Ummu Maher_
3, *GUNTUN GORO..*💥
_Mom Islam_
4, *GISHIRIN ZAMAN DUNIYA*🌎
Badi'at Ibrahim
_Mrs Bukhari_
5, *AUREN WATA TARA*👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
_Miss Hajo_
Guda biyar 1k
Guda huÉ—u N700
Guda uku N600
Guda biyu N500
Guda É—aya N300
*DOMIN TURA KUƊIN KAI TSAYE*👇
0037219728
Fatima Rabiu Sunusi
StanbicIBTC Bank.
Domin tura shaidar biya👇
0810 433 5144
Masu tura katin MTN👇
0814 179 9224
Ƴan Ƙasar Niger zasu tura nasu anan.👇
0817 952 3215
Guda biyar 1000f
Guda huÉ—u 700f
Guda uku 600f
Guda biyu 500f
Guda É—aya 300f
*TEAM GAWURTATTU BIYAR TAKUN FARKO TAFIYA TA MUSAMMAN.* 🔥🥚💥🌎👩â€â¤ï¸â€ðŸ‘¨
Instagram links👇
https://www.instagram.com/p/CgPTv1-oML6/?igshid=MDJmNzVkMjY=
Facbook group
https://facebook.com/groups/463653111781414/
Telegram links
https://t.me/+xYZCR9JY-aMzNDFk
*YADDA AKE BUÆŠE ACCOUNT A AREWABOOKS*
Bayan kaje play store ka É—akko ya sauka a kan wayarka. Za'a cike Form É—in kamar haka: -
*Enter your name:* (Cikakken sunanki)
*Enter your mail:* (Email É—inki)
*Enter an username* (Sunanki)
*Enter your password:* ( misali 12341234)
*Confirm password:* (misali 12341234)
Sai a taÉ“a *Sign Up* shikenan an buÉ—e account a ArewaBooks💃ðŸ»ðŸ˜‚.
*Continue with Google* - Idan kana da gmail/email akan wayarka kawai Continue with Google za'a taɓa zata buɗe maka account a ArewaBooks kaitsaye.
*Register* - Shine cike form domin buÉ—e account a ArewaBooks.
Masu iPhone
Zaku iya bibiyar shafinmu
https://arewabooks.com
MISS
GREEN CE
[23/09, 16:29] Miss GreenðŸ€: 75. . . . .76
. . . . . . a ranar Hajiya kaka ta gyaramin ɗayan ɗakin nata,aka ɗakko ɗayan gadonta har da katifa aka shimfiɗamin a ɗakin aka gyarasa tsaf.sip ɗinta wanda idan baƙi sunzo suke saka kaya itama aka gyaramin,aka ajjemin ita aɗakin,ina yin wanka na shirya cikin doguwar riga dark blue,farin dana yi ya ƙara fitowa sosai ina gama sanya doguwar rigar na shafa cikina wanda ya fito sosai yanzu,na dafe ƙirjina na ce"innalillahi wa inna ilaihi raji'un wai daman ciki ne dani?".na tambayi kaina sai dai babu wanda zai bani amsar,na fashe da kuka sosai.
Sai ga Hajiya kaka ta shigo hankalinta atashe,tayo kaina tana ce wa"yau naga ta kaina yanzu khairat baza ki daina wannan kukan ba,kuka ya zamar maka kamar abinci?don Allah ki daina nima zuciyata bata yimin daÉ—i".ta faÉ—i hakan tana kallona.