Sashe 29
Abban Sojoji Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
yarda bazai faÉ—i ba, Tsayawa tayi tana faman sauke haki tare da sauke ajiyar zuciya, matsawa yayi tare da cire hannunsa ya gyara kwanciyarsa saman bedmattress É—in sannan ya É—an ware idonsa akan Sehrish dake atsaye, mamaki ne ya kamasa ganin ta tsaye dab da gadonsa me hakan ke nufi badai tazo bane don ta hanasa faÉ—uwa ba, Æ™arfin halin ta yabashi mamaki shin ko ta ina zata iya ruÆ™oso daga faÉ—uwar da ya kusan yi? tabbas da ace sehrish takai hannunta da nufin ta dakatar dashi daga faÉ—owa daga saman gadon,Æ™arshenta ya faÉ—a mata ajikinta ya danneta tagaza tashi don kuwa ko kusa sehrish bata da Æ™arfin da zata iya taimakonsa daga faÉ—uwa,' Sunnar da kai Æ™asa sehrish tayi cikin jin kunya sam tarasa gane ma kanta, ita dai kawai burinta karya faÉ—o Æ™asa yaji mummunan rauni shiyasa tayi yunÆ™urin tarbosa, Kasalalliyar muryarsa ce ta ratsa ta da cewa"Sannu da Æ™oÆ™ari, amma kada kiyi attempting cewa zaki ruÆ™oni next time, if not jikinkin ki nei zai gaya maki," Jinjina kai sehrish tayi tare da cewa"kayi hakuri bazan Æ™ara ba," Shiru yayi tare da mayar da idonsa ya lumshe su, yana faman sauke ajiyar zuciya, É—agowa ta danyi tare da kallonsa tace "dama......na kawo maka dinner É—inka ne, yana a falo na ajiye," Kusan minti 5 da yin maganarta ta sannan yace"Shigomin da fruits tare da Coffee, su kawai nake buÆ™ata," Juyawa tayi cikin sauri ta koma cikin falon hannu tasa ta É—auki plate É—in dake dauke da fruits É—in ta shigar masa dashi saman front table É—im gadonsa ta ajiye masa, sannan ta koma ta dauko masa hadaÉ—É—en Coffee din dake acikin Cup ta dawo É—akin nasa a lokacin har ya tashi zaune ya sauko da Æ™afafunsa Æ™asa, a gefen plate É—in ta ajiye masa sam yagaza buÉ—e idanunsa da alama ba Æ™aramin bacci yake ji ba, sai faman cizon pink lips É—insa yake yi, Ita dai burinta ya buÉ—e idonsa yafara shan fruits É—in kafin ta tafi, don batason ya kwanta bai ci komai ba acikinsa 😒 Muryarsa taji yace"What are u waiting for? Ko zaki ban abaki ne? ya faÉ—i a time din yaÉ—an ware idanunsa masu É—auke da bacci, Cikin sauri sehrish tace "a'a sai Allah yakaimu, mu kwana lafiya," ta fadi tare da juyawa cikin sauri ta fuce daga É—akin nasa sai da tafara tsayawa ta dauki food stuffs din dake acikin tray É—in da ta ajiye masa sannan ta fuce dasu, a kitchen tasamu wurin ta zauna saman dining table É—in ciki, buÉ—e kayan abincin tayi tazauna ta shaÆ™e plate tana ci, bayan ta kammala ta koma bedroom É—inta sai da tafara yin sallar isha'e sannan tayi addu'ar yin bacci taja bargo ta lullube jikinta cikin wani irin yanayi na abunda yafaru tsakanin ta da SGR, ***************AUNTY BABBA********** Da kanta ta girka masu hosana da jahad lafiyayyen abinci ta kuma jera masu shi adining, su duka suka halarta suna ci jahad na kusa da uosana polyayin da Hafsat ke kusa da mommynta dama mai 4 seats ne, Duk sun kasa sakewa suci Abincin saboda fargabar da suke ji aransu, kwarama hussana tasamu tana shan kakkauran tea É—in data haÉ—a mata tare da bread wanda yaji butter ajikinsa, É—agowa Aunty babba tayi ta kalli jahad tare da cewa "My daughter me yake faruwa ne? Naga tun É—azu sai fama juya cokali kike yi acikin plate, yakamata ki fara cin abincin ko saiya huce"? ta tambaya cikin nuna kulawa, murya na rawa jahad tace "babu komai Aunty zanci ne yanxu," Jinjina kai aunty babba tayi tare da cewa "kwara dai kici ta da zafin ta, saboda in ta huce baza tayi maki daÉ—in ci ba," Jahad ta amsa da toh sannan ta soma cin taiyar pasta din dake agabanta, Mayar da idonta tayi kan na hussana tace "Yawwa my daughter, ae ke na lura bakya wasa da abinci da alama, kamar ni kike, shiyasa gani nan kamar buhun masara sai uban auki," Jin abunda tace yasamu fashe wa da dariya su duka banda hafsat dake satar kallon mommyn nata, abun É—aure mata kai yake ganin yadda lokaci guda Mommynta ta sakewa yaran aranta tana cewa "gaskiya Mommy ba Æ™aramar Æ™uruwa bace wurin iya tsara tuggu, ta iya shu'umanci Allah kaÉ—ai yasan me take shirya wa, koma dai menene nidai ina nan ina zuba ido in gani......👀 Murmushi Aunty babba tasaki tana kallonsu ganin yarda tasanya su nishaÉ—i aranta tace "haka nake so don kutmar ubanku a hankali zan canza muku tunani har na cimma burina," a fili kuma ta washe baki tana cewa "ku hanzarta ku kammala ci dare yayi sosai yakamata ace yanzu kun kamma yi nisa a bacci, sannan jahad kada ki manta kafin ku kwanta ki tabbatar kin ba Hussana maganinta, Jahad ta amsa mata da "toh," Bayan sun kammala yin dinner É—in nasu suka wuce bedroom din hafsat bayan hussana tasha maganinta sannan suka kwanta, bacci mai nauyi ya É—auke su............. Kallon Hafsat aunty babba tayi a lokacin itama idonta nakan Mommyn nata, "tun É—azu na lura da satar kallona da kike yi shiru kawai nayi," aunty babba ta fadi tana kallonta Hafsat tace "hmmmm mommy kenan ni so nake ki faÉ—amun abunda kike shiryawa game da twins É—in nan yakamata na sani," Dariya aunty babba tayi kafin tace "bai da amfani koda kin sani hafsat ! ki ma daina tambayata domin kuwa bazaki ta6ajin mutuwar sarki abakina,!" Jinjina hafsat tayi tare da miÆ™ewa daga kan dining É—in tace "Shikenan Mommy kwarama ki ruÆ™e sirrinki, yarda in asiri ya tashi tonuwa ke kaÉ—ai zakiji jiki ban dani, ni dae nayi nan," tana faÉ—in hakan ta wuce cikin bedroom É—inta, Saman Sofa ta kwanta tare da jan bargo ta lullu6e jikinta, Shu'umin murmushi Aunty babba tasaki tare da cewa "Yanzu wasan ya soma, " 😳 Nikuma nace Allah yaba mai rabo SA'A ***********AFTER 1 WEEK********* BAYAN SATI ÆŠAYA Acikin waÉ—annan kwanakin Jahad da hussana ba Æ™aramin kwanciyar hankali suka samu ba, sun samu Æ´anci sosai acikin gidan jikinsu yayi kyau ba laifi sun É—an murmure, gashi hafsat bata gajiya da É—awainiya dasu har fita takeyi dasu yawan shaÆ™atawa, su fita shan ice cream ko kuma ziyarta gidan friends É—inta, Aunty babba dae ta zuba ma sarautar Allah Ido burinta kawai Baba alamu ya diro Garin kaduna kafin Zuwan Omar, don tuni Baba Alamu yasanar da ita cewa suna kan hanya yau Litinin zasu sauka kaduna, 😳 A 6angaren Sehrish kuwa tana cikin farin ciki matuÆ™a saboda makaranta da zata fara zuwa, an riga da an kammala yi mata komai hatta Uniform É—inta an kawo mata su kusan kala 3, ga sandals É—inta masu kyan gaske, ga jibgegiyar school bag É—inta da aka siya mata tare da textbooks na amfani da sauransu, abunda ya rage mata yanzu shine fara zuwa makarantar acikin satin nan, 😇 Tuni Marshal Omar yayi oder na haÉ—aÉ—dun furnitures made in dubai, kamfanin da yayi siyayyar kayan su da kansu, suka tsara mashi gidan wa'iyazubilla wurin kyau ba'a magana, komai sabo fal acikin gidan, kayan kitchen ne kayan É—aki kayan falo komai fa wannan an zuba acikinsa ba abunda ya bari, bari in taÆ™aice muku zance hatta wannan kayan store na abinci yasa an jibge masu shi, duka freezer É—in dake acikin gidan yasa an cike masu shi da Kayan marmari dana sha, komai fa Omar ya tanadar musu na jin daÉ—in Rayuwa, dama abunda ya hana shi zuwa kaduna kenan saboda yafi son saiya fara gyara masu gidan ya sanya musu komai na more rayuwa acikinsa sannan ya je yaÉ—auko su, kuÉ—i sosai Omar yaba Sehrish da azmee don suje yi musu siyayya, koda suka tambaye shi size dinsu na kayan da zasu siya masu gudun kar ayi kuskure, sai yace musu komi zasu siya irin na Sehrish saboda yana da tabbacin cewa tsayinsu da komai na jikinsu bazai wuce na SEHRISH É—in ba, da sukayi masu siyayyar kaya masu yawan gaske kamar irin na sehrish amma nasu yafi yawa saboda su biyu ne, Æ™arshe sai dai motar kamfanin da su kayi siyayar ta kawo musu kayan har gidan Abusufyan saboda motar junaid bazata iya kwashe su duka ba, saboda shine ke É—awainiya dasu duk in da zasu fita, finally dae komai ya kammalu,ðŸ‘