Sashe 5
Zuciyatace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yana "sanye da kayan sports black da ratsin white suna da tambarin adidas, Riga mai dogon hannu da wando dogo, kansa da hula facing cap wacce batayi nasarar rufe masa lallausan gashin kansa ba, itama hular tanada tambarin adidas saidai yamai da gaban hular ta baya.
"A lokacin daya suka tsugun'na don kwasar litattafain da suka zube akasa,
Saida kashhh basu" Kai ga daukar litattafan ba suka yin wani lafiyayyan karon,
dayasa KO" wannen su" rike goshi sa saboda zafin da sukaji,
*SAJEEDAH* tace washhhhhh! shikuma *SEERAJ* yace Auchhhhh!
Sajeed dayake tsaye gefe yana kallon su
Dariya yake ganin yadda suka rike goshi,
cikin tsokana yace Sorry Aunty jeedah
Banza tayi dashi tareda sun kuyawa kasa ta kwashi litattafan ta.
Dama *SEERAJ* yasaba duk ranan Asabar da lahadi, idan yai sallar asuba sai yadan taba karatun Qur'an, toh" kuma bayan yagama sai sufita jogging shida *SAGEER*.
idan suka gama jogging sai kowa yanufi gida Kamar yanzu ma sun gama ne zaya tafi gida sai sukai karo da *SAJEEDAH,*
*SEERAJ* ya kalli Sajeed cikin wasa yace "Oho abun injustice ne ko wato Aunty ka kawai zaka cewa sorry
So"what of me?..
Dariya Sajeed yai yace toh" Sorry Sir , murmushi Seeraj yai tareda mika masa hannun yace thanks my name is *SEERAJ* and u?
Shima hannun Ya mika masa tareda cewa my name is Sajeed Abubakar Sadeeq,
Murmushi Seeraj yai yace gud Sajeed Will you be my friend? Sajeed
Yace yes I will,
*SEERAJ* yace yauwa kaga as from today you're my best friend KO?.. Sajeed yai murmushi tareda cewa yessssss,
*SEERAJ* yace my friend ya sunan Aunty ka?..
Sajeed yace Aunty *JEEDAH* cikin mamaki *SEERAJ* yace Jeedah Kuma?.. Sajeed Yadaga Kai alamar "eh, yace mean? Yace Aunty *"SAJEEDAH,*
"Oho I understand so you Aunty is deaf KO?.. Sajeed idanu ya zaro alamar tsoro Da sauri yace a ah bafa kurma bace,
*SEERAJ* yace toh" idan ba kurma bace" meyasa batayi magana ba?.. sannan Kuma ita batace Mani Sorry ba,
Sajeed dariya yai yace *YAH SEERAJ* toh" aikai ne ka buge Aunty Jeedah don haka Kaine zaka cema ta Sorry,
Seeraj yace "au haka ne? Sajeed yace "eh
itakam *SAJEEDAH* mamakin Sajeed take, har tana fadi aranta amma dai yaron nan gabine ji yadda yaketa zuba surutu Da mutumin" da bai taba ganisa ba sai yau,
Amma dayake Shi' Sarkin surutu ne hada wani fada masa sunan mu, saboda yaji dadin asirce mu dawan nan magical eye's din'nasa, tai kwaf tareda cewa sokon yaro kawai.
Cikin slow motion *SEERAJ* ya juya wurin *SAJEEDAH* Ya zuba mata lumsasun idanun sa datace suna dauke da magic,
Kallon ta yake Ciki wani irin yanayi soyake ta juyo ta kallesa KO" yasake jin irin abin dayaji dazu saboda yanayin yaimasa dadi zaiso yaitaji irinsa,
saidai kashhhh takasa kallon nasa asalima Sajeed take kallon,
Ganin bata"da ninyar kallon sa" yasa yadauki hannuwan sa" duk biyu, yakama kun'nu wansa tareda yin muryar yara yace Soweeeey Aunty *JEEDAH* pls forgive me,
Shikam Sajeed dariya yake sosai
ita kam *SAJEEDAH* da sauri tajuyo saka makon jinda tayi yakirata Aunty,
"aiko karaf suka hada idanu yayinda suka tsaya cif suna" kallon kwayar idanun junansu, tamkar suna neman wani Abu aciki, sunkai kusan 5mint suna kallon juna,
*SAJEEDAH* ce tayi sauri dauke kanta shikam *SEERAJ* ba haka yasoba,
"itakam *SAJEEDAH* wani irin kasala kwayar idanu sa suka saukar mata ajikinta"
A hankali yasake tsura mata idanu sa" tareda cewa pls am so sorry,
Batare data kalle "saba saidai cikin rawar murya tace no badamuwa, Sajeed last go we getting late Sajeed yace toh.
Shikam *SEERAJ* mutuwar tsaye yayi saka makon jin zazzakar muryar *SAJEEDAH*, Sajeed ne ya girgiza masa" hannu tareda cewa bye bye my best friend mun tafi,
Da sauri *SEERAJ* yadawo hayyacin sa yace" eh! me kace? dariya Sajeed yai yace mun tafi, *SEERAJ* yace shikenan?.. Sajeed yadaga Kai alamar "eh, yace OK " bye bye sai kundawo yayinda yabi bayan *"SAJEEDAH* da kallo, itakam tuni tayi gaba domin gaba daya ta matsu da subar guri, saboda yadda taji kafa fuwanta suna Neman kada ita" kasa,
Yana tsaye yana kallon "su har saida "suka shige wani lungu,sannan yasauke nauyayyan ajiyar zuciya a hankali yajuya jiki bakwari yatafi,
Itakam *SAJEEDAH* suna shiga lungun ta tsaya tareda dukawa, tana maida numfashi sai kace wadda tayi gudun kilo mita 100,
A hankali ta daga kai tana hararan Sajeed Wanda ya tsura mata" idanu yana kallon ta, cikin jin haushisa tace dalla meye haka sai wani kallo Na kake" sai kace baka san'ni ba, kai tsaya madai tukun'na "a ina kasan wancan mutumin ne?
Yace "a ah ni bansan shiba sai yau,
Kai ta girgiza tace baka sanshi" ba Amma dayake "kaidin parrot ne Sarkin surutu,
shine kasaki baki kana tazuba surutu da "mutumin daka fara gani yau" ko?
kwaf tayi, tareda sake cewa Allah Sajeed surutun ka is too much wlh, Ya Dan turo baki tareda cewa sorry Aunty *JEEDAH"*
Hararan sa tayi tareda cewa "eh da'anyi magana sai kace wai sorry,
dalla gafara ni wuce mutafi tasashi gaba suka tafi.
馃挊馃挊馃洬馃挊馃挊
Shikam *SEERAJ* koda ya isa gida toilet kawai yashiga yasakar wa kansa" shawa, yadan jima sannan yafito daure da towel gaban dressing mirror ya" tsaya, ya Dan Shafa mai sannan yafeshe jikinsa da kalolin body spring masu kamshi,
Sannan yasa wata jallabiya bayan yasa sai ya kalli agogon dakin yanuna masa 9:15Am , sai naga kawai yafada saman faffadan gadonsa mai dauke da lallausan katifa da bedsheet, jinai yace bismillahi tareda rufe ido.
_a ah kai su captain *SEERAJ* za'adan matsene(bacci) to barina jamaka kofa to atashi Lafiya._
Washhhh! wayyo! Inna marata ciwo wayyo! Inna inajin kamar marata zata fashe, *SAJEEDAH* kenan sai juyi take ta tafamanyi tareda murkususu akan wata yar yalo yalon katifa, wacce basuda maraba da tabarma saboda tsabar latsewarta,
Inna dake zaune kusa da "yarta ta sai sannu take tafaman zuba mata, Ciki tausayi tace oh! Allah yarabaki da wanna ciwon Mara sannu,
yanzu kam takasa magana saidai Kai kawai take gyada wa saboda tsabar Azabar ciwo, Sajeed ma Ciki tausayi yar'uwarsa yace Sannu Aunty jeedah, Bari nasake dubawa KO "baba yadawo sai Na karbi kudi nasiyo maki magani KO? Kai tadaga masa" alamar "eh,
Da sauri yamike zaya fita saiga baban ya shigo da sallama Innata amsa sallamar,
yayinda Sajeed yace baba sannu da dawowa tareda karban ledan hannun sa, baba yace yau sannu Sajeedu, mikawa innar taku ledan dankaline nadan siyo mana sai adan dafa mana ya Kai karshen maganar dayin dariya,
Allah sarki Malam Abubakar talaka ne shi Amma Kuma yanada wadatar zuci, mutum neshi" Wanda yadogara da Allah da kuma kansa" haka zalika bai taba tunanin rokon wani wai yate maka masaba kasan cewar sa mai karamin karfi,
akoda yaushe burin sa yawadata iyalinsa da abunda Allah ya yahore masa,
gashi mutun'ne dayasan hakkin mako'ci duk abunda zaiyi inda Wanda yashefi mako'cisa yasani ne toh' zai Sanar masa.
Ciki tsananin kulawa yace "a ah *SAJEEDATU* meke faruwa ne?.. dai- dai lokacin da ya zauna akujera yar tsugune,
Inna tace wlh yau ta" tashi Da ciwon Mara ne ga shinan, tundazu dasuka dawo islamiyya take faman shan wahala, Baba yace Ashhhsha! sannu sannu *SAJEEDATU* toh" tasha magani kuwa?. Inna tace "a a bata shaba saboda naira gomace nake da'ita" Kuma naira ashirin ne ake siyar da maganin,
Da sauri Baba yatura hannunsa aljihun gaban rigarsa, tareda cewa toh" Sajeedu zoka siyo mata "ai inada sauran chanji anan, yaciro naira talali yamika wa Sajeed naira ashirin,
Sajeed ya karba tareda Dan bata fuska , (saboda yasan Ogan Chidinma bayada mutunci da ragowa) Baba yace yaya Kuma? Yace Baba shi "Oga chidinma sai yaita masifa wai bana naira ashirin waiya nadai bani ne kawai,
Baba ya mika masa sauran naira goman tareda cewa toh" gashi kace yai hakuri yabaka Na naira talatin din, Sajeed ya karba tareda cewa toh" da gudu yafita.
Sai juyi *SEERAJ* yake yi kan gado yakasa run tsawa dasunan yin bacci, saka makon matsananci tunani *"SAJEEDAH* daya addabi *ZUCIYAR* sa"
"A hankali ya zuro santala-santalan kafa funsa"kasa tareda mikewa tsaye, gaban mirror yaje yadauki wayar sa me line din MTN yazura aljihu Saboda yana espeting call, yazura takal mansa"sannan yafita.
Tafiya yake' cikin nutsuwa yana cikin tafiya, sai kawai yaji yatsinci kansa" dasan bin hanyar dasuka hadu dazu dasu *"SAJEEDAH,*
Saboda haka kawai sai yafara bin hanyar, ya tafiya yana Dan waige- waige kamar mene man wani abun, yadan yi nisa da yafita sai ya hangi "Sajeed yana Ko Karin shiga wani shogo,
Wani irin Sanyine ya ziyarci *ZUCIYAR* *SEERAJ, DOMIN YANZU KAM YA TABBATAR DACEWA ZUCIYAR SA TAKAMU DA KAUNAR "SAJEEDAH Da kuma SAN SAKE GANIN TA'* saboda haka Da sauri ya kwala ma Sajeed kira.
Sajeed ya juyo dan yaga "wanene yake kiransa, Wanda yagani ne yasashi sakin murmushi tareda cewa Lah My friend Kai ne?..
Shima *SEERAJ* murmushi yayi yace "eh nine me zaka siya a wannan shop din? bata fuska Sajeed yai yace magani Zan siya wa Aunty *"JEEDAH,*
Da sauri *SEERAJ* yace meyasa "meta? Sajeed yace cikinta' ne yake mata" ciwo sosai, Da sauri *SEERAJ* yace sosai fa kace ? yace "eh kuma tanata" kuka shine "baba yace nazo nasiya mata" magani, yakara sa maganar fuska sa cike da tausayi yar' uwarsa".
Shikam *SEERAJ* jiyayi kirjinsa na bugawa, 'ahankali yace toh" muje ka siya, Sajeed yace toh".
Allah sarki Sajeed yaukam da kwarin gwiwar sa"yashiga kyamis din Oga Chidinma, ganin cewa yau yariko kudi dayawa har naira talatin,
Shikam oga Chidinma yana gani Sajeed sai ya daure fuska,
(dayake bayada mutunci balle ragowa) yace kazo KO?..
dariya Sajeed yayi adai-dai lokaci daya yaciro kudin, daga gaban aljihun riga ya mika masa" yace "eh Oga "Chidinma kabani maganin ciwon Ciki irin wannan din'nan,
Harara Oga Chidinma ya watsa wa Sajeed tareda fara yimasa masifa cikin harshan Hausa,
(dayake ya" naji Hausa kamar jakin kano) yana cewa bana fada maka"kar kasake zuwa da naira ashirin ba?..
Amma dayake kai bakajin magana, shine yauma kasake zuwa dashi, sabada kaga Ina baka KO"?toh" yau bazan baka,
Dauri Sajeed yace Lah! Oga "Chidinma yaufa naira talatin, nakawo kagani KO? yafada tareda nuna masa kudi,
Cikin masifa Oga Chidinma yace toh" bazan siyar ba fita mun a shago,
"A lokacin daya suka tsugun'na don kwasar litattafain da suka zube akasa,
Saida kashhh basu" Kai ga daukar litattafan ba suka yin wani lafiyayyan karon,
dayasa KO" wannen su" rike goshi sa saboda zafin da sukaji,
*SAJEEDAH* tace washhhhhh! shikuma *SEERAJ* yace Auchhhhh!
Sajeed dayake tsaye gefe yana kallon su
Dariya yake ganin yadda suka rike goshi,
cikin tsokana yace Sorry Aunty jeedah
Banza tayi dashi tareda sun kuyawa kasa ta kwashi litattafan ta.
Dama *SEERAJ* yasaba duk ranan Asabar da lahadi, idan yai sallar asuba sai yadan taba karatun Qur'an, toh" kuma bayan yagama sai sufita jogging shida *SAGEER*.
idan suka gama jogging sai kowa yanufi gida Kamar yanzu ma sun gama ne zaya tafi gida sai sukai karo da *SAJEEDAH,*
*SEERAJ* ya kalli Sajeed cikin wasa yace "Oho abun injustice ne ko wato Aunty ka kawai zaka cewa sorry
So"what of me?..
Dariya Sajeed yai yace toh" Sorry Sir , murmushi Seeraj yai tareda mika masa hannun yace thanks my name is *SEERAJ* and u?
Shima hannun Ya mika masa tareda cewa my name is Sajeed Abubakar Sadeeq,
Murmushi Seeraj yai yace gud Sajeed Will you be my friend? Sajeed
Yace yes I will,
*SEERAJ* yace yauwa kaga as from today you're my best friend KO?.. Sajeed yai murmushi tareda cewa yessssss,
*SEERAJ* yace my friend ya sunan Aunty ka?..
Sajeed yace Aunty *JEEDAH* cikin mamaki *SEERAJ* yace Jeedah Kuma?.. Sajeed Yadaga Kai alamar "eh, yace mean? Yace Aunty *"SAJEEDAH,*
"Oho I understand so you Aunty is deaf KO?.. Sajeed idanu ya zaro alamar tsoro Da sauri yace a ah bafa kurma bace,
*SEERAJ* yace toh" idan ba kurma bace" meyasa batayi magana ba?.. sannan Kuma ita batace Mani Sorry ba,
Sajeed dariya yai yace *YAH SEERAJ* toh" aikai ne ka buge Aunty Jeedah don haka Kaine zaka cema ta Sorry,
Seeraj yace "au haka ne? Sajeed yace "eh
itakam *SAJEEDAH* mamakin Sajeed take, har tana fadi aranta amma dai yaron nan gabine ji yadda yaketa zuba surutu Da mutumin" da bai taba ganisa ba sai yau,
Amma dayake Shi' Sarkin surutu ne hada wani fada masa sunan mu, saboda yaji dadin asirce mu dawan nan magical eye's din'nasa, tai kwaf tareda cewa sokon yaro kawai.
Cikin slow motion *SEERAJ* ya juya wurin *SAJEEDAH* Ya zuba mata lumsasun idanun sa datace suna dauke da magic,
Kallon ta yake Ciki wani irin yanayi soyake ta juyo ta kallesa KO" yasake jin irin abin dayaji dazu saboda yanayin yaimasa dadi zaiso yaitaji irinsa,
saidai kashhhh takasa kallon nasa asalima Sajeed take kallon,
Ganin bata"da ninyar kallon sa" yasa yadauki hannuwan sa" duk biyu, yakama kun'nu wansa tareda yin muryar yara yace Soweeeey Aunty *JEEDAH* pls forgive me,
Shikam Sajeed dariya yake sosai
ita kam *SAJEEDAH* da sauri tajuyo saka makon jinda tayi yakirata Aunty,
"aiko karaf suka hada idanu yayinda suka tsaya cif suna" kallon kwayar idanun junansu, tamkar suna neman wani Abu aciki, sunkai kusan 5mint suna kallon juna,
*SAJEEDAH* ce tayi sauri dauke kanta shikam *SEERAJ* ba haka yasoba,
"itakam *SAJEEDAH* wani irin kasala kwayar idanu sa suka saukar mata ajikinta"
A hankali yasake tsura mata idanu sa" tareda cewa pls am so sorry,
Batare data kalle "saba saidai cikin rawar murya tace no badamuwa, Sajeed last go we getting late Sajeed yace toh.
Shikam *SEERAJ* mutuwar tsaye yayi saka makon jin zazzakar muryar *SAJEEDAH*, Sajeed ne ya girgiza masa" hannu tareda cewa bye bye my best friend mun tafi,
Da sauri *SEERAJ* yadawo hayyacin sa yace" eh! me kace? dariya Sajeed yai yace mun tafi, *SEERAJ* yace shikenan?.. Sajeed yadaga Kai alamar "eh, yace OK " bye bye sai kundawo yayinda yabi bayan *"SAJEEDAH* da kallo, itakam tuni tayi gaba domin gaba daya ta matsu da subar guri, saboda yadda taji kafa fuwanta suna Neman kada ita" kasa,
Yana tsaye yana kallon "su har saida "suka shige wani lungu,sannan yasauke nauyayyan ajiyar zuciya a hankali yajuya jiki bakwari yatafi,
Itakam *SAJEEDAH* suna shiga lungun ta tsaya tareda dukawa, tana maida numfashi sai kace wadda tayi gudun kilo mita 100,
A hankali ta daga kai tana hararan Sajeed Wanda ya tsura mata" idanu yana kallon ta, cikin jin haushisa tace dalla meye haka sai wani kallo Na kake" sai kace baka san'ni ba, kai tsaya madai tukun'na "a ina kasan wancan mutumin ne?
Yace "a ah ni bansan shiba sai yau,
Kai ta girgiza tace baka sanshi" ba Amma dayake "kaidin parrot ne Sarkin surutu,
shine kasaki baki kana tazuba surutu da "mutumin daka fara gani yau" ko?
kwaf tayi, tareda sake cewa Allah Sajeed surutun ka is too much wlh, Ya Dan turo baki tareda cewa sorry Aunty *JEEDAH"*
Hararan sa tayi tareda cewa "eh da'anyi magana sai kace wai sorry,
dalla gafara ni wuce mutafi tasashi gaba suka tafi.
馃挊馃挊馃洬馃挊馃挊
Shikam *SEERAJ* koda ya isa gida toilet kawai yashiga yasakar wa kansa" shawa, yadan jima sannan yafito daure da towel gaban dressing mirror ya" tsaya, ya Dan Shafa mai sannan yafeshe jikinsa da kalolin body spring masu kamshi,
Sannan yasa wata jallabiya bayan yasa sai ya kalli agogon dakin yanuna masa 9:15Am , sai naga kawai yafada saman faffadan gadonsa mai dauke da lallausan katifa da bedsheet, jinai yace bismillahi tareda rufe ido.
_a ah kai su captain *SEERAJ* za'adan matsene(bacci) to barina jamaka kofa to atashi Lafiya._
Washhhh! wayyo! Inna marata ciwo wayyo! Inna inajin kamar marata zata fashe, *SAJEEDAH* kenan sai juyi take ta tafamanyi tareda murkususu akan wata yar yalo yalon katifa, wacce basuda maraba da tabarma saboda tsabar latsewarta,
Inna dake zaune kusa da "yarta ta sai sannu take tafaman zuba mata, Ciki tausayi tace oh! Allah yarabaki da wanna ciwon Mara sannu,
yanzu kam takasa magana saidai Kai kawai take gyada wa saboda tsabar Azabar ciwo, Sajeed ma Ciki tausayi yar'uwarsa yace Sannu Aunty jeedah, Bari nasake dubawa KO "baba yadawo sai Na karbi kudi nasiyo maki magani KO? Kai tadaga masa" alamar "eh,
Da sauri yamike zaya fita saiga baban ya shigo da sallama Innata amsa sallamar,
yayinda Sajeed yace baba sannu da dawowa tareda karban ledan hannun sa, baba yace yau sannu Sajeedu, mikawa innar taku ledan dankaline nadan siyo mana sai adan dafa mana ya Kai karshen maganar dayin dariya,
Allah sarki Malam Abubakar talaka ne shi Amma Kuma yanada wadatar zuci, mutum neshi" Wanda yadogara da Allah da kuma kansa" haka zalika bai taba tunanin rokon wani wai yate maka masaba kasan cewar sa mai karamin karfi,
akoda yaushe burin sa yawadata iyalinsa da abunda Allah ya yahore masa,
gashi mutun'ne dayasan hakkin mako'ci duk abunda zaiyi inda Wanda yashefi mako'cisa yasani ne toh' zai Sanar masa.
Ciki tsananin kulawa yace "a ah *SAJEEDATU* meke faruwa ne?.. dai- dai lokacin da ya zauna akujera yar tsugune,
Inna tace wlh yau ta" tashi Da ciwon Mara ne ga shinan, tundazu dasuka dawo islamiyya take faman shan wahala, Baba yace Ashhhsha! sannu sannu *SAJEEDATU* toh" tasha magani kuwa?. Inna tace "a a bata shaba saboda naira gomace nake da'ita" Kuma naira ashirin ne ake siyar da maganin,
Da sauri Baba yatura hannunsa aljihun gaban rigarsa, tareda cewa toh" Sajeedu zoka siyo mata "ai inada sauran chanji anan, yaciro naira talali yamika wa Sajeed naira ashirin,
Sajeed ya karba tareda Dan bata fuska , (saboda yasan Ogan Chidinma bayada mutunci da ragowa) Baba yace yaya Kuma? Yace Baba shi "Oga chidinma sai yaita masifa wai bana naira ashirin waiya nadai bani ne kawai,
Baba ya mika masa sauran naira goman tareda cewa toh" gashi kace yai hakuri yabaka Na naira talatin din, Sajeed ya karba tareda cewa toh" da gudu yafita.
Sai juyi *SEERAJ* yake yi kan gado yakasa run tsawa dasunan yin bacci, saka makon matsananci tunani *"SAJEEDAH* daya addabi *ZUCIYAR* sa"
"A hankali ya zuro santala-santalan kafa funsa"kasa tareda mikewa tsaye, gaban mirror yaje yadauki wayar sa me line din MTN yazura aljihu Saboda yana espeting call, yazura takal mansa"sannan yafita.
Tafiya yake' cikin nutsuwa yana cikin tafiya, sai kawai yaji yatsinci kansa" dasan bin hanyar dasuka hadu dazu dasu *"SAJEEDAH,*
Saboda haka kawai sai yafara bin hanyar, ya tafiya yana Dan waige- waige kamar mene man wani abun, yadan yi nisa da yafita sai ya hangi "Sajeed yana Ko Karin shiga wani shogo,
Wani irin Sanyine ya ziyarci *ZUCIYAR* *SEERAJ, DOMIN YANZU KAM YA TABBATAR DACEWA ZUCIYAR SA TAKAMU DA KAUNAR "SAJEEDAH Da kuma SAN SAKE GANIN TA'* saboda haka Da sauri ya kwala ma Sajeed kira.
Sajeed ya juyo dan yaga "wanene yake kiransa, Wanda yagani ne yasashi sakin murmushi tareda cewa Lah My friend Kai ne?..
Shima *SEERAJ* murmushi yayi yace "eh nine me zaka siya a wannan shop din? bata fuska Sajeed yai yace magani Zan siya wa Aunty *"JEEDAH,*
Da sauri *SEERAJ* yace meyasa "meta? Sajeed yace cikinta' ne yake mata" ciwo sosai, Da sauri *SEERAJ* yace sosai fa kace ? yace "eh kuma tanata" kuka shine "baba yace nazo nasiya mata" magani, yakara sa maganar fuska sa cike da tausayi yar' uwarsa".
Shikam *SEERAJ* jiyayi kirjinsa na bugawa, 'ahankali yace toh" muje ka siya, Sajeed yace toh".
Allah sarki Sajeed yaukam da kwarin gwiwar sa"yashiga kyamis din Oga Chidinma, ganin cewa yau yariko kudi dayawa har naira talatin,
Shikam oga Chidinma yana gani Sajeed sai ya daure fuska,
(dayake bayada mutunci balle ragowa) yace kazo KO?..
dariya Sajeed yayi adai-dai lokaci daya yaciro kudin, daga gaban aljihun riga ya mika masa" yace "eh Oga "Chidinma kabani maganin ciwon Ciki irin wannan din'nan,
Harara Oga Chidinma ya watsa wa Sajeed tareda fara yimasa masifa cikin harshan Hausa,
(dayake ya" naji Hausa kamar jakin kano) yana cewa bana fada maka"kar kasake zuwa da naira ashirin ba?..
Amma dayake kai bakajin magana, shine yauma kasake zuwa dashi, sabada kaga Ina baka KO"?toh" yau bazan baka,
Dauri Sajeed yace Lah! Oga "Chidinma yaufa naira talatin, nakawo kagani KO? yafada tareda nuna masa kudi,
Cikin masifa Oga Chidinma yace toh" bazan siyar ba fita mun a shago,