Sashe 15
Zuciyatace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Baba yace' a ah mlm *SEERAJO* sannu dazuwa yaushe kadawo?.. yace baba "aibanje ko'ina ba saboda banida lafiya, yace assha "ai naga kara toh"yaji kin?. yace da sauki dama nazo nafada maka ne, jibi zan koma gurin ai kin kuma zan kwana biyu ban zoba.
Baba yace Allah sarki toh" Allah ya taimaka yace Ameen, Baba yace yau kam ka shiga kugaisada Inna taku, yace toh" tareda mikewa yanufi Ciki gidan, kuma wannan ne Karina farko dazaya shiga gidan.
Da Sallama yashiga inna tana zaune bakin murhu, *SAJEEDAH* tana wanke-wanke da sauri tadago kai saka makon jin murya Wanda *ZUCIYARTA* take muradin San gani,
karaf suka hada idanun "aikam yasa kar mata lallausan murmushi yayida yaji wani irin sanyi yaziyarci *ZUCIYAR* shi da sauri tadukarda kai, Inna ce ta amsa yayinda Sajeed yajeda gudu ya rungume shi,
tabarma ta shimfida masa tareda yi masa sannu dazuwa, Bayan yazauna sanna suka gaisa yayinda idanun shi suna "akan *SAJEEDAH*, yayinda Sajeed keyi masa firan Aunty *JEEDAH* tayi rashin lafiya, batareda ta kalleshi ba tace' inayin?..dasauri ya'amsa da tafiya lau yajiki?. tace Alhamdullah yace' Allah yakara sauki ameen tace.
Sunyi firakadan Da inna sannan yayi mata Sallama yafita,yafita kenan sai baba yakwalawa *SAJEEDAH* Kira ta amsa tareda saka hijab tanufi waje.
tace Baba gani, yace dama nace kizo Kuraka yayan ku zaya tafi, Cikin sanyi murya tace toh'Sajeed yace baba nima nadauko takalmin narakashi?.yace "eh.
"Ahankali sukafara tafiya kafin Sajeed yaiskosu', yayinda *ZUCIYOYIN SU* keta bugawa, sunshiga lungun kenan, saitaja ta tsaya tareda kallon shi, tabbas tajidadi ganisa har cikin *ZUCIYAR* ta amma Sai kuma tadaure fuska tareda kaudakai gefe sannan tace?...
Aha
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhta ce💘
[6:07PM, 3/8/2018] +234 902 288 0912: Y 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣7⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"Bakace' "indai rashin zuwanka gidan mu shine farin Ciki na toh" bazaka zoba,"amma kuma sai gashi kazo, wato hakan yana nufin bakasan farin ciki na kenan ko?..toh" yanzu kuma meya kawoka?..
Cikin sanyi murya yace' tabbas din mesan farin Cikin kine fiyi da tunani ki, saidai kiyi hakuri nakasa cika maki "alkawarin Dana daukar maki, kwana biyar din danayi bangan kiba, jinayi kamar nashe Kara biyar ne bangan kiba, *ZUCIYATA* sam takasa jure rashin ki.
Jikinta yai sanyi dajin abunda yafada ita kanta ba karamin jigata tayi narashin Saba, hartana fadi "aranta nima *ZUCIYATA* takasa juriyar rashin ka, sai koyamata nake tajure tajure amma takasa, yazanyi?..
yah *SEERAJ* yazanyi datarin SONKA "a *ZUCIYATA?..* jitayi wata *ZUCIYAR* tace' hakuri zakiyi, tunda shidin yabullo dawata manufa "acikin lamarin naku, Wanda idan bakiyi hankali ba za'iya kaiki ga'aikata babban kuskue nan gaba.
"Ahankali tadago Kai takalleshi cikin sa'a shima ita yake kallo "aikam suka hada idanu sukai wa juna kuri, suna kallon cikin kwayar idanun juna yayinda kowa yake hango son dan'uwansa "aciki *SAJEEDAH* ce tafara kauda Kai.
Cikin sanyi murya yace' dama kuma nazone nafadawa "Baba zan koma gurin aiki, kuma Zan dan'dade ban dawo ba shine nazo na sallame Ku", jitayi gabanta yafadi saidai bata bari yagane hakan ba.
Cikin sanyi murya yace' don haka *JEEDAH* kiyi hakuri kiyafe mani kinji?...Cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* aitun ranan tace nayafe maka, wani irin sanyi yaji yaratsa *ZUCIYAR* shi har yasaki lallausan Murmushi.
Yace yauwa my *JEEDAH* nagode sosai toh" Soyayya tafa?.. "aranta tace yana Cikin *ZUCIYATA* "afili kuma sai tace' babu ita, idanu yazo tareda cewa haba my *JEEDAH* karkice" haka don ALLAH, dai-dai lokacin da Sajeed yakaraso gurin su".
Sajeed yace Aunty *JEEDAH* nadauko tace toh" muje "A hankali suke tafiya, batareda kowa yace komai ba saidai sunayi suna San kallon juna, sunyi tafiya sosai sannan ta tsaya Cikin sanyi murya tace Allah yakiyaye hanya Jeed mu koma gida.
Da sauri yace pls *JEEDAH* kiyi hakuri, batace komai ba tajuya ta tafi, yayinda yabi bayanta da kallo *ZUCIYAR* shi cikeda dembin SONTA, Sajeed ne daya tsaya ya kalle shi tareda cewa yah *SEERAJ* my friend kayiwa Aunty *"JEEDAH* laifine?.. Kai yadaga masa alamar "eh.
Fuska Sajeed yadan bata tareda tabe baki yace nima idan nayi mata laifi, wata Rana harsai nayi kuka Sannan takeyin hakuri, amma idan kayita bata hakuri zata hakura shikam *SEERAJ* "aranshi fadi yake aini dama idan nayi mata kukan, zata yarda muci gaba da Soyayyar mu tabbas danayi don batasan yadda nakejin tabane a *ZUCIYATA* shiyasa,
_*Nikam nace kut melesi harda su kuka tab lallai Soyayya me karya lagon yan MAZA lol*_
Nan dai suka rabuda Sajeed yana yimasa Bye-bye shima tanayi masa, hakanan ya isa gida jikiba kwari koda yashiga afalon bakowa don haka "anan ya yada zango, tareda kwanciya akan lallausan kushin din idanu yarufe, yayinda yakejin SON *SAJEEDAH* yana bin jinin jikin shi.
Ammi ce' tafito daga shashinsa tashiga bata Ganshi ba tafito kenan sai taganshi kwance, "ahankali takarasa kusada shin tadan jima tana kallon shi Cikin jimamen halinda yake ciki, Sannan tasa hannu tadan bubbugi kafadar shi.
"Ahankali yabude lallausan idanun Sa masu cikeda shaukin Soyayyar *SAJEEDAH*, tashi yayi tareda cewa Sannun my Ammi, tace' hmmm Kaine da Sannun, ya'akai naga bakasha maganin ka ba kosau daya?...Cikin sanyi murya yace' my Ammi nifa banida wasu aljanu danayi gamo dasu don hakane maban shaba.
tace au kana nufin ita *"JEEDAH* din dakake kira "ashe Mutum ce ba 'aljana ba?... da sauri yace "eh my Ammi Mutum ce ita kamar kowa, tace' toh" meye hadinka da'ita?... "aikam da sauri yafar zuba mata bayani wanda "inagani baimasan yanayiba, domin gabadaya idanun shi sunrufe da *KAUNAR SAJEEDAH*,
fadi yake' budurwa tace "Ina SONTA" da dukka *ZUCIYATA* itama tana SONA Sosai, har munyi "alkawarin aure da'ita mundan samu sabani ne "atsakanin mu, kuma nine naimata laifin shine take fushi dani don my Ammi mujekib...
tsawar Da Ammi tadaka masa ne yasashi yinshuru da sauri yadago kai ya kalleta, kasan cewa magana kawai yakeyi batareda yana kallon taba, "aikam gaban shine yafadi sakamakon ganin wani irin matsananci baci rai "afuskarta,
Wanda tunda yake da'ita bai taba ganin shiba.
jiyayi gaban shi yaci gabada matsananci faduwa wani irin miyau yahadiye jikake Kut, cikin bacin rai tace' nikake fadawa cewa kayiwa wata "alkawarin aure toh" shi kuma Alkhairi da kayi Mani na auren *ZUBEE* Ina yake?..
Da sauri yace' yana nan my Ammi "aidukkan suzan aure su, harara Ammi ta watsa masa tareda cewa kana nufin dukkan su" zaka aure a lokaci guda?..
Da sauri yace "eh my Ammi Zan iya, tace' Hmmm yaro man maza aiba wai nace baza ka'iyaba, tabbas zaka iya Sosai kodan dan yadda "a kace namiji mijin mace hudu ne, toh" saida bada ni za'a wannan shashancin ba taya za'ace kamar kana karamin yaro dakai kace'zaka auri mata biyu alokaci guda?..
toh" Bari nafada maka kada ka kuskuren na sake jin wannan magana tafito daga bakin ka, Sannan kasani baka dawa data mata data wuce *"ZUBEE* domin ita nasani bansan wata *"JEEDAH* ba Saboda haka kar nasake jinka kira wannan sunan,
Idan kuma harka nasan ganin bacin rai na toh" sai ka cigaba da kiran wannan *JEEDAH* KO *JEERA* Oho maka Kai kasani.
Jiyayi wani irin zufa ya karyo masa gawa ni ZAFI dayaji kirjinsa yanayi saka makon gani bacin rai Ammi, shikam *SEERAJ* idan "akwai Abunda yatsana "arayuwar shi toh baiwuce bacin rai Ammi shiba.
Hankali shi ne yai mumunan tashi najin abunda Ammi tace' ga *SAJEEDAN* shi Cikin tsoro yace?...
_*dafatan Anyi jumma'a Lafiya.*_
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhat ce💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣8⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
_*Slm wannan page din nakuna ZUCIYATA CE friends kuyi yadda kukeso dashi, nasan kunayi dani shiyasa nima Wlh inayin Ku irin Sosai din'na Allah yabar ZUMINCI DA kauna*💘💘💘._
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"My Ammi kikace' Karna sake kiran sunan *"JEEDAH*?.. Cikin bacin rai tace' "eh haka nace' idan kuma kanasan ganin bacin raina toh", saikaci gaba Da kiran wannan sunan.
tashin hankalin shi yakaru don hakan ne yasa zufa natake to masa tako'ina, "ahankali yadago Kai ya kalleta "aikam yaga bacin rai karara afuskarta Wanda yakeda tabbaci shine silar bacin ran'nata, jiyayi kirjinsa yasake bugawa Cikin sanyi murya yace' kiyi hakuri my Ammi,
"Inadai fadin sunan *"JEEDAH* shike saki bacin ranki toh" bazan sake fadin shiba, Cikin bacin rai tace' yauwa ai hakan yafi, Sannan tawuce, bin bayan tayayi da kallo harta shige daki.
"Sannan ya rintse idanu "ahankali yafurta kiyi hakuri my Ammi bakina ne kawai zaya daina fadin *"JEEDAH,* koshi don gudun bacin ranki ne, "amma *ZUCIYATA* kam bazata iya daina fadin taba domin ina SONTA sosai, SON daban taba jin shi gakowace ya'mace ba Wanda inaji dashi aka halicci *ZUCIYATA.*
Jiyayi "anja tsaki mtswwwww! da sauri yabude idanu "atunanin shi Ammi ce tafito, ga mamkin sa saikawai ganin *ZUBEE* yayi tsaye tana kallon shi, "aikam tuni yahada girar sama data kasa yadaure fuska tamau tareda cewa keh! Ubanwa kikeyiwa tsaki?..
batace komai ba saida baki data turo, tsawa yadoka mata tareda mikewa tsaye yace waini tsaranki ne?..."aikam dagudu tashige daki tareda banko kofa,
tsaki yaja mtsww yace wawuyar yarinya kawai,
duk Saboda kene "akesan hanani cikar burina, kuma insha'Allahu sai burin yacika saina mallaki *"JEEDAH* "amatsayin mata ta Sannan yanufi daki ran'nan nashi abace.
Koda *SEERAJ* yashiga daki wayarsa ya iske tana takara, koda yaduba saiyaga daga can Jordan ne "aikam sai yafara macifa yana cewa dallah garara malamai karkudameni kunji KO?..,
"aikinan fa ninasa kaina idan kuma na gadama sainace' bazanyiba, banga kuma Ubanda zaya sani dole ba, nan dai yaita masifa shi kadai batare kuma da yadaga wayar ba saida yagama Sannan yafada toilet.
"Adaki kam *ZUBEE* saida fada marwa ta keyi tareda fadin asha dama yah S.p wannan *JEEDAR* dayake kira budurwar save?... wani irin kishine yaturnu keta' da karfi tace Amma ko wacece" wannan *"JEEDAH* din ranan dana kamata KO?.. Hmmm mtsww tayi tsaki tareda fita dakin.
_*Nikam nace' tofa*_
Baba yace Allah sarki toh" Allah ya taimaka yace Ameen, Baba yace yau kam ka shiga kugaisada Inna taku, yace toh" tareda mikewa yanufi Ciki gidan, kuma wannan ne Karina farko dazaya shiga gidan.
Da Sallama yashiga inna tana zaune bakin murhu, *SAJEEDAH* tana wanke-wanke da sauri tadago kai saka makon jin murya Wanda *ZUCIYARTA* take muradin San gani,
karaf suka hada idanun "aikam yasa kar mata lallausan murmushi yayida yaji wani irin sanyi yaziyarci *ZUCIYAR* shi da sauri tadukarda kai, Inna ce ta amsa yayinda Sajeed yajeda gudu ya rungume shi,
tabarma ta shimfida masa tareda yi masa sannu dazuwa, Bayan yazauna sanna suka gaisa yayinda idanun shi suna "akan *SAJEEDAH*, yayinda Sajeed keyi masa firan Aunty *JEEDAH* tayi rashin lafiya, batareda ta kalleshi ba tace' inayin?..dasauri ya'amsa da tafiya lau yajiki?. tace Alhamdullah yace' Allah yakara sauki ameen tace.
Sunyi firakadan Da inna sannan yayi mata Sallama yafita,yafita kenan sai baba yakwalawa *SAJEEDAH* Kira ta amsa tareda saka hijab tanufi waje.
tace Baba gani, yace dama nace kizo Kuraka yayan ku zaya tafi, Cikin sanyi murya tace toh'Sajeed yace baba nima nadauko takalmin narakashi?.yace "eh.
"Ahankali sukafara tafiya kafin Sajeed yaiskosu', yayinda *ZUCIYOYIN SU* keta bugawa, sunshiga lungun kenan, saitaja ta tsaya tareda kallon shi, tabbas tajidadi ganisa har cikin *ZUCIYAR* ta amma Sai kuma tadaure fuska tareda kaudakai gefe sannan tace?...
Aha
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhta ce💘
[6:07PM, 3/8/2018] +234 902 288 0912: Y 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣7⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"Bakace' "indai rashin zuwanka gidan mu shine farin Ciki na toh" bazaka zoba,"amma kuma sai gashi kazo, wato hakan yana nufin bakasan farin ciki na kenan ko?..toh" yanzu kuma meya kawoka?..
Cikin sanyi murya yace' tabbas din mesan farin Cikin kine fiyi da tunani ki, saidai kiyi hakuri nakasa cika maki "alkawarin Dana daukar maki, kwana biyar din danayi bangan kiba, jinayi kamar nashe Kara biyar ne bangan kiba, *ZUCIYATA* sam takasa jure rashin ki.
Jikinta yai sanyi dajin abunda yafada ita kanta ba karamin jigata tayi narashin Saba, hartana fadi "aranta nima *ZUCIYATA* takasa juriyar rashin ka, sai koyamata nake tajure tajure amma takasa, yazanyi?..
yah *SEERAJ* yazanyi datarin SONKA "a *ZUCIYATA?..* jitayi wata *ZUCIYAR* tace' hakuri zakiyi, tunda shidin yabullo dawata manufa "acikin lamarin naku, Wanda idan bakiyi hankali ba za'iya kaiki ga'aikata babban kuskue nan gaba.
"Ahankali tadago Kai takalleshi cikin sa'a shima ita yake kallo "aikam suka hada idanu sukai wa juna kuri, suna kallon cikin kwayar idanun juna yayinda kowa yake hango son dan'uwansa "aciki *SAJEEDAH* ce tafara kauda Kai.
Cikin sanyi murya yace' dama kuma nazone nafadawa "Baba zan koma gurin aiki, kuma Zan dan'dade ban dawo ba shine nazo na sallame Ku", jitayi gabanta yafadi saidai bata bari yagane hakan ba.
Cikin sanyi murya yace' don haka *JEEDAH* kiyi hakuri kiyafe mani kinji?...Cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* aitun ranan tace nayafe maka, wani irin sanyi yaji yaratsa *ZUCIYAR* shi har yasaki lallausan Murmushi.
Yace yauwa my *JEEDAH* nagode sosai toh" Soyayya tafa?.. "aranta tace yana Cikin *ZUCIYATA* "afili kuma sai tace' babu ita, idanu yazo tareda cewa haba my *JEEDAH* karkice" haka don ALLAH, dai-dai lokacin da Sajeed yakaraso gurin su".
Sajeed yace Aunty *JEEDAH* nadauko tace toh" muje "A hankali suke tafiya, batareda kowa yace komai ba saidai sunayi suna San kallon juna, sunyi tafiya sosai sannan ta tsaya Cikin sanyi murya tace Allah yakiyaye hanya Jeed mu koma gida.
Da sauri yace pls *JEEDAH* kiyi hakuri, batace komai ba tajuya ta tafi, yayinda yabi bayanta da kallo *ZUCIYAR* shi cikeda dembin SONTA, Sajeed ne daya tsaya ya kalle shi tareda cewa yah *SEERAJ* my friend kayiwa Aunty *"JEEDAH* laifine?.. Kai yadaga masa alamar "eh.
Fuska Sajeed yadan bata tareda tabe baki yace nima idan nayi mata laifi, wata Rana harsai nayi kuka Sannan takeyin hakuri, amma idan kayita bata hakuri zata hakura shikam *SEERAJ* "aranshi fadi yake aini dama idan nayi mata kukan, zata yarda muci gaba da Soyayyar mu tabbas danayi don batasan yadda nakejin tabane a *ZUCIYATA* shiyasa,
_*Nikam nace kut melesi harda su kuka tab lallai Soyayya me karya lagon yan MAZA lol*_
Nan dai suka rabuda Sajeed yana yimasa Bye-bye shima tanayi masa, hakanan ya isa gida jikiba kwari koda yashiga afalon bakowa don haka "anan ya yada zango, tareda kwanciya akan lallausan kushin din idanu yarufe, yayinda yakejin SON *SAJEEDAH* yana bin jinin jikin shi.
Ammi ce' tafito daga shashinsa tashiga bata Ganshi ba tafito kenan sai taganshi kwance, "ahankali takarasa kusada shin tadan jima tana kallon shi Cikin jimamen halinda yake ciki, Sannan tasa hannu tadan bubbugi kafadar shi.
"Ahankali yabude lallausan idanun Sa masu cikeda shaukin Soyayyar *SAJEEDAH*, tashi yayi tareda cewa Sannun my Ammi, tace' hmmm Kaine da Sannun, ya'akai naga bakasha maganin ka ba kosau daya?...Cikin sanyi murya yace' my Ammi nifa banida wasu aljanu danayi gamo dasu don hakane maban shaba.
tace au kana nufin ita *"JEEDAH* din dakake kira "ashe Mutum ce ba 'aljana ba?... da sauri yace "eh my Ammi Mutum ce ita kamar kowa, tace' toh" meye hadinka da'ita?... "aikam da sauri yafar zuba mata bayani wanda "inagani baimasan yanayiba, domin gabadaya idanun shi sunrufe da *KAUNAR SAJEEDAH*,
fadi yake' budurwa tace "Ina SONTA" da dukka *ZUCIYATA* itama tana SONA Sosai, har munyi "alkawarin aure da'ita mundan samu sabani ne "atsakanin mu, kuma nine naimata laifin shine take fushi dani don my Ammi mujekib...
tsawar Da Ammi tadaka masa ne yasashi yinshuru da sauri yadago kai ya kalleta, kasan cewa magana kawai yakeyi batareda yana kallon taba, "aikam gaban shine yafadi sakamakon ganin wani irin matsananci baci rai "afuskarta,
Wanda tunda yake da'ita bai taba ganin shiba.
jiyayi gaban shi yaci gabada matsananci faduwa wani irin miyau yahadiye jikake Kut, cikin bacin rai tace' nikake fadawa cewa kayiwa wata "alkawarin aure toh" shi kuma Alkhairi da kayi Mani na auren *ZUBEE* Ina yake?..
Da sauri yace' yana nan my Ammi "aidukkan suzan aure su, harara Ammi ta watsa masa tareda cewa kana nufin dukkan su" zaka aure a lokaci guda?..
Da sauri yace "eh my Ammi Zan iya, tace' Hmmm yaro man maza aiba wai nace baza ka'iyaba, tabbas zaka iya Sosai kodan dan yadda "a kace namiji mijin mace hudu ne, toh" saida bada ni za'a wannan shashancin ba taya za'ace kamar kana karamin yaro dakai kace'zaka auri mata biyu alokaci guda?..
toh" Bari nafada maka kada ka kuskuren na sake jin wannan magana tafito daga bakin ka, Sannan kasani baka dawa data mata data wuce *"ZUBEE* domin ita nasani bansan wata *"JEEDAH* ba Saboda haka kar nasake jinka kira wannan sunan,
Idan kuma harka nasan ganin bacin rai na toh" sai ka cigaba da kiran wannan *JEEDAH* KO *JEERA* Oho maka Kai kasani.
Jiyayi wani irin zufa ya karyo masa gawa ni ZAFI dayaji kirjinsa yanayi saka makon gani bacin rai Ammi, shikam *SEERAJ* idan "akwai Abunda yatsana "arayuwar shi toh baiwuce bacin rai Ammi shiba.
Hankali shi ne yai mumunan tashi najin abunda Ammi tace' ga *SAJEEDAN* shi Cikin tsoro yace?...
_*dafatan Anyi jumma'a Lafiya.*_
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhat ce💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣8⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
_*Slm wannan page din nakuna ZUCIYATA CE friends kuyi yadda kukeso dashi, nasan kunayi dani shiyasa nima Wlh inayin Ku irin Sosai din'na Allah yabar ZUMINCI DA kauna*💘💘💘._
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"My Ammi kikace' Karna sake kiran sunan *"JEEDAH*?.. Cikin bacin rai tace' "eh haka nace' idan kuma kanasan ganin bacin raina toh", saikaci gaba Da kiran wannan sunan.
tashin hankalin shi yakaru don hakan ne yasa zufa natake to masa tako'ina, "ahankali yadago Kai ya kalleta "aikam yaga bacin rai karara afuskarta Wanda yakeda tabbaci shine silar bacin ran'nata, jiyayi kirjinsa yasake bugawa Cikin sanyi murya yace' kiyi hakuri my Ammi,
"Inadai fadin sunan *"JEEDAH* shike saki bacin ranki toh" bazan sake fadin shiba, Cikin bacin rai tace' yauwa ai hakan yafi, Sannan tawuce, bin bayan tayayi da kallo harta shige daki.
"Sannan ya rintse idanu "ahankali yafurta kiyi hakuri my Ammi bakina ne kawai zaya daina fadin *"JEEDAH,* koshi don gudun bacin ranki ne, "amma *ZUCIYATA* kam bazata iya daina fadin taba domin ina SONTA sosai, SON daban taba jin shi gakowace ya'mace ba Wanda inaji dashi aka halicci *ZUCIYATA.*
Jiyayi "anja tsaki mtswwwww! da sauri yabude idanu "atunanin shi Ammi ce tafito, ga mamkin sa saikawai ganin *ZUBEE* yayi tsaye tana kallon shi, "aikam tuni yahada girar sama data kasa yadaure fuska tamau tareda cewa keh! Ubanwa kikeyiwa tsaki?..
batace komai ba saida baki data turo, tsawa yadoka mata tareda mikewa tsaye yace waini tsaranki ne?..."aikam dagudu tashige daki tareda banko kofa,
tsaki yaja mtsww yace wawuyar yarinya kawai,
duk Saboda kene "akesan hanani cikar burina, kuma insha'Allahu sai burin yacika saina mallaki *"JEEDAH* "amatsayin mata ta Sannan yanufi daki ran'nan nashi abace.
Koda *SEERAJ* yashiga daki wayarsa ya iske tana takara, koda yaduba saiyaga daga can Jordan ne "aikam sai yafara macifa yana cewa dallah garara malamai karkudameni kunji KO?..,
"aikinan fa ninasa kaina idan kuma na gadama sainace' bazanyiba, banga kuma Ubanda zaya sani dole ba, nan dai yaita masifa shi kadai batare kuma da yadaga wayar ba saida yagama Sannan yafada toilet.
"Adaki kam *ZUBEE* saida fada marwa ta keyi tareda fadin asha dama yah S.p wannan *JEEDAR* dayake kira budurwar save?... wani irin kishine yaturnu keta' da karfi tace Amma ko wacece" wannan *"JEEDAH* din ranan dana kamata KO?.. Hmmm mtsww tayi tsaki tareda fita dakin.
_*Nikam nace' tofa*_