Sashe 24
Zuciyatace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*SEERAJ* kam tambayan kasa yake shin ya'akayi Ammi tasan inda yake zuwa?.. saidai kuma yakasa bakanshi amsa, dai-dai lokacin da ya'isa kofar gidan Alh Siddi. Mamaki ne ya kamashi saka makon gani *SAGEER* tsaye ajikin mota, yana sakarmashi wani dan'iskan Murmushi.
"aranshi yace no wonder Ashe wannan dan'iskan yakawo ta lallai S A NASKO zamu kwashi bura'uba Dani dakai, daure fuska *SEERAJ* yayi tareda watsa mashi wani irin mugun harara me daukeda zamu hadu, shi kuma ya bashi amsa da muhadu din mana saime badai bukata nayabiya ba yau Ammi tasan abunda kakeyi,
dasauri yaya maida duban shiga Ammi tareda cewa Sannun Ammi kinfito?..tace "eh *SAGEER* mutafi yace toh tareda bude mata gidan baya tashiga yarufe yayinda, *SEERAJ* rai abace yabude gidan gaba yashiga shi kuma *SAGEER* yaje yashiga yaja suka tafi, acikin mota KO" kallon inda *SAGEER* yake *SEERAJ* beyiba harsuka isa gida.
Da sauri *SAGEER* yazo yabude wa Ammi kofa tareda cewa Sannun Ammi ahuta gajiya tace toh" sai anjima *SAGEER* nagode sosai, rai bace ta kalli *SEERAJ* tace kasa meni ciki yace toh"
Saida yabari Ammi tashiga cikin gida Sannan ya chakumi kwalan rigar *SAGEER* cikin bacin rai yace dan'iska Uban waye yace kakaita gidansu" *my JEEDAH?..* cikin Murmushi mugunta yace Ubana, sakinshi yayi tareda turashi da karfi, dasauri yadafa mota gudun kar yafadi, dai-dai lokacin da *SEERAJ* yake nunashida yatsa Cikin bacin rai yace S A NASKO kasan Allah idan baka fita harkataba nafada maka zamu samu mummunan matsala takanina dakai, wai Ina ruwan kada sha'anina ne?..
yace daruwa Na domin ni "abokin kane kuma masoyinka, dasauri yace karya kake dan'iska kaiba masoyina bane tunda bakasan abunda nakeso, yace "eh indai kan wannan yariyarne saidai ka fadi duk abunda zaka fadi amma bansan kada ita domin kaidin ba kalarta bane,?...yace Dan iska karda Allah yasaka sodin tunda kaine Ubana Wanda yakeda damar zaba Mani mata KO?.. banza kawai magulmaci toh" ka kaita tagani saika zuba ruwa kasa kasha, kuma kasani ba'abunda zaya Chanja SONTA agareni domin itadin *ZUCIYATA CE* dan'iska kawai yafidi tareda juyawa yanufi cikin gida ranshi bace. yayinda shikuma *SAGEER* yace "Oho dai Sannan yashiga mota yaja yafita daga harabar gidan *ZUCIYAR* shi fari kal.
_*Nikam nace hmmm su SAGEER a sake hali dai*_
Cikin tsoro yashiga falon yayinda bakinshi kedaukeda Addu'a kirjinsa kuwa sai bugawa yakeyi, domin shi kam tun yana yaro yake bala'in tsoron Ammin shi, shiyasa ma yake gudun bacin ranta "arayuwar shi, Ammi kam sai faman safa da marwa takeyi atsakiyar falo ranta bace kasan cewar tun lokacin da zasuje *SAGEER* yafada mata komai gameda *SAJEEDAH*,
Cikin faduwar gaba ya'isa kusada ita yace my Am...hannun tadaga mashi Dan hakane yai shuru, fuska daure tace mene ne hadinkada wayan nan mutanan?..aranshi yace *KAUNA* "afilikuma yace taimako, tace Ok daga taimako shikenan saika maida gidansu gurin zuwanka ko?..
baice komai sai wani irin zufa(gumi) da yakeyi kana gani kasan natashin hankali ne.
tace ita wannan data gaida ni wacece?..
saida yahadiyi wani irin miyau tukunna Sannan cikin matsananci tsoro yace ummh- ummh ita ce, tace "eh shine nakeson nasan wacece itadin?...idanu yarintse domin kuwa jiyayi *ZUCIYAR* shitana bugawa da sauri-dasauri!.. tace dakai fanake?.. Cikin karfi hali yace *SAJEEDAH* ceeee! Cikin bacin rai tace *SAJEEDAH* ba itace yarinyar da nace kar nasake jin ka kira sunanta?... Cikin sanyi murya yace' ita ce, tace wato nidin ban'isa nace kabar abu kabar shiba ko?...dasauri yace wlh my Ammi mikin'isa har kinyi yawa, tace a ah ban'isaba tunda har zance kabar abu baka bari basai maka Karawa dakai,
ai *SAGEER* yafada mani komai saboda haka kafita idona narufe kajiko?..wai shi ba taimakon sukace kayi ba?..dasauri yace "eh my Ammi babansu yarasu don haka basuda kowa, tace ah yanzu kam aigaka sunsamu asama ko?..shin waini mekake nufida auren *ZUBEE* ne?..dasauri yace my Ammi bana nufin komai zanyi kamar yadda ki keso, toh" ita kuma waccen yariyarn mekake nufida'ita?.. yace inasonta da dukkan *ZUCIYATA* don Allah myAmmiki amince mani Na aure ta tanada halayya da dabi'a masu kyau, taceitakuwa *ZUBEE* bata dashiko?...
Aran shi yace tabbas batadashi yanzu domin kuwa tazubar da tarbiyan dakukai mata, indama kinsan abunda takeyi da baki tilasta mani aurenta ba afili kuma sai yaca a ah my Ammi bance ba. Cikin bacin rai tareda daga murya tace *SEERAJO!* Cikin tsoro yadaga kai ya kalleta yayinda yaji *ZUCIYAR* shi tana bugawa fat-fat-fat kamar zata fasa kirji shi tafito waje saboda tsabar tashin hankali domin tunda yakebai tabajin takira sunan shiba saidai tace baban Jordan ko kuma tace young pilot.
_*Nace wayyo Seeraj za'aina Sajeedah da inna kenan.*_
da karfi tasake cewa *SEERAJO* ido yarintse tareda cewa na'am my Ammi, kasan Allah idan bakafita sha'anin wannan yarinyar basai nayi mummunan saba maka ko maka sake na wata Uwa ba niba, domin bazan hada zuri'a da mutanan da bansa asalinsuba,
kuma yanzu nan nakeson ka shirya kakoma Jordan gurin aiki, kuma karka kuskura kadawo sai'ana saura kwana biyu aurenku domin yau saura wata uku tagama karatu don haka sa'a saura kwana biyun nakeso ganinka, Cikin tashin hankali yadaga kaiya kalleta yace'?...
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhat ce💘
[11:33PM, 3/30/2018] +234 902 288 0912: 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
3⃣3⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"Tsabar tashi hankali da *SEERAJ* yatsinci kansa aciki ne yasa shi kasa cewa komai domin kuwa wani irin bugawa *ZUCIYAR* shi takeyi har yafi nadazu tsanan ta, jiyayima kabafunshi suna neman kadashi kasa don haka dasauri yadafa kushi, gawani irin sarawa da kanshi yake shi ko kirjinshi bugawar dayakema yawuce misali.
Ahankali yadago Kai yakalleta sannan Cikin sarkewar murya me kunshe da tashin hankali.
yace D..o.n.. ALLAH my Ammi karki rabani da *"JEEDAH* wlh Inason ta" dayawa *ZUCIYATA* bazata jure rashinta, ba pls my Ammi...harara ta watsa mashi sannan tace ai *ZUCIYARKA* zata iya jure ganin bacin rai nako?..
Dasauri yace no my Ammi itama bazata jure ba, tace toh" yanzu zakayi abunda nace ko kuma ban'isaba?..Cikin sanyi murya yace' kin isa my Ammi har kinyi yawa don haka zanyi duk abunda kikace" Amma don Allah kiyi hakuri har ending of this month sai natafi kinji?.. taca
"A ah bazan bari kawuce kawai kaje kashirya peter KO Adamu Cikin su daya yazo yakai ka Abuja idan kuma jirgi zaka bi toh" zabi yarage gareka, kuma kasan Allah muddun ka kuskura kafadama Sardauna KO" kuma Alh Jordan wannan maganar toh" sai nayi mummunan saba maka "eheee! kaji nafada maka don bazayayuyu nabarka ka aurin wannan local girl dinba yace pls my Ammi kiy...
hannun tadaga mashi tareda nuna masa hanya Cikin sanyi jiki yawuce bin bayan shitayi da kallo har yashiga part dinsa. tsaki taja mtswwwww tareda cewa haka kawai Zan Bari kaje ka kwaso mani tarkacen ba tafadi tareda wucewa part din ta tana fada. Dakyar da hada hanya ya'isa part dinsa zama yayi agefen gado tareda Kama kanshi dayake barazan tarwatsewa,
Cikin sanyi murya yace' haba my Ammi mesa bazakiyiwa *ZUCIYATA* adalciba?.. surutu kawai yake Wanda kanajinshi kasan baya Cikin nutsuwar shi, candai yamike Cikin bacin rai yanufi wedrof hannun yakai yajawo trolley asaman wedrof din aiko cikin rashin sa'a dukkan akwatan suka zuba kasa saidai ko" kallon inda suke baiyi ba Saboda wani irin bacin rai yakeji a *ZUCIYAR,* shi kawai sai yaduki trolley tareda bude wedrof din yashiga fitoda kayan shi yana zubawa aciki saidaya cika trolley din Sannan yarufe yadauko kayanda zayasa yawurga saman gado.
Sannan yashiga bayi
yasakarwa kanshi ruwa yadade Sannan yafito, saidai kuma yana fitowa wani irin sanyi yarufe shi jikinshi sai rawayake, har hakoranshi suna haduwa da junansu alamar zazzabi yanasan kamashi Cikin karfin hali yashirya, Sannan yakwashi wayoyin Wanda yakashesu duk sannan zibasu cikinaljihu Sannan yarataya jakar laptop dinshi Sannan yaja trolley din yafita.
afalo yasketa rai bace yace natafi tace toh" Allah ya kiyaye hanya agaida su Alh yace toh" tareda fita.koka fin su is a Abuja wani irin azababben zazzabi yarufe shi Cikin sa'a KO fasinja daya yarage don haka bawani bata lokaci jirgi yatashi sai Jordan.
_*To mukam saimuce asauka lafiya young pilot saidai wannan tafiyar sai a slow.*_
💘💘💘***💘💘
JORDAN
Koda suka isa dakyar ya'iya kunna wayarshi yakira Alh seerajo yaturo drive adauke shi, Alh seerajo yana zaune afalo *SEERAJO* yashiga direct jikin Alh yafada yana sauke wani irin numfashi wanda kallon daya zakaimai kagane dakyar yake fisgo numfashin, ciki matsananci tashin hankali Alh yake tambayar shi cikin harshan larabci meyasa meshi?.. saidai be'iya bashi amsa ba sakamakon daukewar da numfashin sayayi. aikam cikin tashi hakali yasa drive yadaukeshi sai asibiti.
Likitoci uku ne akan *SEERAJ* dakyar suka samu numfashin sa yadai-daita indasuka gano cewa ciwon *ZUCIYA* naba razanan kamashi, hankali Alh seerajo yatashi sosai bayan yafara sai Alh yake tambayar shi meye yasa aranshi har yakebarazan haifar masa da ciwon *ZUCIYA?..* sai yace bakomai Alh seerajo yayi yayi dashi yafada masa abunda keda munsa amma sai bakomai kawai yake cewa, dagan saikawai ya kyale shi wasa-wasa saida *SEERAJ* yayi kwana biyar a asibiti Sannan aka sallame shi balaifi yadanji sauki saikam *ZUCIYAR* nan nashi hmm ba'acewa komai.
💘💘***💘💘
NIGERIA
Su *SAJEEDAH* hankalonsu yatashi sosai sunkira lambarshi batajuwa takira hartagaji, amma kuma bata fasa ba kusan kullum saitakira "amma amsar daya ne wato akashe wayar take ranwata laraba tadawo daga makaranta kasan cewar ankoma boko. daki tashiga direct bayan tacire uniform tasa wata doguwar riga saita zauna gefen gado, tareda da daukar waya tafara neman layin *SEERAJ* kamar yadda tasaba saidai amsar daya ce wato akashe, kawai sai tafashe da kuka saida tayi mai isarta sannan tashiga bayi tawanke fuska tafito Sannan tanufi falo.
Bayan kwana biyu ranan wata Asabar Wanda tayi dai-dai da kwanan "baba arba'in da biyu darasuwa,kwatsam saiga yan'uwanan baba sun zo daga nijar su biyar maza uku mata biyu, aikan nanda nan inna ta tare su dafarinciki bayan angaisa tareda nima juna gaisuwa rashin baba,sai innata tashita Dora masu girki kasan cewar *SAJEEDAH* taje islamiyya tana Cikin yin girki saigasu sundawo.
"aranshi yace no wonder Ashe wannan dan'iskan yakawo ta lallai S A NASKO zamu kwashi bura'uba Dani dakai, daure fuska *SEERAJ* yayi tareda watsa mashi wani irin mugun harara me daukeda zamu hadu, shi kuma ya bashi amsa da muhadu din mana saime badai bukata nayabiya ba yau Ammi tasan abunda kakeyi,
dasauri yaya maida duban shiga Ammi tareda cewa Sannun Ammi kinfito?..tace "eh *SAGEER* mutafi yace toh tareda bude mata gidan baya tashiga yarufe yayinda, *SEERAJ* rai abace yabude gidan gaba yashiga shi kuma *SAGEER* yaje yashiga yaja suka tafi, acikin mota KO" kallon inda *SAGEER* yake *SEERAJ* beyiba harsuka isa gida.
Da sauri *SAGEER* yazo yabude wa Ammi kofa tareda cewa Sannun Ammi ahuta gajiya tace toh" sai anjima *SAGEER* nagode sosai, rai bace ta kalli *SEERAJ* tace kasa meni ciki yace toh"
Saida yabari Ammi tashiga cikin gida Sannan ya chakumi kwalan rigar *SAGEER* cikin bacin rai yace dan'iska Uban waye yace kakaita gidansu" *my JEEDAH?..* cikin Murmushi mugunta yace Ubana, sakinshi yayi tareda turashi da karfi, dasauri yadafa mota gudun kar yafadi, dai-dai lokacin da *SEERAJ* yake nunashida yatsa Cikin bacin rai yace S A NASKO kasan Allah idan baka fita harkataba nafada maka zamu samu mummunan matsala takanina dakai, wai Ina ruwan kada sha'anina ne?..
yace daruwa Na domin ni "abokin kane kuma masoyinka, dasauri yace karya kake dan'iska kaiba masoyina bane tunda bakasan abunda nakeso, yace "eh indai kan wannan yariyarne saidai ka fadi duk abunda zaka fadi amma bansan kada ita domin kaidin ba kalarta bane,?...yace Dan iska karda Allah yasaka sodin tunda kaine Ubana Wanda yakeda damar zaba Mani mata KO?.. banza kawai magulmaci toh" ka kaita tagani saika zuba ruwa kasa kasha, kuma kasani ba'abunda zaya Chanja SONTA agareni domin itadin *ZUCIYATA CE* dan'iska kawai yafidi tareda juyawa yanufi cikin gida ranshi bace. yayinda shikuma *SAGEER* yace "Oho dai Sannan yashiga mota yaja yafita daga harabar gidan *ZUCIYAR* shi fari kal.
_*Nikam nace hmmm su SAGEER a sake hali dai*_
Cikin tsoro yashiga falon yayinda bakinshi kedaukeda Addu'a kirjinsa kuwa sai bugawa yakeyi, domin shi kam tun yana yaro yake bala'in tsoron Ammin shi, shiyasa ma yake gudun bacin ranta "arayuwar shi, Ammi kam sai faman safa da marwa takeyi atsakiyar falo ranta bace kasan cewar tun lokacin da zasuje *SAGEER* yafada mata komai gameda *SAJEEDAH*,
Cikin faduwar gaba ya'isa kusada ita yace my Am...hannun tadaga mashi Dan hakane yai shuru, fuska daure tace mene ne hadinkada wayan nan mutanan?..aranshi yace *KAUNA* "afilikuma yace taimako, tace Ok daga taimako shikenan saika maida gidansu gurin zuwanka ko?..
baice komai sai wani irin zufa(gumi) da yakeyi kana gani kasan natashin hankali ne.
tace ita wannan data gaida ni wacece?..
saida yahadiyi wani irin miyau tukunna Sannan cikin matsananci tsoro yace ummh- ummh ita ce, tace "eh shine nakeson nasan wacece itadin?...idanu yarintse domin kuwa jiyayi *ZUCIYAR* shitana bugawa da sauri-dasauri!.. tace dakai fanake?.. Cikin karfi hali yace *SAJEEDAH* ceeee! Cikin bacin rai tace *SAJEEDAH* ba itace yarinyar da nace kar nasake jin ka kira sunanta?... Cikin sanyi murya yace' ita ce, tace wato nidin ban'isa nace kabar abu kabar shiba ko?...dasauri yace wlh my Ammi mikin'isa har kinyi yawa, tace a ah ban'isaba tunda har zance kabar abu baka bari basai maka Karawa dakai,
ai *SAGEER* yafada mani komai saboda haka kafita idona narufe kajiko?..wai shi ba taimakon sukace kayi ba?..dasauri yace "eh my Ammi babansu yarasu don haka basuda kowa, tace ah yanzu kam aigaka sunsamu asama ko?..shin waini mekake nufida auren *ZUBEE* ne?..dasauri yace my Ammi bana nufin komai zanyi kamar yadda ki keso, toh" ita kuma waccen yariyarn mekake nufida'ita?.. yace inasonta da dukkan *ZUCIYATA* don Allah myAmmiki amince mani Na aure ta tanada halayya da dabi'a masu kyau, taceitakuwa *ZUBEE* bata dashiko?...
Aran shi yace tabbas batadashi yanzu domin kuwa tazubar da tarbiyan dakukai mata, indama kinsan abunda takeyi da baki tilasta mani aurenta ba afili kuma sai yaca a ah my Ammi bance ba. Cikin bacin rai tareda daga murya tace *SEERAJO!* Cikin tsoro yadaga kai ya kalleta yayinda yaji *ZUCIYAR* shi tana bugawa fat-fat-fat kamar zata fasa kirji shi tafito waje saboda tsabar tashin hankali domin tunda yakebai tabajin takira sunan shiba saidai tace baban Jordan ko kuma tace young pilot.
_*Nace wayyo Seeraj za'aina Sajeedah da inna kenan.*_
da karfi tasake cewa *SEERAJO* ido yarintse tareda cewa na'am my Ammi, kasan Allah idan bakafita sha'anin wannan yarinyar basai nayi mummunan saba maka ko maka sake na wata Uwa ba niba, domin bazan hada zuri'a da mutanan da bansa asalinsuba,
kuma yanzu nan nakeson ka shirya kakoma Jordan gurin aiki, kuma karka kuskura kadawo sai'ana saura kwana biyu aurenku domin yau saura wata uku tagama karatu don haka sa'a saura kwana biyun nakeso ganinka, Cikin tashin hankali yadaga kaiya kalleta yace'?...
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhat ce💘
[11:33PM, 3/30/2018] +234 902 288 0912: 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
3⃣3⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"Tsabar tashi hankali da *SEERAJ* yatsinci kansa aciki ne yasa shi kasa cewa komai domin kuwa wani irin bugawa *ZUCIYAR* shi takeyi har yafi nadazu tsanan ta, jiyayima kabafunshi suna neman kadashi kasa don haka dasauri yadafa kushi, gawani irin sarawa da kanshi yake shi ko kirjinshi bugawar dayakema yawuce misali.
Ahankali yadago Kai yakalleta sannan Cikin sarkewar murya me kunshe da tashin hankali.
yace D..o.n.. ALLAH my Ammi karki rabani da *"JEEDAH* wlh Inason ta" dayawa *ZUCIYATA* bazata jure rashinta, ba pls my Ammi...harara ta watsa mashi sannan tace ai *ZUCIYARKA* zata iya jure ganin bacin rai nako?..
Dasauri yace no my Ammi itama bazata jure ba, tace toh" yanzu zakayi abunda nace ko kuma ban'isaba?..Cikin sanyi murya yace' kin isa my Ammi har kinyi yawa don haka zanyi duk abunda kikace" Amma don Allah kiyi hakuri har ending of this month sai natafi kinji?.. taca
"A ah bazan bari kawuce kawai kaje kashirya peter KO Adamu Cikin su daya yazo yakai ka Abuja idan kuma jirgi zaka bi toh" zabi yarage gareka, kuma kasan Allah muddun ka kuskura kafadama Sardauna KO" kuma Alh Jordan wannan maganar toh" sai nayi mummunan saba maka "eheee! kaji nafada maka don bazayayuyu nabarka ka aurin wannan local girl dinba yace pls my Ammi kiy...
hannun tadaga mashi tareda nuna masa hanya Cikin sanyi jiki yawuce bin bayan shitayi da kallo har yashiga part dinsa. tsaki taja mtswwwww tareda cewa haka kawai Zan Bari kaje ka kwaso mani tarkacen ba tafadi tareda wucewa part din ta tana fada. Dakyar da hada hanya ya'isa part dinsa zama yayi agefen gado tareda Kama kanshi dayake barazan tarwatsewa,
Cikin sanyi murya yace' haba my Ammi mesa bazakiyiwa *ZUCIYATA* adalciba?.. surutu kawai yake Wanda kanajinshi kasan baya Cikin nutsuwar shi, candai yamike Cikin bacin rai yanufi wedrof hannun yakai yajawo trolley asaman wedrof din aiko cikin rashin sa'a dukkan akwatan suka zuba kasa saidai ko" kallon inda suke baiyi ba Saboda wani irin bacin rai yakeji a *ZUCIYAR,* shi kawai sai yaduki trolley tareda bude wedrof din yashiga fitoda kayan shi yana zubawa aciki saidaya cika trolley din Sannan yarufe yadauko kayanda zayasa yawurga saman gado.
Sannan yashiga bayi
yasakarwa kanshi ruwa yadade Sannan yafito, saidai kuma yana fitowa wani irin sanyi yarufe shi jikinshi sai rawayake, har hakoranshi suna haduwa da junansu alamar zazzabi yanasan kamashi Cikin karfin hali yashirya, Sannan yakwashi wayoyin Wanda yakashesu duk sannan zibasu cikinaljihu Sannan yarataya jakar laptop dinshi Sannan yaja trolley din yafita.
afalo yasketa rai bace yace natafi tace toh" Allah ya kiyaye hanya agaida su Alh yace toh" tareda fita.koka fin su is a Abuja wani irin azababben zazzabi yarufe shi Cikin sa'a KO fasinja daya yarage don haka bawani bata lokaci jirgi yatashi sai Jordan.
_*To mukam saimuce asauka lafiya young pilot saidai wannan tafiyar sai a slow.*_
💘💘💘***💘💘
JORDAN
Koda suka isa dakyar ya'iya kunna wayarshi yakira Alh seerajo yaturo drive adauke shi, Alh seerajo yana zaune afalo *SEERAJO* yashiga direct jikin Alh yafada yana sauke wani irin numfashi wanda kallon daya zakaimai kagane dakyar yake fisgo numfashin, ciki matsananci tashin hankali Alh yake tambayar shi cikin harshan larabci meyasa meshi?.. saidai be'iya bashi amsa ba sakamakon daukewar da numfashin sayayi. aikam cikin tashi hakali yasa drive yadaukeshi sai asibiti.
Likitoci uku ne akan *SEERAJ* dakyar suka samu numfashin sa yadai-daita indasuka gano cewa ciwon *ZUCIYA* naba razanan kamashi, hankali Alh seerajo yatashi sosai bayan yafara sai Alh yake tambayar shi meye yasa aranshi har yakebarazan haifar masa da ciwon *ZUCIYA?..* sai yace bakomai Alh seerajo yayi yayi dashi yafada masa abunda keda munsa amma sai bakomai kawai yake cewa, dagan saikawai ya kyale shi wasa-wasa saida *SEERAJ* yayi kwana biyar a asibiti Sannan aka sallame shi balaifi yadanji sauki saikam *ZUCIYAR* nan nashi hmm ba'acewa komai.
💘💘***💘💘
NIGERIA
Su *SAJEEDAH* hankalonsu yatashi sosai sunkira lambarshi batajuwa takira hartagaji, amma kuma bata fasa ba kusan kullum saitakira "amma amsar daya ne wato akashe wayar take ranwata laraba tadawo daga makaranta kasan cewar ankoma boko. daki tashiga direct bayan tacire uniform tasa wata doguwar riga saita zauna gefen gado, tareda da daukar waya tafara neman layin *SEERAJ* kamar yadda tasaba saidai amsar daya ce wato akashe, kawai sai tafashe da kuka saida tayi mai isarta sannan tashiga bayi tawanke fuska tafito Sannan tanufi falo.
Bayan kwana biyu ranan wata Asabar Wanda tayi dai-dai da kwanan "baba arba'in da biyu darasuwa,kwatsam saiga yan'uwanan baba sun zo daga nijar su biyar maza uku mata biyu, aikan nanda nan inna ta tare su dafarinciki bayan angaisa tareda nima juna gaisuwa rashin baba,sai innata tashita Dora masu girki kasan cewar *SAJEEDAH* taje islamiyya tana Cikin yin girki saigasu sundawo.