Sashe 14
Zuciyatace Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
tace tabbas Abunda yafaru jiya tsakanina dakai yarega yafaru Na kuma nayafe maka, domin Kai din Mutum ne mekima da daraja a *ZUCIYATA* saidai ni bazan iya cigaba da Soyayya dakai ba,
Cikin tashin hankali yace No *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh ke kadai *ZUCIYATA*, ke SON,
"aran ta tace wlh nima Kai kadai *ZUCIYATA* ke SO "amma dole narabuda Kai domin idan har zanci gabada zama dakai toh" KO tabbas watarana SON kazaya iyasani Na "aikai abunda zandawo inada nasani,
"Afili kuma batace komai saida ta kura masa idanu jin SON shi take yana saketrasata, shima din kallon tayake yayinda yakejin ta "aranshi fiyeda yadda takejin shi, cikin sanyi murya yace" kiyi hakuri wlh bada wata manufa nayi maki haka ba, nayine kawai daninyar nagwadaki.
Da sauri tace gwaji gwajifa kace?..yah *SEERAJ* duk tsawon zaman mu baka gane halina ba harsai ka gwadani?.. jitayi wani irin haushin sane yaturniketa gawani SON shidake faman nukurkusan *ZUCIYAR* ta,
Dago Kai tayi tawatsa masa wani irin kallo me cike da SON shi da kuma haushi sa, tace ka cuceni yah *SEERAJ* tunda baka yarda daniba, da sauri yace wlh *JEEDAH* Na yarda dake sharrin shedan nekawai,
Tace baka yarda daniba tunda harsaida ka gwadani ta wannan hanyar, gwajinda yasa Na shiga tashin hankalin daban taba shigarsa "arayuwata ba,Wanda harsaida nasaka mahaifiyata cikin,
bayan karyar da kasani nayi mata Wanda bantaba yiba tadalilin haka naga mummunan bacin ranta tabbas baka kyauta maniba,
Saboda haka bani bakai yah *SEERAJ* dai-dai lokacin da tafara tafiya tanajin *ZUCIYARTA* Na *ZAFI* narabuwa dazatayi dashi, ga wani irin sarawa DA kanta yakeyi saidai ta ganin rabuwa dashi shine abumafi "a ala "agareta,
Cikin tashin hankali yasha gabanta tareda cewa don ALLAH *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh Ina SONKI dawa kuma *ZUCIYATA* bazata juri rashin ki ba,
"Aranta tace nima ina SONKA dayawa *ZUCIYATA* nima bazata jure rashinkaba, saidai kuma dole Zan koyama *ZUCIYATA* juriyar rashinka,
"A hankali tace ka koyamata, da sauri yace bazata iyaba
Domin da SONKI "aka halicci *ZUCIYATA*, batace komai ba saidai tabita gefensa zata wuce Da sauri yace' pls *JEEDAH* tareda rike hijab dinta Wanda baimasan lokacin daya rike din'naba domin gaba daya hankali shi yatashi sosai gani yake idan ta tafi yarasata kenan,
Kallon datayi masa neyasa shi sakin hija din yace don *SAJEEDAH* ki' saurareni, cikin bacin ran tace bazan saurareka dinba
kuma karka sake zuwa gidanmu"
Idanu yazaro Cikin tashin hankali yace' a ah *JEEDAH* hukuncin nan yayi Mani tsauri, bazan iyajure rashin Baba. tace shikenan idan kuma kazo saina fada masa Abunda kayimani, cikin tsoro yace toh" shikenan idan har rashin zuwa shine kwanciyar hankalinki toh" bazan zoba,
"Amma don Allah kiyi hakuri karki kafada masa kinji?. Baba yana ganin mutunci na,
"Aranta tace shiyasa banasan mutunci nakaya zube "a idanu shi, sannan tajuya jiki "asanyaye ta tafi yana tsaye yana kallon ta hartashige lungu.
Ahankali yadaga kafafunsa dayaji sunyi masa nauyi yafara tafiya, Cikin sanyi jiki yayinda yakejin jiri yana kwasanshi gawani sarawa dakanshi yakeyi *ZUCIYAR* kuwa ZAFI takeyi masa aha kadai yanufi gida.
*SAJEEDAH* kam dakyar ta'isa islamiyya karatu "akeyi amma ita sambata fahimtar komai, domin kuwa wani irin rawa jikinta yakeyi kanta kuwa sai famanyi mata ciwo yake, gashi dai lokacin sanyi ne "amma ita sai gume takeyi, domin kuwa har hijab dinta yajike sharkaf dagumi alamar zazzabi yana San kamata,
Ya Sayyadi ne yakula da halin datake ciki yace' *SAJEEDAH* lafiya meke damunki?.. cikin rawar murya tace kaina keyin ciwo yace asshi sannu kitafi gida kawai Allah yakara sauki,
tace Ameen tareda da mikewa saidai kuma da sauri takoma ta zauna, saka makon jidatayi jiri zaya yarda ita kasa da sauri yace Subhanallahi, Mariya kamata kirakata gida tace toh tareda kamata sukafita yan'uwanta dalibai sunayi mata SANNU.
dakyar dai *SEERAJ* ya'isa gida yana shiga falo yazube kasa, dai-dai lokacin da, Ammi tafito daga kicin saikawai ganin Mutum tayi kwance kasa, saifaman juyi yake hannu shi "akan kirjinsa idanun sa rufe, sai surutai yake yanafidin "Ina SONKI *JEEDAH,*
wlh kedin *ZUCIYATA CE* bazan jure rashin kiba, Cikin tashin hankali takarasa gurishi tareda dago kanshi tadora akan cinyar ta dai-dai lokacin da yatafi luuuuu yafado daga jikinta Cikin tsoro tace?...
Aha
_*wayyo Soyayya zata kai yan MAZA*_
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhat ce💘
[6:07PM, 3/8/2018] +234 902 288 0912: 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣6⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"Innalillahiwa'ina'ilaihirraji'un! mezan gani yau ni Raihana?.. dai-dai lokacin da sake jawoshi kan cinyarta Cikin tashin hankali take girgiza shin tareda kiran young pilot "amma Ina KO dan yatsanshi bai motsaba balle tasan ran numfashin sa zayadawo.
Cikin tsoro tasaki wani matsananci kuka tareda kururuwan "akawo mata "agaji, *ZUBEE* ce tafito da sauri saka makon jin kukan Ammi, ganin *SEERAJ* tayi kwance sharban "akasa kamar matattace,
Cikin tsoro tace wayyo Ammi meyasa meshi?...Cikin kuka Ammi tace' ban saniba, saidai Ina kyautata zaton gamo yayida mutanan boye domin naji yana kiran wani suna wai *JEEDAH*,
Jekira Malam Adamu "aikashi asibiti da sauri tace toh" zata fita kenan saigasu zasu shiga falon sunkai sukusan biyar, daya gacikin su yace' Lafiya munji kamar kukan Hajiya?
Da sauri tace "eh "yah S p ne bashida lafiya sukace subhanallahi meyasa meshi?..,dai- dai lokacin da suka karasa shiga ciki falon da sauri Ammi tace' don ALLAH Ku dauke shi muje asibiti, sukace toh tareda kinkimarsa suka nufi waje yayinda *ZUBEE* taje tadauko hijab din Ammi danata suka bi bayan su.
*SAJEEDAH* kam da taimakon Allah dana yarinyar data rakota suka isa gida da kyar, Saboda wani irin zazzafan zazzabi ne yakamata, Inna tana ganinsu" taji gabanta yafadi da sauri tace' lafiya meya faru?.. Mariya tace" wlh batada Lafiya ne shine "ya Sayyadi yace' narakota gida.
Inna tace assha dai-dai lokacin da take shinfida tabarma Mariya, ta taimaka ma *SAJEEDAH* ta zauna tanayi mata sannu, sai tace sai anjima *SAJEEDAH* Allah yakara sauki Inna tace Ameen mun gode kinji?..
Bayan Mariya ta tafisai Inna ta kalli *SAJEEDAH* daketa rawar sanyi, tace" meke damunki? Cikin rawar murya tareda sakin hawaye tace' Inna kaina ke ciwo,
Inna assha toh"sannu bari Baban Ku yashigo sai kuje kyamis tace toh" sukayi shuru na Dan wani lokaci, caidai sai *SAJEEDAH* takatse shuru Cikin shasshekar kuka tace' Inna kingani ko" fushinki ne yatabani don kiyi hakuri kiyafe mun wlh bazan karaba kinji Inna?.. takarashe da kuka.
Inna ta kalli yartata cike da tausayin tace nayafe maki, saidai kisani karya dabi'ace Mara kyau bansan ki dai taba Saboda haka karkiyi kokarin dauka kidorawa kanki,
Sannan kisani mutunciki shine DARAJARKI, dazaran kinzubar da mutuncinki toh" shikenan bakida sauran wata DARAJA ga idanun kowani namiji Saboda haka saiki kula.
Cikin shshhekar kuka tace toh" Inna, Inna tace
kiyi shuru kidaina kukan haka kar kamu kanaki yakara yin ciwon, tace toh tareda share hawaye.
💘💘💘💘💘💘
Koda suka isa asibiti emergency room aka nufada "shi da, taimakon ALLAH dana likitoci yafarfadon, saidai sunyi masa" alluran bacci don sunga yana bukatar hotu.
Likita ne yakewa Ammi Karin bayani "akan abunda kedamun *"SEERAJ*, tace hmmm Likita nafada maka gamo yayi, murmushi yayi yace nace maki baiyi" gamo ba, kamar yadda nafada maki kawai akwai "abunda yatayar masa da ahankali so, shine yahaifar masada ciwon Kai tareda zazzabi mai zafi kuma harda rashin bacci da,
So kinga KO rashin bacci ma babban matsala ne, amma yanzu insha'Allahu bawata matsala mun bashi taimakon daya kamata, so karkida mu zaya farfado normal, Ammi tace' Likita mun gode sannan tamike tanufi dakin da *SEERAJ* din yake.
Sannu *SAJEEDATU* ga magani tashi kisha tunda kedin basan allura kikeyi ba, "amman kamata yayi "aimaki allura tunda tafi sauri saukar da zazzabi, amma dai yanzu Fara shan wannan magani tukun mugani, inji cewar Baba kenan.
tace toh" tareda tashi ta zauna Sajeed ne yaje da sauri yadebo mata ruwa, yace sannu Aunty *JEEDAH* ga ruwan ta karba dai-dai lokacin da Inna taballo mata maganin, takarba tasha suna tayi mata sannu bayan tasha ne saita sake kwantawa.
"A hankali yabude idanu tareda tashi zaune mamaki ne Yakama shi ganin shi agadon asibiti, ahankali yafara tunani idanu yarinte tareda tura hannu shi saitin kirjinsa, Cikin sanyi murya yace *JEEDAH*.
Inason ki,
dai-dai lokacin da Ammi tadago dakai kasan cewar tana gurin zaune, tace' sannu yaji kin?.. Cikin sanyi murya yace' da sauki my Ammi saidai kaina yana ciwo kuma kirjina yana ZAFI, Cikin tausayin sa tace Sannu ailikita yace zakasamu sauki insha'Allahu ga magungunan "ansawa yace toh".
tace ummh amma wacece *JEEDAH*
Idanu ya tsurama Ammi batareda yace komai ba, tace nace wacece *JEEDAH?..* " idanu yarufe ahankali yace *ZUCIYATA CE,* Cikin tsoro tace subhanallahi nace yaron nan yayi gamo bakace a ah.
Dai-dai lokacin da *ZUBEE* tashi Hannun ta rikeda kayan abinci Cikin Wani Dan kwando, ta'ajiye agaban Ammi tareda cewa ya mejikin?.. tace' dasaukin saidai kam yaron nan yayi gamo, *ZUBEE* tace gamo fa?... tace "eh yanzu yasake fadin wannan sunan daban tabajiba wai *JEEDAH*.
*ZUBEE* tace caf nima haka kilan aljanace' "ahankali yabude idanu tareda watsa ma, *ZUBEE* lafiyayyan hararan tareda Jan tsaki mtsww "aikam da sauri tashiga taitayinta, Ammi tace' kin gani KO"?.. *ZUBEE* dai batace komai ba domin Anyi mata allurar tanutuda idanu.
tace bari Likita yazo ya rubuta mana Sallama muje gida Ai magani aljanu domin dai kam tabbas gamo yayi, "ahankali yace my Ammi nifa banyi gamo Da komai ba,
tace' toh" idan ba gamo kayi ba, wacece *JEEDAH?..* yace *ZUCIYATA CE*
tace oh ni Raihana sannu kaji?.. *ZUBEE* hada masa shayi yasha, Da sauri yace a ah bansha yanzu sai anjima tace toh" kwanta kahuta,
(itakam Ammi taduka da gaske gamoyayi)
💘💘💘💘💘
"Aha kadai masoyan sukaita jinya har sukaji sauki saida kowane *ZUCIYAR SA* Na nan mane Da *SON* dan'uwansa,
********
Yauwa alhamin yayi dai-dai da sauran kwana biyu *SEERAJ* yakoma gurin aiki wato Jordan, kuma yau kwanan *SEERAJ* biyar rabonda yaga *SAJEEDAH* jiyake kamar ya shekara biyarne baigan taba,
Don haka ne yau yakudurta aranshi zayaje yaganta KO" yasamu sassauci a *ZUCIYAR* shi, gakewar Baba data Sajeed data dame shi don haka ne ya shirya yanufi gidansu".
Cikin tashin hankali yace No *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh ke kadai *ZUCIYATA*, ke SON,
"aran ta tace wlh nima Kai kadai *ZUCIYATA* ke SO "amma dole narabuda Kai domin idan har zanci gabada zama dakai toh" KO tabbas watarana SON kazaya iyasani Na "aikai abunda zandawo inada nasani,
"Afili kuma batace komai saida ta kura masa idanu jin SON shi take yana saketrasata, shima din kallon tayake yayinda yakejin ta "aranshi fiyeda yadda takejin shi, cikin sanyi murya yace" kiyi hakuri wlh bada wata manufa nayi maki haka ba, nayine kawai daninyar nagwadaki.
Da sauri tace gwaji gwajifa kace?..yah *SEERAJ* duk tsawon zaman mu baka gane halina ba harsai ka gwadani?.. jitayi wani irin haushin sane yaturniketa gawani SON shidake faman nukurkusan *ZUCIYAR* ta,
Dago Kai tayi tawatsa masa wani irin kallo me cike da SON shi da kuma haushi sa, tace ka cuceni yah *SEERAJ* tunda baka yarda daniba, da sauri yace wlh *JEEDAH* Na yarda dake sharrin shedan nekawai,
Tace baka yarda daniba tunda harsaida ka gwadani ta wannan hanyar, gwajinda yasa Na shiga tashin hankalin daban taba shigarsa "arayuwata ba,Wanda harsaida nasaka mahaifiyata cikin,
bayan karyar da kasani nayi mata Wanda bantaba yiba tadalilin haka naga mummunan bacin ranta tabbas baka kyauta maniba,
Saboda haka bani bakai yah *SEERAJ* dai-dai lokacin da tafara tafiya tanajin *ZUCIYARTA* Na *ZAFI* narabuwa dazatayi dashi, ga wani irin sarawa DA kanta yakeyi saidai ta ganin rabuwa dashi shine abumafi "a ala "agareta,
Cikin tashin hankali yasha gabanta tareda cewa don ALLAH *JEEDAH* karkiyi Mani haka wlh Ina SONKI dawa kuma *ZUCIYATA* bazata juri rashin ki ba,
"Aranta tace nima ina SONKA dayawa *ZUCIYATA* nima bazata jure rashinkaba, saidai kuma dole Zan koyama *ZUCIYATA* juriyar rashinka,
"A hankali tace ka koyamata, da sauri yace bazata iyaba
Domin da SONKI "aka halicci *ZUCIYATA*, batace komai ba saidai tabita gefensa zata wuce Da sauri yace' pls *JEEDAH* tareda rike hijab dinta Wanda baimasan lokacin daya rike din'naba domin gaba daya hankali shi yatashi sosai gani yake idan ta tafi yarasata kenan,
Kallon datayi masa neyasa shi sakin hija din yace don *SAJEEDAH* ki' saurareni, cikin bacin ran tace bazan saurareka dinba
kuma karka sake zuwa gidanmu"
Idanu yazaro Cikin tashin hankali yace' a ah *JEEDAH* hukuncin nan yayi Mani tsauri, bazan iyajure rashin Baba. tace shikenan idan kuma kazo saina fada masa Abunda kayimani, cikin tsoro yace toh" shikenan idan har rashin zuwa shine kwanciyar hankalinki toh" bazan zoba,
"Amma don Allah kiyi hakuri karki kafada masa kinji?. Baba yana ganin mutunci na,
"Aranta tace shiyasa banasan mutunci nakaya zube "a idanu shi, sannan tajuya jiki "asanyaye ta tafi yana tsaye yana kallon ta hartashige lungu.
Ahankali yadaga kafafunsa dayaji sunyi masa nauyi yafara tafiya, Cikin sanyi jiki yayinda yakejin jiri yana kwasanshi gawani sarawa dakanshi yakeyi *ZUCIYAR* kuwa ZAFI takeyi masa aha kadai yanufi gida.
*SAJEEDAH* kam dakyar ta'isa islamiyya karatu "akeyi amma ita sambata fahimtar komai, domin kuwa wani irin rawa jikinta yakeyi kanta kuwa sai famanyi mata ciwo yake, gashi dai lokacin sanyi ne "amma ita sai gume takeyi, domin kuwa har hijab dinta yajike sharkaf dagumi alamar zazzabi yana San kamata,
Ya Sayyadi ne yakula da halin datake ciki yace' *SAJEEDAH* lafiya meke damunki?.. cikin rawar murya tace kaina keyin ciwo yace asshi sannu kitafi gida kawai Allah yakara sauki,
tace Ameen tareda da mikewa saidai kuma da sauri takoma ta zauna, saka makon jidatayi jiri zaya yarda ita kasa da sauri yace Subhanallahi, Mariya kamata kirakata gida tace toh tareda kamata sukafita yan'uwanta dalibai sunayi mata SANNU.
dakyar dai *SEERAJ* ya'isa gida yana shiga falo yazube kasa, dai-dai lokacin da, Ammi tafito daga kicin saikawai ganin Mutum tayi kwance kasa, saifaman juyi yake hannu shi "akan kirjinsa idanun sa rufe, sai surutai yake yanafidin "Ina SONKI *JEEDAH,*
wlh kedin *ZUCIYATA CE* bazan jure rashin kiba, Cikin tashin hankali takarasa gurishi tareda dago kanshi tadora akan cinyar ta dai-dai lokacin da yatafi luuuuu yafado daga jikinta Cikin tsoro tace?...
Aha
_*wayyo Soyayya zata kai yan MAZA*_
Muje zuwa
A
💘Zuciyata ce💘
Tareda Alkalamin
✍🏽
💘Lufhat ce💘
[6:07PM, 3/8/2018] +234 902 288 0912: 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
💘ZUCIYATA CE💘
_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘
(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)
1⃣6⃣
WRITTEN BY
💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘
________________________
*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________
*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*
✍🏽
"Innalillahiwa'ina'ilaihirraji'un! mezan gani yau ni Raihana?.. dai-dai lokacin da sake jawoshi kan cinyarta Cikin tashin hankali take girgiza shin tareda kiran young pilot "amma Ina KO dan yatsanshi bai motsaba balle tasan ran numfashin sa zayadawo.
Cikin tsoro tasaki wani matsananci kuka tareda kururuwan "akawo mata "agaji, *ZUBEE* ce tafito da sauri saka makon jin kukan Ammi, ganin *SEERAJ* tayi kwance sharban "akasa kamar matattace,
Cikin tsoro tace wayyo Ammi meyasa meshi?...Cikin kuka Ammi tace' ban saniba, saidai Ina kyautata zaton gamo yayida mutanan boye domin naji yana kiran wani suna wai *JEEDAH*,
Jekira Malam Adamu "aikashi asibiti da sauri tace toh" zata fita kenan saigasu zasu shiga falon sunkai sukusan biyar, daya gacikin su yace' Lafiya munji kamar kukan Hajiya?
Da sauri tace "eh "yah S p ne bashida lafiya sukace subhanallahi meyasa meshi?..,dai- dai lokacin da suka karasa shiga ciki falon da sauri Ammi tace' don ALLAH Ku dauke shi muje asibiti, sukace toh tareda kinkimarsa suka nufi waje yayinda *ZUBEE* taje tadauko hijab din Ammi danata suka bi bayan su.
*SAJEEDAH* kam da taimakon Allah dana yarinyar data rakota suka isa gida da kyar, Saboda wani irin zazzafan zazzabi ne yakamata, Inna tana ganinsu" taji gabanta yafadi da sauri tace' lafiya meya faru?.. Mariya tace" wlh batada Lafiya ne shine "ya Sayyadi yace' narakota gida.
Inna tace assha dai-dai lokacin da take shinfida tabarma Mariya, ta taimaka ma *SAJEEDAH* ta zauna tanayi mata sannu, sai tace sai anjima *SAJEEDAH* Allah yakara sauki Inna tace Ameen mun gode kinji?..
Bayan Mariya ta tafisai Inna ta kalli *SAJEEDAH* daketa rawar sanyi, tace" meke damunki? Cikin rawar murya tareda sakin hawaye tace' Inna kaina ke ciwo,
Inna assha toh"sannu bari Baban Ku yashigo sai kuje kyamis tace toh" sukayi shuru na Dan wani lokaci, caidai sai *SAJEEDAH* takatse shuru Cikin shasshekar kuka tace' Inna kingani ko" fushinki ne yatabani don kiyi hakuri kiyafe mun wlh bazan karaba kinji Inna?.. takarashe da kuka.
Inna ta kalli yartata cike da tausayin tace nayafe maki, saidai kisani karya dabi'ace Mara kyau bansan ki dai taba Saboda haka karkiyi kokarin dauka kidorawa kanki,
Sannan kisani mutunciki shine DARAJARKI, dazaran kinzubar da mutuncinki toh" shikenan bakida sauran wata DARAJA ga idanun kowani namiji Saboda haka saiki kula.
Cikin shshhekar kuka tace toh" Inna, Inna tace
kiyi shuru kidaina kukan haka kar kamu kanaki yakara yin ciwon, tace toh tareda share hawaye.
💘💘💘💘💘💘
Koda suka isa asibiti emergency room aka nufada "shi da, taimakon ALLAH dana likitoci yafarfadon, saidai sunyi masa" alluran bacci don sunga yana bukatar hotu.
Likita ne yakewa Ammi Karin bayani "akan abunda kedamun *"SEERAJ*, tace hmmm Likita nafada maka gamo yayi, murmushi yayi yace nace maki baiyi" gamo ba, kamar yadda nafada maki kawai akwai "abunda yatayar masa da ahankali so, shine yahaifar masada ciwon Kai tareda zazzabi mai zafi kuma harda rashin bacci da,
So kinga KO rashin bacci ma babban matsala ne, amma yanzu insha'Allahu bawata matsala mun bashi taimakon daya kamata, so karkida mu zaya farfado normal, Ammi tace' Likita mun gode sannan tamike tanufi dakin da *SEERAJ* din yake.
Sannu *SAJEEDATU* ga magani tashi kisha tunda kedin basan allura kikeyi ba, "amman kamata yayi "aimaki allura tunda tafi sauri saukar da zazzabi, amma dai yanzu Fara shan wannan magani tukun mugani, inji cewar Baba kenan.
tace toh" tareda tashi ta zauna Sajeed ne yaje da sauri yadebo mata ruwa, yace sannu Aunty *JEEDAH* ga ruwan ta karba dai-dai lokacin da Inna taballo mata maganin, takarba tasha suna tayi mata sannu bayan tasha ne saita sake kwantawa.
"A hankali yabude idanu tareda tashi zaune mamaki ne Yakama shi ganin shi agadon asibiti, ahankali yafara tunani idanu yarinte tareda tura hannu shi saitin kirjinsa, Cikin sanyi murya yace *JEEDAH*.
Inason ki,
dai-dai lokacin da Ammi tadago dakai kasan cewar tana gurin zaune, tace' sannu yaji kin?.. Cikin sanyi murya yace' da sauki my Ammi saidai kaina yana ciwo kuma kirjina yana ZAFI, Cikin tausayin sa tace Sannu ailikita yace zakasamu sauki insha'Allahu ga magungunan "ansawa yace toh".
tace ummh amma wacece *JEEDAH*
Idanu ya tsurama Ammi batareda yace komai ba, tace nace wacece *JEEDAH?..* " idanu yarufe ahankali yace *ZUCIYATA CE,* Cikin tsoro tace subhanallahi nace yaron nan yayi gamo bakace a ah.
Dai-dai lokacin da *ZUBEE* tashi Hannun ta rikeda kayan abinci Cikin Wani Dan kwando, ta'ajiye agaban Ammi tareda cewa ya mejikin?.. tace' dasaukin saidai kam yaron nan yayi gamo, *ZUBEE* tace gamo fa?... tace "eh yanzu yasake fadin wannan sunan daban tabajiba wai *JEEDAH*.
*ZUBEE* tace caf nima haka kilan aljanace' "ahankali yabude idanu tareda watsa ma, *ZUBEE* lafiyayyan hararan tareda Jan tsaki mtsww "aikam da sauri tashiga taitayinta, Ammi tace' kin gani KO"?.. *ZUBEE* dai batace komai ba domin Anyi mata allurar tanutuda idanu.
tace bari Likita yazo ya rubuta mana Sallama muje gida Ai magani aljanu domin dai kam tabbas gamo yayi, "ahankali yace my Ammi nifa banyi gamo Da komai ba,
tace' toh" idan ba gamo kayi ba, wacece *JEEDAH?..* yace *ZUCIYATA CE*
tace oh ni Raihana sannu kaji?.. *ZUBEE* hada masa shayi yasha, Da sauri yace a ah bansha yanzu sai anjima tace toh" kwanta kahuta,
(itakam Ammi taduka da gaske gamoyayi)
💘💘💘💘💘
"Aha kadai masoyan sukaita jinya har sukaji sauki saida kowane *ZUCIYAR SA* Na nan mane Da *SON* dan'uwansa,
********
Yauwa alhamin yayi dai-dai da sauran kwana biyu *SEERAJ* yakoma gurin aiki wato Jordan, kuma yau kwanan *SEERAJ* biyar rabonda yaga *SAJEEDAH* jiyake kamar ya shekara biyarne baigan taba,
Don haka ne yau yakudurta aranshi zayaje yaganta KO" yasamu sassauci a *ZUCIYAR* shi, gakewar Baba data Sajeed data dame shi don haka ne ya shirya yanufi gidansu".