Sashe 9
Zarrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zubansa ido Aunty Aseemah tayi har saida ya rufe baki tayi ajiyar zuciya tare da murmushi tausayin Asmah yafi komai narkar da zuciyarsa duk da tasan cewa qarya Aseem yake yace bayasonta domin tasan zuciyarsa idan babu burbushin son babu abinda zai darsa masa son auren ta matsalar kafin ya aminta ya yarda yanasonta tasha wahala kawar dakai tayi tace “kaje kayita addu'a qila rabone tsakaninku kasan ba kowa ne yake da Baiwar gane abinda yakeso a qaramin lkc ba" sosai ta rinqa basa shawara wata yakan dauka wata kuma ya watsar da ita domin yasan bazai iyaba"
Baibar gdan ba sai bayan magrib ya nufi gdansa har lkcn Mimee bata dawo ba dakinsa ya shiga yayi wanka ya dawo ya kwanta a parlour ya kunna kallo.
**********
Tunda suka koma gda batada aiki sai tunani damuwa taqi damunta babban abinda yafi damunta shine yanda Sadiq ya manta da ita ko a hanya suka hadu sai ya kawar mata dakai koma ya buleta da qurar sabon lifan dinsa wannan Abu nayi mata ciwo gashi batada Wanda zata zauna tayi hira dashi taji dadi duk da zuwa yanzu sun daidaita da yan'uwanta so ta lura suma yan son zuciya ne har garama Dijangala ita ta fahimci akwai matsala tana tausayawa Asmah sosai musammam da taga kowa saurayinta yana zuwa gurinta suyi hira itakam Asmah Aseem tun ranar da aka sallamosu daga asibiti bai qara takowa gdansu ba saidai ya aiko Jabir duk ta rame abinka da mara jikin dama babu abinda kake gani sai dogon hancin da idanu duk rawar kannan da fitsarar Asmah tayi laqwas ko mgn wahala takeyi mata ana haka aka kawo lefen su Dija samarinsu sunyi qoqari sosai babu laifi a matsayinsu na talakawa kwana biyu tsakani aka kawo na Asmah ranar har wanda basa mgn dasu saida suka shigo ganin wannan lefe na al'ajabi
Lkcn bikin saura sati guda amma shiga shagalin biki itadai Asmah tunda aka fara bikin tana kwance a dakin da akayi musu na yaran gda batada aikin daya wucce kuka duk da fitsararta tasan haqqin Miji akan mace sosai yanzu indai ta bari aka daura auren nan shikenan ta zama nama duk yanda yaga dama haka zaiyi da ita? Hakan ba qaramin karyar mata da zuciya take ba ana saura kwana biyar tana gdan maqotansu tana kwance kasancewar ba Lfy ce ta isheta ba yaro ya shigo yace “wai ana kiran Asma'uh a waje" ajiyar zuciya tayi ta gyara kwanciya Jiddarh tace “ki tashi kije mana kinsan shima wannan dan Aiken ba qaunar jira yakeyi ba"
Tsaki tayi tace “kije kawai" sanin halinta ne yasata miqewa tace “bazakiyi mana buqulu ba yanzu haka kudin partyn aka kawo mana" Dija nayi mata dariya ta fice itadai bata tanka ba sai game da takeyi da wayar Hajar Matar gdan da suke yammatancinsu, da sauri sukaga Jiddarh ta nufo parlourn ta zauna tana Mayar da numfashi saida ta gama saita nutsuwarta tace “aikin babba ne Ma'uh yau me gayya me aiki ne yake tafe wlh yanacan saici mazu yakeyi kije yana jiranki" sosai taji qirjinta ya buga ta dago idanunta da suka kawo ruwa tace “don Allah kije kice masa bananan" zare ido tayi tace “ban isaba wlh ki tashi kawai kije" sharewa tayi ta koma tayi kwanciyarta daqyar tasheta shima saida Innah ta aiko da kanta sannan ta tashi tasa qaton hijjab dinta ta fito idanunta na fitar da ruwa ta nufi wajen ta jima tsaye kafin ya danna mata horn ta nufi inda motar take ya bude mata kamar taqi shiga sai kuma ta tuna maganganun Innah haka ta zauna ya mayar da qofarsa ya rufe ya juyo ya zuba mata ido tayi qasa da kanta tana wasa da yatsanta hawayenta na zuva saman santala santalan yatsunta,
Sun jima A haka kafin taji yaja Wata doguwar ajiyar zuciya ya furzar da iska yace “meye yayi saura?" Jan numfashi tayi me hade da majina kukan da take ta qoqarin hadiyewa ya qwace mata yayi saurin zubanta ido tare da kamo hannunta qirjinsa na bugawa da qarfi kukan yana masa kuda a kunne yace “ya....ya salam meye kuma na kukan?" Sake rushewa tayi da kuka gabadaya ya diririce baisan sanda ya hadata da jikinsa ba ya rungumeta sosai ta rintse idonta da qarfi ta sake qarawa kukanta sauti tace “nas....shiga ukuna wayyoh Innata ka sakeni don Allah banas....." Numfashinta taji yana qoqarin daukewa ta shidewa tayi saurin bude idonta tsoronta ya nunku jikinta ya dauki rawa tunda take bata taba ganin dan iskan bayyane irin Aseem ba Shikam babu abinda yakeyi sai tsotsar lips dinta daqyar ta hada qarfinta ta tureshi tana jan zuciya tare da sanya hijjab dinta ta rinqa dirzar bakinta tana kuka me taba zuciya tace “Allah ya isana mugu kwarto kawai......"
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: *_Zarrah_*
*_Fauziyya Tasiu Umar_*
*_Oum Hairan_*
_*19-20*_
Buda idanunsa yayi akanta yana mata wani kallo daya sanyata saukar da kanta qasa ta kama handle din motar zata bude yayi mata key ya tasheta ta dago da sauri ta kalleshi idanunsa nakan tuqin da yake amma hankalinsa na kanta cikin sanyin muryarta ta kuka tace “Ina zaka kaini?" Bai kulata ba kuma bai daina tuqin ba har saida suka isa wani gurin kwalliya ya bude motar ya fita bai jima ba ya fito ya bude mata yanayi mata kallon dake firgitata ta fito a sanyaye yayi gaba tana binsa a baya har suka shiga ciki ya samu guri ya zauna tana tsaye yana qare mata kallo har saida daya cikin ma'aikatan gurin tace “yallabai meye ake buqata?" Numfashi ya sauke ya nuna Asmah dake tsaye kamar dashe tanabin gurin da kallo ya yatsina fuska yace “wai Amarya ce wannan din so jibi zaa fara bikin zasuzo su biyar ayi musu kwalliya nawa ne zai isa?"
Nan sukayi masa bell ya biyasu ta shiga wani daki tace ta biyota sharewa tayi kamar bazata ba ta tsinkayo muryarsa ya daka mata tsawa jikinta na tsuma tabi bayanta suka shiga ciki kanta ta bude gashinta dake nade cikin dankwalin ya baje Matar tace “masha Allah Amarya angonki zai huta da gashi" itadai bata saurareta ba saima tagomashin harara data samu ta wucce ta dauko mata wasu turaruka ta bata tace “gashinan dukkanku Ku rinqa wanka dasu qamshi zai kama jikinku gobe kuzo da wuri ayi tsifa jibi ayi gyaran gashi jikinki zai dauki gyara sosai inajin gobe zamu fara"
Bata qarasa jin abinda take cewa ba tayi ficewarta, ganin fitowar natane yasa shi miqewa ya biyo bayanta ta tsaya jikin motar yana zuwa ya bude
Ya Shiga itama ta shiga yaja suka tafi sunyi nisa sosai ya magantu da cewa r“anar Friday akwai dinner da dare ki zama ready" shiru ce ta bashi amsa takaici ya cikashi a duniya yana baqin cikin yayi mgn a shareshi qwafa yayi dole ya gogewa yarinyar raini ya fahimci ta gama rainashi tun yanzun parking yayi a qofar gdan kafin ya gama tsayawa harta fice tabar masa ledar turarukan da aka basu ta shige gdan Hajar.
Qarin takaici ya cikashi ya cije lebe a fili yace meye take taqama dashi ne?" Bashi da me bashi amsa dole ya kira wani Yaro yabashi ledar turarukan da Wata qatuwar Leda da shi Kansa baisan meye a cikin ba Aunty Aseemah CE ta bashi tace yakaiwa Asmah juyawa yayi ya tafi zuciyarsa cunkushe da takaici koda ya shiga gda bai nemi Mimee ba itama bata nemeshi ba ya shige dakinsa ya kwanta ya rasa meye yasa idan Asmah tayi masa wulaqanci abin yake kasa gogewa a ransa a hankali yaja qwafa ya miqe ya watsa ruwa ya dauki wayarsa ya hau online kusan sati biyu kenan daya bata waya baitaba ganin ta a bude ba sai yau tunda ya hau ya bude kyakkyawan hotonta da tayi tana murmushi ido hakanan yake jin gabadaya lakar jikinsa na tsinkewa tunda yake da ita baitaba zubanta ido ya qurewa kyawunta kallo ba sai yau tabbas Allah yayi halitta a gurin shiyasa take shuka tsiyarta son ranta.
Agogo ya duba yaga goma harda kwata yaja fasali so yake yayi mata mgn amma ya rasa me zaice mata ya jima yana tunanin me zaici kafin dabara ta fado masa ya rubuta mata _“ki sauka haka dare yayi"_ iyakar abinda ya rubuta kenan bayan kamar minti uku ta duba batare data bashi amsa ba ta kashe datarta ta sauka hakanma baiyi masa ba yaso ace tayi mgn
Hakan bata samu ba ya lura yarinyar yar izza ce ta bala'i dole sai yayi shiri me kyau domin zama da ita sai an shirya, tsaki yayi kawai ya gyara kwanciyarsa washegari da wuri ya tashi ya fice saboda yanada abubuwan yi da yawa kuma yanaso a gama aikin bangaren da zata zauna a yau gashi dai yau yake son ya turawa da Mal Husaini kayan dakin su Dijah, ya manta da batun zuwansu gurin gyaran jiki sai wajen 1:30pm aka kirashi daga gurin ake fada masa mutum uku sunzo amma wacce sukazo tare jiya bata biyosu ba,
Takaici ya cikashi ya dauki wayarsa a fusace ya lalubo number ta ya danna kira yajita a kashe baqin ciki ya hadashi sosai ya miqe tsam daga inda yake zaune ya figi motarsa a guje ya nufi unguwar cikin saa kuwa ya tarar da mal Husaini a qofar gda suka gaisa nan yace ya shiga dakin zaure bari ya kira masa ita, da Kansa ya shiga ya fara qwalanta kira tanaji gabanta ya fadi don tasan bana Lfy bane ta fito a salube ya harareta yace “yar baqin ciki to kije Alh nason ganinki" kamar tace masa Mal bazani ba amma batada iko hakanan ta dauki mayafinta tasa ta dauki wayarta dake saman window ta fita.
Baibar gdan ba sai bayan magrib ya nufi gdansa har lkcn Mimee bata dawo ba dakinsa ya shiga yayi wanka ya dawo ya kwanta a parlour ya kunna kallo.
**********
Tunda suka koma gda batada aiki sai tunani damuwa taqi damunta babban abinda yafi damunta shine yanda Sadiq ya manta da ita ko a hanya suka hadu sai ya kawar mata dakai koma ya buleta da qurar sabon lifan dinsa wannan Abu nayi mata ciwo gashi batada Wanda zata zauna tayi hira dashi taji dadi duk da zuwa yanzu sun daidaita da yan'uwanta so ta lura suma yan son zuciya ne har garama Dijangala ita ta fahimci akwai matsala tana tausayawa Asmah sosai musammam da taga kowa saurayinta yana zuwa gurinta suyi hira itakam Asmah Aseem tun ranar da aka sallamosu daga asibiti bai qara takowa gdansu ba saidai ya aiko Jabir duk ta rame abinka da mara jikin dama babu abinda kake gani sai dogon hancin da idanu duk rawar kannan da fitsarar Asmah tayi laqwas ko mgn wahala takeyi mata ana haka aka kawo lefen su Dija samarinsu sunyi qoqari sosai babu laifi a matsayinsu na talakawa kwana biyu tsakani aka kawo na Asmah ranar har wanda basa mgn dasu saida suka shigo ganin wannan lefe na al'ajabi
Lkcn bikin saura sati guda amma shiga shagalin biki itadai Asmah tunda aka fara bikin tana kwance a dakin da akayi musu na yaran gda batada aikin daya wucce kuka duk da fitsararta tasan haqqin Miji akan mace sosai yanzu indai ta bari aka daura auren nan shikenan ta zama nama duk yanda yaga dama haka zaiyi da ita? Hakan ba qaramin karyar mata da zuciya take ba ana saura kwana biyar tana gdan maqotansu tana kwance kasancewar ba Lfy ce ta isheta ba yaro ya shigo yace “wai ana kiran Asma'uh a waje" ajiyar zuciya tayi ta gyara kwanciya Jiddarh tace “ki tashi kije mana kinsan shima wannan dan Aiken ba qaunar jira yakeyi ba"
Tsaki tayi tace “kije kawai" sanin halinta ne yasata miqewa tace “bazakiyi mana buqulu ba yanzu haka kudin partyn aka kawo mana" Dija nayi mata dariya ta fice itadai bata tanka ba sai game da takeyi da wayar Hajar Matar gdan da suke yammatancinsu, da sauri sukaga Jiddarh ta nufo parlourn ta zauna tana Mayar da numfashi saida ta gama saita nutsuwarta tace “aikin babba ne Ma'uh yau me gayya me aiki ne yake tafe wlh yanacan saici mazu yakeyi kije yana jiranki" sosai taji qirjinta ya buga ta dago idanunta da suka kawo ruwa tace “don Allah kije kice masa bananan" zare ido tayi tace “ban isaba wlh ki tashi kawai kije" sharewa tayi ta koma tayi kwanciyarta daqyar tasheta shima saida Innah ta aiko da kanta sannan ta tashi tasa qaton hijjab dinta ta fito idanunta na fitar da ruwa ta nufi wajen ta jima tsaye kafin ya danna mata horn ta nufi inda motar take ya bude mata kamar taqi shiga sai kuma ta tuna maganganun Innah haka ta zauna ya mayar da qofarsa ya rufe ya juyo ya zuba mata ido tayi qasa da kanta tana wasa da yatsanta hawayenta na zuva saman santala santalan yatsunta,
Sun jima A haka kafin taji yaja Wata doguwar ajiyar zuciya ya furzar da iska yace “meye yayi saura?" Jan numfashi tayi me hade da majina kukan da take ta qoqarin hadiyewa ya qwace mata yayi saurin zubanta ido tare da kamo hannunta qirjinsa na bugawa da qarfi kukan yana masa kuda a kunne yace “ya....ya salam meye kuma na kukan?" Sake rushewa tayi da kuka gabadaya ya diririce baisan sanda ya hadata da jikinsa ba ya rungumeta sosai ta rintse idonta da qarfi ta sake qarawa kukanta sauti tace “nas....shiga ukuna wayyoh Innata ka sakeni don Allah banas....." Numfashinta taji yana qoqarin daukewa ta shidewa tayi saurin bude idonta tsoronta ya nunku jikinta ya dauki rawa tunda take bata taba ganin dan iskan bayyane irin Aseem ba Shikam babu abinda yakeyi sai tsotsar lips dinta daqyar ta hada qarfinta ta tureshi tana jan zuciya tare da sanya hijjab dinta ta rinqa dirzar bakinta tana kuka me taba zuciya tace “Allah ya isana mugu kwarto kawai......"
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: *_Zarrah_*
*_Fauziyya Tasiu Umar_*
*_Oum Hairan_*
_*19-20*_
Buda idanunsa yayi akanta yana mata wani kallo daya sanyata saukar da kanta qasa ta kama handle din motar zata bude yayi mata key ya tasheta ta dago da sauri ta kalleshi idanunsa nakan tuqin da yake amma hankalinsa na kanta cikin sanyin muryarta ta kuka tace “Ina zaka kaini?" Bai kulata ba kuma bai daina tuqin ba har saida suka isa wani gurin kwalliya ya bude motar ya fita bai jima ba ya fito ya bude mata yanayi mata kallon dake firgitata ta fito a sanyaye yayi gaba tana binsa a baya har suka shiga ciki ya samu guri ya zauna tana tsaye yana qare mata kallo har saida daya cikin ma'aikatan gurin tace “yallabai meye ake buqata?" Numfashi ya sauke ya nuna Asmah dake tsaye kamar dashe tanabin gurin da kallo ya yatsina fuska yace “wai Amarya ce wannan din so jibi zaa fara bikin zasuzo su biyar ayi musu kwalliya nawa ne zai isa?"
Nan sukayi masa bell ya biyasu ta shiga wani daki tace ta biyota sharewa tayi kamar bazata ba ta tsinkayo muryarsa ya daka mata tsawa jikinta na tsuma tabi bayanta suka shiga ciki kanta ta bude gashinta dake nade cikin dankwalin ya baje Matar tace “masha Allah Amarya angonki zai huta da gashi" itadai bata saurareta ba saima tagomashin harara data samu ta wucce ta dauko mata wasu turaruka ta bata tace “gashinan dukkanku Ku rinqa wanka dasu qamshi zai kama jikinku gobe kuzo da wuri ayi tsifa jibi ayi gyaran gashi jikinki zai dauki gyara sosai inajin gobe zamu fara"
Bata qarasa jin abinda take cewa ba tayi ficewarta, ganin fitowar natane yasa shi miqewa ya biyo bayanta ta tsaya jikin motar yana zuwa ya bude
Ya Shiga itama ta shiga yaja suka tafi sunyi nisa sosai ya magantu da cewa r“anar Friday akwai dinner da dare ki zama ready" shiru ce ta bashi amsa takaici ya cikashi a duniya yana baqin cikin yayi mgn a shareshi qwafa yayi dole ya gogewa yarinyar raini ya fahimci ta gama rainashi tun yanzun parking yayi a qofar gdan kafin ya gama tsayawa harta fice tabar masa ledar turarukan da aka basu ta shige gdan Hajar.
Qarin takaici ya cikashi ya cije lebe a fili yace meye take taqama dashi ne?" Bashi da me bashi amsa dole ya kira wani Yaro yabashi ledar turarukan da Wata qatuwar Leda da shi Kansa baisan meye a cikin ba Aunty Aseemah CE ta bashi tace yakaiwa Asmah juyawa yayi ya tafi zuciyarsa cunkushe da takaici koda ya shiga gda bai nemi Mimee ba itama bata nemeshi ba ya shige dakinsa ya kwanta ya rasa meye yasa idan Asmah tayi masa wulaqanci abin yake kasa gogewa a ransa a hankali yaja qwafa ya miqe ya watsa ruwa ya dauki wayarsa ya hau online kusan sati biyu kenan daya bata waya baitaba ganin ta a bude ba sai yau tunda ya hau ya bude kyakkyawan hotonta da tayi tana murmushi ido hakanan yake jin gabadaya lakar jikinsa na tsinkewa tunda yake da ita baitaba zubanta ido ya qurewa kyawunta kallo ba sai yau tabbas Allah yayi halitta a gurin shiyasa take shuka tsiyarta son ranta.
Agogo ya duba yaga goma harda kwata yaja fasali so yake yayi mata mgn amma ya rasa me zaice mata ya jima yana tunanin me zaici kafin dabara ta fado masa ya rubuta mata _“ki sauka haka dare yayi"_ iyakar abinda ya rubuta kenan bayan kamar minti uku ta duba batare data bashi amsa ba ta kashe datarta ta sauka hakanma baiyi masa ba yaso ace tayi mgn
Hakan bata samu ba ya lura yarinyar yar izza ce ta bala'i dole sai yayi shiri me kyau domin zama da ita sai an shirya, tsaki yayi kawai ya gyara kwanciyarsa washegari da wuri ya tashi ya fice saboda yanada abubuwan yi da yawa kuma yanaso a gama aikin bangaren da zata zauna a yau gashi dai yau yake son ya turawa da Mal Husaini kayan dakin su Dijah, ya manta da batun zuwansu gurin gyaran jiki sai wajen 1:30pm aka kirashi daga gurin ake fada masa mutum uku sunzo amma wacce sukazo tare jiya bata biyosu ba,
Takaici ya cikashi ya dauki wayarsa a fusace ya lalubo number ta ya danna kira yajita a kashe baqin ciki ya hadashi sosai ya miqe tsam daga inda yake zaune ya figi motarsa a guje ya nufi unguwar cikin saa kuwa ya tarar da mal Husaini a qofar gda suka gaisa nan yace ya shiga dakin zaure bari ya kira masa ita, da Kansa ya shiga ya fara qwalanta kira tanaji gabanta ya fadi don tasan bana Lfy bane ta fito a salube ya harareta yace “yar baqin ciki to kije Alh nason ganinki" kamar tace masa Mal bazani ba amma batada iko hakanan ta dauki mayafinta tasa ta dauki wayarta dake saman window ta fita.