Sashe 3
Zarrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Takaici ne ya hana Asma'u magana saboda tana cika magana zuciyarta fadowa zatayi haka suka rinqa dabawa a qafa gashi da nisa tsakanin unguwarsu da makarantar sosai suna tafe Jiddah nayi Mata hirar tura haushi taqi kulata sunzo daidai wani guri da ruwa yake taruwa kawai basuyi aune ba sukaji ruwan dagwalon kwata ya fallatso musu ya bata musu jiki musamman Asma'u da ruwan yafi batawa ta sunkuyar dakai ta kalli kanta tun daga sama har qasa ta dago kanta ta sauke akan motar da aka tayar ana Shirin tafiya zuciyarta na azalzala taga me motar yaja zai qara gaba ai batayi wata wata ba ta dauki wani dutse qato dake gefensu ta jefi motar akwaita da mahaukacin saiti kuwa ji kake taratsatsa glass din bayan 4matic din ya tarwatse hakan yasa me motar cin uban birki a fusace na kujerar me zaman banza ne ya fara fitowa daidai lkcn data nufo gurin itama tana fadin “ba iyanan naso ya tsaya ba sonayi ya ishe kan daqiqin dakejan motar yayi masa Ramin da jini zai hade da qwaqwalwar shege muga ta gadara da dagawa...." Sauke tafin hannunta tayi a fuskarta jin shu'umin Marin da aka dauketa dashi ta Jima dafe da kuncinta kafin tayi qarfin halin dagowa tana tuna Marin da Aseem Shaheed yayi Mata jiya kwatankwacin azabar da taji kenan aikuwa tabbas saita rama wannan koma uban waye ya daga hannu ya Mari fuskarta me daraja,
Idanunta ta rintse ta dage ta daukeshi da Marin da shima Saida ya dafe gurin kafin ya dago ta sake sauke Masa wani ta daga hannu zatayi na uku Wanda ya fara fitowar ya riqe hannunta da sauri jikinta na bari ta bude idonta daidai lkcn da Dr Aseem ya bude nasa shima tar a kanta lebensa datse da haqoransa ya saita injin idonsa akanta tare da sanya hannunsa ya zame hannun Zahran daga nata ya riqe na yan sakonni sannan ya saki Yana qara kallonta itama shi take kallo cike da mamaki da Kuma tsana.
Kafin yayi mgn tayi da cewa “au dama Kaine shaidanin daya batamin uniform dina lusari kawai kagani dai kaga irin aikina dama Saida na fada maka zamu sake haduwa gashi kuwa mun hadu ko banza zuciyata ta dan sauka daga radadin
Daka Bata sauna kawai ka dauka ana tabani aci bulus ne jiya kaci mutumcin mahaifiyata da tafi taka uwar don alamu sun nuna kaikam taka jefar dakai tayi wata me tsautsayin ta tsinta. Sannan yauma ka batani da ruwan kwata Kuma kayi tunanin wuccewa salin alin haba yaro kayi kadan ka taba ma'un Sadiqu ma'un Inna ka zauna lfy gashinan kayi ta glass din motarka Kuma dole aje akaiwa me gyara yaci kudi nidai nasan ko kaina ka siyar bazai gyara maka ba......
Tana maganar tana qasa qasa da hannunta ta sake daukan wani dutsen me nauyi tayi kamar zata wucce kawai ta sakar masa a babban yatsansa yakuwa yi qasa da sauri tare da sakin wata siririyar qara kafin Zahran ya Ankara ma'u takai a dari da sittin ba Zahran ba hatta Aseem da jini yake ambaliya a qafarsa Saida ya dago ya dubeta lkcn da take cewa su Corona virus aje ayi treating kafin mu sake haduwa na daujeta Wawa da kace bakaji.........
Vote
Comments
Share
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*
_Tare da Alƙalamin_
*_Oum Hairan_*
_Bismillahir Rahamanur Rahim_
_Page 1-2_
*_Wattpad-realfauzahtasiu_*
*_Telegram Link_*
👇🏻
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7
____________________________
____________________________
_Farkon labari_
_1/3/2007_
Harabar gdan attajirin cike yake da mabarata maza da Mata yara da manya kowannensu yayi jungum jumgum Yana tsumayin fitowar Alhaji Qasim Wanda ya kasance shine mamallakin gdan Wanda ya kasance baya goya marayu jarumi Kuma adali me taimako da taimakon Allah da'ira da'ira almajiran sukayi kowa yana tattaunawa da abokin shawararsa inda a can nesa kadan da mutanen na hangi wata dattijuwar makauniya da wata yar kyakkyawar budurwa da shekarunta bazasu haura 17 ba sanye take da hijjab ruwan qasa Wanda dadewa da kodewa tasashi dole ya koma toka toka rigarta da zaninta ma gambal habaru ne ma'ana wari da wari tanada matsakaicin tsayi duk da kasancewarta a jigace Kuma a wahalce kallo daya zakayi Mata kasan alamu sun nuna tana tsananin ji da wannan mahaifiya tata fiye da tunanin Mai tunani.
Ba fara bace kallon farko zakace Mata baqa saboda dauda da rashin samun nutsuwar kula da Kai saidai idan ka qura Mata ido zaka gano cewa ba baqar bace kamar yanda idanu ya nuna a farko saboda roɗi roɗin hasken da zakake hangowa ta wasu bangarori na jikinta, tana da fasali da diri na bam mamaki Wanda a qananun shekarunta zakayi al'ajabin qirar da ilahi qadiran ala mayyasha'u yayi Mata so dake lamarin Allah yafi gaban misali da mamaki dole ka aje tunaninka ka Kama abinda ke gabanka.
“Asma'u! Asma'u!! key Asma'u!!! Tunanin me kikeyi ne dalla malama tun dazu Alh sai miqa Miki kudi yakeyi...." Abinda ya dawo da ita hayyacinta kenan ta durqusa har qasa ta karba ta bude baki cikin siririyar muryarta tace “mun gode baya goya marayu Allah ya tsare gabanka da bayanka ya hana maqiyanka ganinka sai bayan ka wucce Allah ya tare maka zafin hassadar maqiya da mahassada ta koma kansu....." hakanan ta rinqa jero addu'ar kamar yanda takanji Ummah tanayiwa duk wanda yayi musu ihsani.
Dadin addu'ar da Alh Qasim yaji tasashi qara zarar naira dubu goma ya sake miqa Mata kawai saita fashe da kuka bayan ta karba tayi masa godiya da fatan alkhairi, ya wucce ita Kuma ta dugungune kudaden ta tura a bra dinta ta Kama hannun Ummah tace “Ummah yau Allah ya dubemu ya amsa addu'ar ki ta jiya ya kawo Mana dauki dama tunda muka fito nake tunanin idan bamu samu sadakar Nan ba yau Ina muka Kama bamuda abinda zamuci ko na garin kwakin yau babu gashi gobe ance kar naje makaranta idan ban kawo kudin tearm ba, nikam Ummah badon kince na daina roqonki ba da sai nace kiyi hqr ki mayar dani makarantar gwabnati tunda na samu horon farko a ta kudin Ummah kudin sunyi yawa 14 thausand per team gashi babu mataimaki a gareki sai Allah da bayinsa zababbu...."
Lalubo bakin yar tata tayi tace “Asma'u komai kikaga ya faru da sanin Allah kada ki damu ba wayonmu ko dabararmu ke rayamu ba burina ko bana raye kiyi karatun bokon nan me zurfi kema kamar yanda kikekan na addini Asma'u burina ki zama likitan ciwona saboda na fara gajiya da wulaqancin da likitawa sukeyi Mana duk lkcn da ciwona ya tashi muka rasa mataimaki Asmah bani da tabbacin amfanar karatunki Amma inaso ki amfanar da al'ummah don Allah kada rudin duniya yasa kema kibi wancan sahun kinji?"
Jinjina Kai tayi cikin qoqarin sanyawa kanta dakiya da juriya nason cikawa mahaifiyarta burin data rayu dashi taqici taqi sha dominta ita kadai ta hana kanta sukuni dominta, da wannan tunanin ta Kama hannun Ummah ta miqar da ita suka fara fita daga harabar gdan suna tafe suna taba yar hirarsu tsakanin gdansu da gdan Alh Qasim tafiyace miqaqqa Amma haka ummah tace su tafi a qafa kawai don tsoron kada tayiwa kudin makarantar yar tata gibi ta shiga wani yanayi suna tafe suna Hira har sukaci Rabin tafiyar sannan suka tsaya saboda nishin da Asma'u taji mahaifiyar ta ta fara ta riqota da sauri ta zauna ta kwantar da ita a jikinta tace “Ummah kingani ko abinda nake gudu kenan shiyasa nace mu hau dan sahu naira dari zasu kaimu kikaqi....."
Mgnr ce ta maqale cikin tashin hankali ta rinqa jijjigata tana Kiran sunanta Amma Ina ta Suma nan fah Asma ta dora hannu aka ta kurma ihu tana cewa wayyoh Jama'a a taimakeni Ummana zata mutu don Allah kada ki bari ta mut...." Nandanan saiga mutane sun taru a gurin masu fifita nayi masu surutu nayi, itakuwa titi ta bazama ta fara tsayar da motoci da yawansu basa tsayawa wata mota tazo zata wucce tayi tsalle ta dira gabanta tare da rintse idonta take me motar yaci wani uban birki ji kake qiyyyyyy, abinda yaja hankalin kowa dake gurin kenan suka juyo domin ganin meye yake faruwa Asma da take tunanin ba a wannan duniyar take ba ta bude idonta daidai lkcn da taji an dauketa da wani gigitaccen mari daya sanyata durqushewa a qasa yace “banza mahaukaya zakizo kijamin masifa a banza......" Riqe qafarsa tayi da sauri tace “don girman Allah kada ka tafi ka taimakamin kada Ummah na ta mutu a titi kakaimu asibiti....." Dagota yayi kamar abin arziki ya qare Mata kallo sannan yayi watsi da ita tare da jan tsaki ya nufi inda Ummah take kwance ya leqa,
Idanunta ta rintse ta dage ta daukeshi da Marin da shima Saida ya dafe gurin kafin ya dago ta sake sauke Masa wani ta daga hannu zatayi na uku Wanda ya fara fitowar ya riqe hannunta da sauri jikinta na bari ta bude idonta daidai lkcn da Dr Aseem ya bude nasa shima tar a kanta lebensa datse da haqoransa ya saita injin idonsa akanta tare da sanya hannunsa ya zame hannun Zahran daga nata ya riqe na yan sakonni sannan ya saki Yana qara kallonta itama shi take kallo cike da mamaki da Kuma tsana.
Kafin yayi mgn tayi da cewa “au dama Kaine shaidanin daya batamin uniform dina lusari kawai kagani dai kaga irin aikina dama Saida na fada maka zamu sake haduwa gashi kuwa mun hadu ko banza zuciyata ta dan sauka daga radadin
Daka Bata sauna kawai ka dauka ana tabani aci bulus ne jiya kaci mutumcin mahaifiyata da tafi taka uwar don alamu sun nuna kaikam taka jefar dakai tayi wata me tsautsayin ta tsinta. Sannan yauma ka batani da ruwan kwata Kuma kayi tunanin wuccewa salin alin haba yaro kayi kadan ka taba ma'un Sadiqu ma'un Inna ka zauna lfy gashinan kayi ta glass din motarka Kuma dole aje akaiwa me gyara yaci kudi nidai nasan ko kaina ka siyar bazai gyara maka ba......
Tana maganar tana qasa qasa da hannunta ta sake daukan wani dutsen me nauyi tayi kamar zata wucce kawai ta sakar masa a babban yatsansa yakuwa yi qasa da sauri tare da sakin wata siririyar qara kafin Zahran ya Ankara ma'u takai a dari da sittin ba Zahran ba hatta Aseem da jini yake ambaliya a qafarsa Saida ya dago ya dubeta lkcn da take cewa su Corona virus aje ayi treating kafin mu sake haduwa na daujeta Wawa da kace bakaji.........
Vote
Comments
Share
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*
_Tare da Alƙalamin_
*_Oum Hairan_*
_Bismillahir Rahamanur Rahim_
_Page 1-2_
*_Wattpad-realfauzahtasiu_*
*_Telegram Link_*
👇🏻
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7
____________________________
____________________________
_Farkon labari_
_1/3/2007_
Harabar gdan attajirin cike yake da mabarata maza da Mata yara da manya kowannensu yayi jungum jumgum Yana tsumayin fitowar Alhaji Qasim Wanda ya kasance shine mamallakin gdan Wanda ya kasance baya goya marayu jarumi Kuma adali me taimako da taimakon Allah da'ira da'ira almajiran sukayi kowa yana tattaunawa da abokin shawararsa inda a can nesa kadan da mutanen na hangi wata dattijuwar makauniya da wata yar kyakkyawar budurwa da shekarunta bazasu haura 17 ba sanye take da hijjab ruwan qasa Wanda dadewa da kodewa tasashi dole ya koma toka toka rigarta da zaninta ma gambal habaru ne ma'ana wari da wari tanada matsakaicin tsayi duk da kasancewarta a jigace Kuma a wahalce kallo daya zakayi Mata kasan alamu sun nuna tana tsananin ji da wannan mahaifiya tata fiye da tunanin Mai tunani.
Ba fara bace kallon farko zakace Mata baqa saboda dauda da rashin samun nutsuwar kula da Kai saidai idan ka qura Mata ido zaka gano cewa ba baqar bace kamar yanda idanu ya nuna a farko saboda roɗi roɗin hasken da zakake hangowa ta wasu bangarori na jikinta, tana da fasali da diri na bam mamaki Wanda a qananun shekarunta zakayi al'ajabin qirar da ilahi qadiran ala mayyasha'u yayi Mata so dake lamarin Allah yafi gaban misali da mamaki dole ka aje tunaninka ka Kama abinda ke gabanka.
“Asma'u! Asma'u!! key Asma'u!!! Tunanin me kikeyi ne dalla malama tun dazu Alh sai miqa Miki kudi yakeyi...." Abinda ya dawo da ita hayyacinta kenan ta durqusa har qasa ta karba ta bude baki cikin siririyar muryarta tace “mun gode baya goya marayu Allah ya tsare gabanka da bayanka ya hana maqiyanka ganinka sai bayan ka wucce Allah ya tare maka zafin hassadar maqiya da mahassada ta koma kansu....." hakanan ta rinqa jero addu'ar kamar yanda takanji Ummah tanayiwa duk wanda yayi musu ihsani.
Dadin addu'ar da Alh Qasim yaji tasashi qara zarar naira dubu goma ya sake miqa Mata kawai saita fashe da kuka bayan ta karba tayi masa godiya da fatan alkhairi, ya wucce ita Kuma ta dugungune kudaden ta tura a bra dinta ta Kama hannun Ummah tace “Ummah yau Allah ya dubemu ya amsa addu'ar ki ta jiya ya kawo Mana dauki dama tunda muka fito nake tunanin idan bamu samu sadakar Nan ba yau Ina muka Kama bamuda abinda zamuci ko na garin kwakin yau babu gashi gobe ance kar naje makaranta idan ban kawo kudin tearm ba, nikam Ummah badon kince na daina roqonki ba da sai nace kiyi hqr ki mayar dani makarantar gwabnati tunda na samu horon farko a ta kudin Ummah kudin sunyi yawa 14 thausand per team gashi babu mataimaki a gareki sai Allah da bayinsa zababbu...."
Lalubo bakin yar tata tayi tace “Asma'u komai kikaga ya faru da sanin Allah kada ki damu ba wayonmu ko dabararmu ke rayamu ba burina ko bana raye kiyi karatun bokon nan me zurfi kema kamar yanda kikekan na addini Asma'u burina ki zama likitan ciwona saboda na fara gajiya da wulaqancin da likitawa sukeyi Mana duk lkcn da ciwona ya tashi muka rasa mataimaki Asmah bani da tabbacin amfanar karatunki Amma inaso ki amfanar da al'ummah don Allah kada rudin duniya yasa kema kibi wancan sahun kinji?"
Jinjina Kai tayi cikin qoqarin sanyawa kanta dakiya da juriya nason cikawa mahaifiyarta burin data rayu dashi taqici taqi sha dominta ita kadai ta hana kanta sukuni dominta, da wannan tunanin ta Kama hannun Ummah ta miqar da ita suka fara fita daga harabar gdan suna tafe suna taba yar hirarsu tsakanin gdansu da gdan Alh Qasim tafiyace miqaqqa Amma haka ummah tace su tafi a qafa kawai don tsoron kada tayiwa kudin makarantar yar tata gibi ta shiga wani yanayi suna tafe suna Hira har sukaci Rabin tafiyar sannan suka tsaya saboda nishin da Asma'u taji mahaifiyar ta ta fara ta riqota da sauri ta zauna ta kwantar da ita a jikinta tace “Ummah kingani ko abinda nake gudu kenan shiyasa nace mu hau dan sahu naira dari zasu kaimu kikaqi....."
Mgnr ce ta maqale cikin tashin hankali ta rinqa jijjigata tana Kiran sunanta Amma Ina ta Suma nan fah Asma ta dora hannu aka ta kurma ihu tana cewa wayyoh Jama'a a taimakeni Ummana zata mutu don Allah kada ki bari ta mut...." Nandanan saiga mutane sun taru a gurin masu fifita nayi masu surutu nayi, itakuwa titi ta bazama ta fara tsayar da motoci da yawansu basa tsayawa wata mota tazo zata wucce tayi tsalle ta dira gabanta tare da rintse idonta take me motar yaci wani uban birki ji kake qiyyyyyy, abinda yaja hankalin kowa dake gurin kenan suka juyo domin ganin meye yake faruwa Asma da take tunanin ba a wannan duniyar take ba ta bude idonta daidai lkcn da taji an dauketa da wani gigitaccen mari daya sanyata durqushewa a qasa yace “banza mahaukaya zakizo kijamin masifa a banza......" Riqe qafarsa tayi da sauri tace “don girman Allah kada ka tafi ka taimakamin kada Ummah na ta mutu a titi kakaimu asibiti....." Dagota yayi kamar abin arziki ya qare Mata kallo sannan yayi watsi da ita tare da jan tsaki ya nufi inda Ummah take kwance ya leqa,