Sashe 14
Zarrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shammatarta yayi ya sanya hannunsa ya kama nipples dinta ya fara murzawa da qarfi saboda mugunta saida ta shide saboda zafin da taji ya ratsata ga wani danna tsokar cikin da yakeyi yana qara damqarsu da hannunsa santsinsu da laushinsu yana fuzgarsa.
Shassheqar kukanta ne yasashi janyewa ya miqe tsaye yana layi tare da jefanta rigarta cikin muryar maye yace “zan riqekine yarinya zakisan kin rainani" itadai tana samu ya fice ta miqe da sauri ta sanya rigarta qirjinta na bugawa da qarfi a tsorace ta gama aikin ta dauka ta fita domin jerawa a dinning din taja baya da sauri ganinsa zaune a gurin gabadaya wata muguwar kunyarsa takeji da kuma tsoro,
Ji takeyi kamar ta juya to yanda taga ya kafeta da idanunsa da suka kada sukayi ja yasata dole ta qaraso ta ajiye ta juya da sauri ta dauko sauran ta nufi qofa zata fice taji yace “ke zonan" jiki a mace ta juyo idanunta da suka kumbura suka qara cikowa da qwallah kallon kayan data ajiye yayi yace “haka akeyi a gidanku azo a dangwararwa da mutum abinci bazaa bashi ba?" Wasa takeyi da yatsanta har ya gama mgnr batada niyyar yin wani abu tsawa ya daka mata data sanyata saurin tsugunnawa ta fara hadansa break din tana hawaye itakam wannan masifar ta fara isarta tana gama hadawa ta juya zata fice ya cafko hannunta ya fincikota jikinsa ta sakeyin qasa ta zauna hawayen da taketa qoqarin maqalewa ya zubo mata.
Shi kansa baisan dalilin da yasa ya janyota dinba kawai neman mgn ne ya kuma lura bazata magantun ba yace mata “ina naki abincin?" Turo baki tayi gaba batare da tace komai ba yaja plat din ya soma break dinsa yana kallonta tana janyewa har tayi masa nisa ta miqe ta zuba da gudu yayi murmushi daidai lkcn da Mimee ta fito daga dakin sanye da rigar bacci tanata zuba hamma, kallonta yayi ya kawar dakai yaci gaba da cin abincinsa zama tayi taja flat ta hadama kanta abincin ta faraci tana yatsina fuska tace masa “yaushe zan koma asibiti ne marata tanamin ciwo da dare sosai"
Bai kalleta ba yaja wani flat din ya soma hada wani abincin ya hada tea a cup ya miqe zai fice tace “mgn fah nakeyi maka Aseem ka wani shareni ka miqe bai bata amsa ba yayi ficewarsa tayi tsaki tace “aikin banza yankawa kare ciyawa ka gama bacin ranka n banza biyu babu ce ta sameka don wlh bazan yarda ka zunguremin ciki ba sau uku inayi ciki kana barar dashi da jarabarka sannan yanzun ma kace in yarda saboda kamai dani sakarya" miqewa tayi ta leqa daidai lkcn da Asmah ta bude masa qofar part din nata ya shiga ya mayar ya rufe wani abu taji ya caki zuciyarta ta koma ciki da sauri ta cire kayanta tasa doguwar riga ta fito ta nufi part din Asmah,
Itakam Asmah tana bude masa ta juya ta koma sama ya tsaya sororo yana kallonta ajiye kayan hannunsa yayi yabita saman a falon ya tarar da ita tanata danna waya tana hawaye ya fusge wayar yasa a aljihunsa ya zauna kusa da ita yace “meye na kukan kuma?" Ajiyar zuciya tayi ta kuma tabe fuska yace “oh God nace meye na kukan?" Cikin in'ina tace “Innah tace batada lfy" miqewa yayi yace “ok shine kika zauna kike kuka to kukan yayi miki magani" ficewa yayi ya dauko abincin daya shigo dashi ya ajiye mata a gabanta yace “meye kikasa a abincin kika bamu ke kikaqi ci?" Zaro ido tayi ta miqe ya kamata ya zaunar da ita yace “minti goma na baki ki cinye in kinqi kuma kiji a jikinki" yanda yake mgnr da karsashi yasata zaman dirshan tasa abincin a gaba tana kallonsa koda dai Itan bata wasa da cikinta amma batajin da ranar da zatace ta cinye abinci me yawan wannan.
Guri ya samu ya zauna ya hade rai ta yanda babu ta inda zata kawo masa wargi yana latsa wayarsa yana kallonta ta saman ido daqyar ta iyacin rabi ya miqe ya nufi qofa zai fita sukayi kicibis da Mimee tana shigowa wani matsiyacin kallo ya watsa mata ya wucceta yana amsa waya dagowa Asmah tayi lkcn da taga ficewarsa bataga shigowar mimee ba domin bayansa tabi tanayi masa mgn baiko saurareta ba yayi ficewarsa a mota taja qwafa tace “zakayi bayani ne wlh da Hajjah zan fadaka tunda abin naka wulaqanci ne"
Part dinta ta koma ta dauki wayarta ta kira mahaifiyarsa Hajjah ta daga suka gaisa daga muryar mimee tasan da matsala tace “meye kuma yake faruwa kardai ya fara nuna miki halin maza akan wannan yar matsiyatan?" Numfashi mimee ta sauke tace “wlh hajjah abin babu kyan gani idan dama dagani saishi yakeyi da sauqi amma a gabana zakiga yana shisshige mata yana wani janta jikinsa ita kuma sai karuwanci take zuba masa Hajjah baki ganiba duk Aseem ya susuce sai wani rawar qafa yakeyi akanta jiyafa har cewa yayi da ita kartayimin girki ta bari zai siyo yau kuma saboda taqicin abinci bakiga inda hankalinsa ya tashi ba ya wani dauki abincin yabita dashi ni wlh hajjah bazan iya wulaqancinnan ba akan wannan kucakar yarinyar yar matsiyata mijina ya juyamin baya....." Miqewa hajjah tayi daga zaman da tayi tace “kan ubancan ni Aseem Zaiyiwa haka tabdi lallai ya mantani bari dama yanzu nakeson zuwa gdan naku ance komai ma na auren shine yayi mata harda yan uwanta to wlh ni asirinta yayi kadan ya mayarmin da dana soko......"
Qit ta kashe wayar ta zari mayafi ta fita tana qwalawa driver kira yazo ya dauketa daga hotoro Limawa Sai Shagari quarters tana zuwa ta fita a motar har neman faduwa takeyi ta shiga bangaren Mimee ta miqe ta nufeta suka rungume juna mimee tana matsar hawaye tace “kingani ko Hajjah yau ya hanata tayimin aiki har cewa yayi ai ba baiwata bace yayimin alqawarin bazai kusanceta ba har tagama zamanta ya saketa amma jiya saboda tazo tana masa kwarkwasa nayi masa kashedin banso cemin yayi itama ai matarsa ce babu ruwana da tsakaninsu......"
Jan hanun mimee tayi suka nufi part din Asmah tana daki ta koma ta kwanta saboda ciwon Marar da take fama dashi ga kuma tunanin Innanta da Yaya Mudam ya fada mata batada lfy idonta ya motsa saboda kukan rashinta da take yawan yi ita kanta cikin kwana ukun tana azabtuwa da rashin Innarta. Ji tayi ana dukan qofar parlourn saman ta miqe da sauri saboda bugun baiyi kama dana nutsuwa ba tana layin bacci da ciwo tace “waye?" Shiru akayi mata ta sake cewa “waye?" Shareta akayi kamar ta juya sai kuma taga rashin dacewar hakan ta bude durqushewa tayi a gigice tare da rintse idanunta ta saki wata razananniyar qara saboda azabar zafin radadin da taji ya ziyarci idanunta daidai lkcn da Aseem ya shigo aikuwa da mugun gudu ya haura saman yaja yayi turus tare da cewa “Nashiga uku Hajjah Me Asma'uh tayi miki barkono fah kika zuba mata a ido"........
_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_
_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_
_*Fauziyyah Tasiu Umar*_
*ELEGANT ONLINE WTITERS*
_*31-32*_
Harara Hajjah ta watsa mata tace “shine me don na watsawa wannan yar matsiyatan yarinyar barkono kama godewa Allah daba ruwan zafi na zuba na saliketa ba tunda aikinyi kake nema na nemo maka Asararre sallamamme yanzu kai saboda bakada mutunci akan wannan yar iskar watsattsiyar yarinyar zaka wulaqanta Maryam meye zakaci da wannan ragowar talaucin yar matsiyata"
Ganin hajiyan batada niyyar yin shiru shikuma yanada abinda yafi wanda take fada muhimmanci yasashi nufar cikin dakin ya dago Asmah da taketa gursheqen kuka bathroom ya nufa da ita ya zubanta ruwa ta wanke maimakon taji sauqi sai ninki azaba, fitowa yayi da ita ya zaunarta gefen gado yace “ina zuwa" fita yayi ya nufi motarsa ya bude ya dauko wani magani ya dawo ya diganta a idon yanajin hajiya tanata sababinta amma bai tankata ba saima kulle qofar part din asman da yayi ya rinqa shafa bayanta yana hura mata iska a idon hardai ya samu bacci ya dauketa.
Part din mimee ya nufa cikin saa Hajjah ta tafi ya kuwa rufeta da bala'in da bata taba sanin ya iyaba kashedi kam tashashi har ya juya zai fita kuma ta kadansa ya dawo yace “karki gyara kuma kada ki daina kai qarata gurin Hajiya wlh zaki jawa kanki abinda baki taba tunani ba nayi tunanin kinada hankali shiyasa na sakoki cikin lamura na so tunda bakisan mutuncin ba aikin ma daga yau kuma daga yanzun na sauke itama matace kamarki ba yar aiki ba ki rinqayin abinki idan kinso daganan ki kaini inda yafi gurin hajiya tunda kina ganin akwai maganin da zatayi miki" ficewa yayi a hassale ya shiga motarsa ya fice a gdan.
Bai dawo ba sai dare ya jima a motarsa kafin ya fito ya dauki ledar da ya dawo da ita ya nufi part din Asmah ya shiga ya aje ledar da magungunan da ya taho mata dasu lkcn tana bayi ta dauro towel ta fito sukayi kicibis taja baya da sauri ta dauka hijjab dinta tasa yaja ajiyar zuciya ya fito da magungunan ya farayi mata bayani.
Bayan ya gama ya sake kallonta yace “idan kinsha ki kwanta idanma da wani abu da yayi saura zai fito" jinjina masa kai tayi tace “na gde ta juya ta dauki mai ta fara shafawa, miskilin shima fita yayi batayi tunanin zai dawo ba tajishi yana taba qofar ta bude ya miqo mata wata ledar yace “kisa wani abun a cikinki kafin kisha maganin" tana karba ya juya itama ta rufe dakinta ta murda masa key ta bude ledar bata wani iyacin abincin na kirki ba tasha maganin ta koma ta kwanta.
Fita yayi ya koma dayan part din yayi wanka yayi sallah ya kwanta zuciyarsa tayi baqi mimee bata taba bata masa rai irin yau ba ita kishin nata na hauka zatayi qarfi da yaji so takeyi ta hadashi da mahaifiyarsa qwafa yayi ya sake gyara kwanciya yanaji tana taba qofar ya shareta tunda yasan batada wani amfani da zatayi masa
Shassheqar kukanta ne yasashi janyewa ya miqe tsaye yana layi tare da jefanta rigarta cikin muryar maye yace “zan riqekine yarinya zakisan kin rainani" itadai tana samu ya fice ta miqe da sauri ta sanya rigarta qirjinta na bugawa da qarfi a tsorace ta gama aikin ta dauka ta fita domin jerawa a dinning din taja baya da sauri ganinsa zaune a gurin gabadaya wata muguwar kunyarsa takeji da kuma tsoro,
Ji takeyi kamar ta juya to yanda taga ya kafeta da idanunsa da suka kada sukayi ja yasata dole ta qaraso ta ajiye ta juya da sauri ta dauko sauran ta nufi qofa zata fice taji yace “ke zonan" jiki a mace ta juyo idanunta da suka kumbura suka qara cikowa da qwallah kallon kayan data ajiye yayi yace “haka akeyi a gidanku azo a dangwararwa da mutum abinci bazaa bashi ba?" Wasa takeyi da yatsanta har ya gama mgnr batada niyyar yin wani abu tsawa ya daka mata data sanyata saurin tsugunnawa ta fara hadansa break din tana hawaye itakam wannan masifar ta fara isarta tana gama hadawa ta juya zata fice ya cafko hannunta ya fincikota jikinsa ta sakeyin qasa ta zauna hawayen da taketa qoqarin maqalewa ya zubo mata.
Shi kansa baisan dalilin da yasa ya janyota dinba kawai neman mgn ne ya kuma lura bazata magantun ba yace mata “ina naki abincin?" Turo baki tayi gaba batare da tace komai ba yaja plat din ya soma break dinsa yana kallonta tana janyewa har tayi masa nisa ta miqe ta zuba da gudu yayi murmushi daidai lkcn da Mimee ta fito daga dakin sanye da rigar bacci tanata zuba hamma, kallonta yayi ya kawar dakai yaci gaba da cin abincinsa zama tayi taja flat ta hadama kanta abincin ta faraci tana yatsina fuska tace masa “yaushe zan koma asibiti ne marata tanamin ciwo da dare sosai"
Bai kalleta ba yaja wani flat din ya soma hada wani abincin ya hada tea a cup ya miqe zai fice tace “mgn fah nakeyi maka Aseem ka wani shareni ka miqe bai bata amsa ba yayi ficewarsa tayi tsaki tace “aikin banza yankawa kare ciyawa ka gama bacin ranka n banza biyu babu ce ta sameka don wlh bazan yarda ka zunguremin ciki ba sau uku inayi ciki kana barar dashi da jarabarka sannan yanzun ma kace in yarda saboda kamai dani sakarya" miqewa tayi ta leqa daidai lkcn da Asmah ta bude masa qofar part din nata ya shiga ya mayar ya rufe wani abu taji ya caki zuciyarta ta koma ciki da sauri ta cire kayanta tasa doguwar riga ta fito ta nufi part din Asmah,
Itakam Asmah tana bude masa ta juya ta koma sama ya tsaya sororo yana kallonta ajiye kayan hannunsa yayi yabita saman a falon ya tarar da ita tanata danna waya tana hawaye ya fusge wayar yasa a aljihunsa ya zauna kusa da ita yace “meye na kukan kuma?" Ajiyar zuciya tayi ta kuma tabe fuska yace “oh God nace meye na kukan?" Cikin in'ina tace “Innah tace batada lfy" miqewa yayi yace “ok shine kika zauna kike kuka to kukan yayi miki magani" ficewa yayi ya dauko abincin daya shigo dashi ya ajiye mata a gabanta yace “meye kikasa a abincin kika bamu ke kikaqi ci?" Zaro ido tayi ta miqe ya kamata ya zaunar da ita yace “minti goma na baki ki cinye in kinqi kuma kiji a jikinki" yanda yake mgnr da karsashi yasata zaman dirshan tasa abincin a gaba tana kallonsa koda dai Itan bata wasa da cikinta amma batajin da ranar da zatace ta cinye abinci me yawan wannan.
Guri ya samu ya zauna ya hade rai ta yanda babu ta inda zata kawo masa wargi yana latsa wayarsa yana kallonta ta saman ido daqyar ta iyacin rabi ya miqe ya nufi qofa zai fita sukayi kicibis da Mimee tana shigowa wani matsiyacin kallo ya watsa mata ya wucceta yana amsa waya dagowa Asmah tayi lkcn da taga ficewarsa bataga shigowar mimee ba domin bayansa tabi tanayi masa mgn baiko saurareta ba yayi ficewarsa a mota taja qwafa tace “zakayi bayani ne wlh da Hajjah zan fadaka tunda abin naka wulaqanci ne"
Part dinta ta koma ta dauki wayarta ta kira mahaifiyarsa Hajjah ta daga suka gaisa daga muryar mimee tasan da matsala tace “meye kuma yake faruwa kardai ya fara nuna miki halin maza akan wannan yar matsiyatan?" Numfashi mimee ta sauke tace “wlh hajjah abin babu kyan gani idan dama dagani saishi yakeyi da sauqi amma a gabana zakiga yana shisshige mata yana wani janta jikinsa ita kuma sai karuwanci take zuba masa Hajjah baki ganiba duk Aseem ya susuce sai wani rawar qafa yakeyi akanta jiyafa har cewa yayi da ita kartayimin girki ta bari zai siyo yau kuma saboda taqicin abinci bakiga inda hankalinsa ya tashi ba ya wani dauki abincin yabita dashi ni wlh hajjah bazan iya wulaqancinnan ba akan wannan kucakar yarinyar yar matsiyata mijina ya juyamin baya....." Miqewa hajjah tayi daga zaman da tayi tace “kan ubancan ni Aseem Zaiyiwa haka tabdi lallai ya mantani bari dama yanzu nakeson zuwa gdan naku ance komai ma na auren shine yayi mata harda yan uwanta to wlh ni asirinta yayi kadan ya mayarmin da dana soko......"
Qit ta kashe wayar ta zari mayafi ta fita tana qwalawa driver kira yazo ya dauketa daga hotoro Limawa Sai Shagari quarters tana zuwa ta fita a motar har neman faduwa takeyi ta shiga bangaren Mimee ta miqe ta nufeta suka rungume juna mimee tana matsar hawaye tace “kingani ko Hajjah yau ya hanata tayimin aiki har cewa yayi ai ba baiwata bace yayimin alqawarin bazai kusanceta ba har tagama zamanta ya saketa amma jiya saboda tazo tana masa kwarkwasa nayi masa kashedin banso cemin yayi itama ai matarsa ce babu ruwana da tsakaninsu......"
Jan hanun mimee tayi suka nufi part din Asmah tana daki ta koma ta kwanta saboda ciwon Marar da take fama dashi ga kuma tunanin Innanta da Yaya Mudam ya fada mata batada lfy idonta ya motsa saboda kukan rashinta da take yawan yi ita kanta cikin kwana ukun tana azabtuwa da rashin Innarta. Ji tayi ana dukan qofar parlourn saman ta miqe da sauri saboda bugun baiyi kama dana nutsuwa ba tana layin bacci da ciwo tace “waye?" Shiru akayi mata ta sake cewa “waye?" Shareta akayi kamar ta juya sai kuma taga rashin dacewar hakan ta bude durqushewa tayi a gigice tare da rintse idanunta ta saki wata razananniyar qara saboda azabar zafin radadin da taji ya ziyarci idanunta daidai lkcn da Aseem ya shigo aikuwa da mugun gudu ya haura saman yaja yayi turus tare da cewa “Nashiga uku Hajjah Me Asma'uh tayi miki barkono fah kika zuba mata a ido"........
_Comments_
_Share_
_Vote_
_Please_
_*Oum Hairan*_
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_
_*Fauziyyah Tasiu Umar*_
*ELEGANT ONLINE WTITERS*
_*31-32*_
Harara Hajjah ta watsa mata tace “shine me don na watsawa wannan yar matsiyatan yarinyar barkono kama godewa Allah daba ruwan zafi na zuba na saliketa ba tunda aikinyi kake nema na nemo maka Asararre sallamamme yanzu kai saboda bakada mutunci akan wannan yar iskar watsattsiyar yarinyar zaka wulaqanta Maryam meye zakaci da wannan ragowar talaucin yar matsiyata"
Ganin hajiyan batada niyyar yin shiru shikuma yanada abinda yafi wanda take fada muhimmanci yasashi nufar cikin dakin ya dago Asmah da taketa gursheqen kuka bathroom ya nufa da ita ya zubanta ruwa ta wanke maimakon taji sauqi sai ninki azaba, fitowa yayi da ita ya zaunarta gefen gado yace “ina zuwa" fita yayi ya nufi motarsa ya bude ya dauko wani magani ya dawo ya diganta a idon yanajin hajiya tanata sababinta amma bai tankata ba saima kulle qofar part din asman da yayi ya rinqa shafa bayanta yana hura mata iska a idon hardai ya samu bacci ya dauketa.
Part din mimee ya nufa cikin saa Hajjah ta tafi ya kuwa rufeta da bala'in da bata taba sanin ya iyaba kashedi kam tashashi har ya juya zai fita kuma ta kadansa ya dawo yace “karki gyara kuma kada ki daina kai qarata gurin Hajiya wlh zaki jawa kanki abinda baki taba tunani ba nayi tunanin kinada hankali shiyasa na sakoki cikin lamura na so tunda bakisan mutuncin ba aikin ma daga yau kuma daga yanzun na sauke itama matace kamarki ba yar aiki ba ki rinqayin abinki idan kinso daganan ki kaini inda yafi gurin hajiya tunda kina ganin akwai maganin da zatayi miki" ficewa yayi a hassale ya shiga motarsa ya fice a gdan.
Bai dawo ba sai dare ya jima a motarsa kafin ya fito ya dauki ledar da ya dawo da ita ya nufi part din Asmah ya shiga ya aje ledar da magungunan da ya taho mata dasu lkcn tana bayi ta dauro towel ta fito sukayi kicibis taja baya da sauri ta dauka hijjab dinta tasa yaja ajiyar zuciya ya fito da magungunan ya farayi mata bayani.
Bayan ya gama ya sake kallonta yace “idan kinsha ki kwanta idanma da wani abu da yayi saura zai fito" jinjina masa kai tayi tace “na gde ta juya ta dauki mai ta fara shafawa, miskilin shima fita yayi batayi tunanin zai dawo ba tajishi yana taba qofar ta bude ya miqo mata wata ledar yace “kisa wani abun a cikinki kafin kisha maganin" tana karba ya juya itama ta rufe dakinta ta murda masa key ta bude ledar bata wani iyacin abincin na kirki ba tasha maganin ta koma ta kwanta.
Fita yayi ya koma dayan part din yayi wanka yayi sallah ya kwanta zuciyarsa tayi baqi mimee bata taba bata masa rai irin yau ba ita kishin nata na hauka zatayi qarfi da yaji so takeyi ta hadashi da mahaifiyarsa qwafa yayi ya sake gyara kwanciya yanaji tana taba qofar ya shareta tunda yasan batada wani amfani da zatayi masa