Sashe 4
Zarrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tunaninta ya gama bata taimakonta zaiyi taga ya nuna Umman da yatsa yace “dama akan wannan tsumman kikeson kiyi asarar taki rayuwar sakarya kawai to meye yayiwa wannan yamusasshiyar tsohuwar saura ai bazata warke ba qarama ki lallaba taki rayuwar qila tayi Miki amfani a gaba farin magi duk ya kashe tsohuwa" durqushewa ta kumayi a qasa tana qoqarin yimasa magiya ya fincike qafarsa yace “stupid girl banida lkcn batawa akan wannan gawar...." Da wannan kalmar ya fada motarsa ta miqe tana me binsa da kallo tare da Jinjina Kai daidai lkcn Allah yakawo wani dan sahu wani mutum ya tareshi suka tarairayi Ummah suka sakata a ciki suka nufi Asibiti mafi kusa dasu da niyyar abata taimakon gaggawa kafin su tafi gda.
Suna zuwa aka tura Ummah aka shiga da ita ciki suka sanya mata ruwa kafin fitowar babban likita, bayan kamar shudewar awa guda sai gashinan dauke da files a hannunsa ya nufo dakin ta zuba Masa ido cike da wata muguwar tsana shima yana ganinta yaji gabansa ya fadi yayi saurin mazewa tare da juyawa ga daya gadon Yana duba mara lafiyar ya dauki file din yayi rubuce rubucensa ya juya zai fita tabisa da sauri tace “Dr Aseem wannan karon ba alfarma nake nema ba da kudina na kawo mahaifiyata asibitin nan domin a dubamin lfyrta qila taka uwar bata sallama farin cikinta domin nakaba shiyasa kake kallon iyaye Mata a banza koma dai menene kada ka manta ta haifeka ta raineka har zuwa yanzun Bata daina baka shawara ba inhar tana raye just aikin kudi kakeyi a biyaka kazo ka dubamin uwata nasan bakada ikon canza qaddarar Ubangiji Amma kayi wani Abu da zaisa naji a Raina bakada hannu wajen rushewar rayuwata wlh idan ka bari sakacinka ya kashemin mahaifiya sainayi shari'a dakai duk ranar da ZARRAH ta takai inda mahaifiyata ta bata darenta da ranarta domin ganin takai.........."
Wani murmushi yayi me kama dana rainin hankali ya matso gabanta ta matsa ya tsaya a inda yake yace “au kenan har jiran ranar ZARRAR ki kikeyi Kuma kinaji a ranki zaki sameta okay almajira kin birgeni da kika taro wasan dani saidai inaso ki sani bakikai na farashi dakeba ki bari ZARRAR taki takai tukun samu fara takun dake am bari kiji wani Abu daga kallonki naji na tsaneki saboda idanunki sun nuna bakida tarbiyya wannan dalilin yasa naji bazan taimakeki ba bazan taba taimakonki ba yarinya wannan asibitin nawane saboda haka na baki 10 minutes ki debe tsummar tsohuwarki a qara gaba kar a zubamin qwarqwata" hannu yasa aljihunsa ya zaro raffers ta dari biyar biyar ya jefa Mata yace “ga wannan idan ta mutu a sai geron sadaka" cafewa tayi ta saita tsaiwarta har ya juya zai tafi ta daga murya tace “Aseem Shaheed" juyowa yayi da sauri jin ta ambaci cikakken sunansa ta matsa gabansa ta keta raffers din gda hudu ta watsa masa tayi murmushi me hade da kuka tace “Sunana Asma'u Hussain ka rubutani cikin qaddarorin da zasu addabi rayuwarka wlh saina baka mamaki matsiyaci me taqama da kayan aro shashasha Wawa kada ka damu zamu sake haduwa a gaba wasan baa faraba"........
_Hmmmm Wasan baa fara ba correct Asma'u Dr Aseem a sake shiri_
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*
_Tare da Alƙalamin_
*_Oum Hairan_*
_Bismillahir Rahamanir Rahim_
_Page 7-8_
*_Wattpad realfauzahtasiu_*
Telegram
👇
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7
_____________________________
_____________________________
Wata zazzafar ajiyar zuciya ya sauke lkcn da yasa tisue yake tsane jinin tare da rufe ciwon sosai dutsen ya shigeshi hakance tasa Bai iya jan motar ba sai Zahran ne yaja Kai tsaye suka nufi Asibiti anan Zahran yayi masa dressing na ciwon.
Duk dagowar da Zahran zaiyi sai yaga shi yake kallo har ya gama Masa yace “angama Dr yau ka gamu da sharrin yayan talakawa narasa me muka tare musu sukejin haushinmu nasan da zaa Basu dama zasu iya kashemu su hut....” daga Masa hannu yayi a fusace jikinsa na yace “ka nemomin gdansu yarinyar nan a duk inda take a fadin garin Kano" da sauri Zahran ya Mike yace “in kasan gdansu me zakayi Mata" ya dade yana kallon Zahran kafin yayi murmushi ya miqe yace ya fara tafiya yana dingisa qafa yace.
“Nasan ba kowa bace ita face almajira mabaraciya yar jagoran makauniya so inason sanin asalinta need saboda nayi ramuwar gayya da hujja tabbas ko Ina yafe komai bazan yafe laifin fitarmin da jini a jikina ba hannun daya dauki dutse ya fasamin yatsa ya ciremin farce saiya goge takalmina" ficewa yayi ya shiga motarsa ya fuzgeta da mugun gudu ya nufi unguwarsu dake Shagari quarters yana parking ko rufe qofar baiyi ba ya nufi cikin gdan ya bude parlourn ya shiga Mimee matarsa dake zaune da cup a hannunta ta miqe da sauri da niyyar taroshi ganin Yana dingisa qafa yasata dafe qirji tace “Na shiga uku Life meye ya sameka a qafa?"
Kallonta kawai yayi ya wucce dakinsa ya fada gado yana huci kamar yaci Babu tunda yake Babu mahaluqin daya taba karambanin daga hannu ya mareshi har mari biyu a lkc daya da sauri ya miqe tare da kallon qafarsa cikin wani mugun quncin zuciya yake furta “Wacece ce ita meye take taqama dashi wacece ita!?" Yana mgnr ne da qaraji abinda yasa Mimee shigowa da sauri tace “lfy Life?" Iska ya furzar tare da cewa da ita “Asma'u Hussain wacece Asma da ta iya daga hannu ta mareni wacece ita data fitarmin da wani bangare na jikina?"
Duban qafarsa yayi tare da cewa “wlh saita gane kurenta saina koya Mata hankali saina wulaqantata ita da danginta gabadaya saina rusa Mata burikan rayuwarta" fuuuu ya shige bathroom Sarai Mimee tasan halinsa idan yanakan tsini bajin rarrashi yakeyi ba shiyasa batayi yunqurin rarrashinsa ba ta nemi guri ta zauna da tunanin meye ya hadosa da mace shida magana ma ko da maza ba damunsa tayi ba da har takaisu ga wannan tsamar tabbas bayan tiya akwai wata caca banza batakai zomo kasuwa.
Miqewa tayi ta fita ta hado masa abinci don tasan ba fitowa zaiyi ba yau an taba mazan fama Aseem rikici ne gabadayansa tunda ya dauki ragamar ramuwar Nan to gara tayi masa fatan nasara don idan ta cika mgn kanta fadan zai dawo. Zama yayi yana tsane jikinsa yace “meye wannan din?" Murmushi tayi tace “bansan zaka dawo da wuri ba jallop din taliya ce" zuba masa ta farayi ya karba Yana tauna abincin kamar Yana tauna magani ajiye flat din yayi ya miqe a gado tana kallonsa yanata qwafa ganin bazata iya ba ta miqe ta debe kayan ta fice dasu ta hada me aikinta dasu ita Kuma ta shige dakinta itama ta kwanta.
Wayarsa ya janyo ya kashe don yasan zaayita kiransa a hospital Kuma ba iya zuwa zaiyi ba yau gabadaya Asma'u ta Bata Masa lissafin ranar dole haka zata tafi a banza. Haka ya yini kwance saidai daganan ya juya nan sallah kadai ke tashinsa hudu da rabi na yamma Zahran ya kirashi yace “ya fito yanada lbr game da aikin daya sanyashi" miqewa yayi ya dauki rigarsa yasa ya dora hula ya fito a harabar gdan ya ishe Zahran ya qarasa fuskarsa kamar ta sa tsabar damuwa mota ya bude ya shiga suka dubi juna Zahran yace “Kamar yanda ka fada Sunanta Asma'u Hussain Babanta Mal Hussain talaka ne na qarshe domin kuwa tunda ya taso aikinsa Bai wucce dako da faskare ba mahaifiyarta Amina itace babbar Matar Mal Husaini sai sauran matan babanta su biyu Lamunde da Lantana su Hudune Yaya a gidansu Mudansir sai Zabba'u sai Dijangala sai ita qarama Asma'u wadda ake Kira da Ma'un Inna ko ace Ma'un Sadiqu autace a gdansu duk da kasancewar uwarta ba komai bace a gdan Amma hakan bai hanata samun gata daidai na talaka ba duk da kasancewar Babu abin sisi da Mal Husain yakewa yaran saidai suyi sana'a da iyayensu suyiwa kansu ita Inna da kake ji macece me qoqari gaya akan yayanta tayi qosai tayi aikatau gdan masu kudi tayi surfe tayi dakau sannan tayi wankau zamanin tanada idanunta har abincin siyarwa tayi duk da tanada ya mace Bata Dora Asma'u talla saidai Mudan da ita su dauka suje su siyar a bakin kasuwa a cewarta ita ya mace kadara ce me tsada Kuma abar farauta ce idan kayi wasarairai da ita kamar dawisu take inda yafi yalwal bishiyoyi da Ni'ima nan take fakewa tace zatayi rayuwa a cikinsa idan akayi rashin saa sai asamu mafarauta su kameta shikenan rayuwarta ta lalace:
Suna zuwa aka tura Ummah aka shiga da ita ciki suka sanya mata ruwa kafin fitowar babban likita, bayan kamar shudewar awa guda sai gashinan dauke da files a hannunsa ya nufo dakin ta zuba Masa ido cike da wata muguwar tsana shima yana ganinta yaji gabansa ya fadi yayi saurin mazewa tare da juyawa ga daya gadon Yana duba mara lafiyar ya dauki file din yayi rubuce rubucensa ya juya zai fita tabisa da sauri tace “Dr Aseem wannan karon ba alfarma nake nema ba da kudina na kawo mahaifiyata asibitin nan domin a dubamin lfyrta qila taka uwar bata sallama farin cikinta domin nakaba shiyasa kake kallon iyaye Mata a banza koma dai menene kada ka manta ta haifeka ta raineka har zuwa yanzun Bata daina baka shawara ba inhar tana raye just aikin kudi kakeyi a biyaka kazo ka dubamin uwata nasan bakada ikon canza qaddarar Ubangiji Amma kayi wani Abu da zaisa naji a Raina bakada hannu wajen rushewar rayuwata wlh idan ka bari sakacinka ya kashemin mahaifiya sainayi shari'a dakai duk ranar da ZARRAH ta takai inda mahaifiyata ta bata darenta da ranarta domin ganin takai.........."
Wani murmushi yayi me kama dana rainin hankali ya matso gabanta ta matsa ya tsaya a inda yake yace “au kenan har jiran ranar ZARRAR ki kikeyi Kuma kinaji a ranki zaki sameta okay almajira kin birgeni da kika taro wasan dani saidai inaso ki sani bakikai na farashi dakeba ki bari ZARRAR taki takai tukun samu fara takun dake am bari kiji wani Abu daga kallonki naji na tsaneki saboda idanunki sun nuna bakida tarbiyya wannan dalilin yasa naji bazan taimakeki ba bazan taba taimakonki ba yarinya wannan asibitin nawane saboda haka na baki 10 minutes ki debe tsummar tsohuwarki a qara gaba kar a zubamin qwarqwata" hannu yasa aljihunsa ya zaro raffers ta dari biyar biyar ya jefa Mata yace “ga wannan idan ta mutu a sai geron sadaka" cafewa tayi ta saita tsaiwarta har ya juya zai tafi ta daga murya tace “Aseem Shaheed" juyowa yayi da sauri jin ta ambaci cikakken sunansa ta matsa gabansa ta keta raffers din gda hudu ta watsa masa tayi murmushi me hade da kuka tace “Sunana Asma'u Hussain ka rubutani cikin qaddarorin da zasu addabi rayuwarka wlh saina baka mamaki matsiyaci me taqama da kayan aro shashasha Wawa kada ka damu zamu sake haduwa a gaba wasan baa faraba"........
_Hmmmm Wasan baa fara ba correct Asma'u Dr Aseem a sake shiri_
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:27 pm] Oum Hairan: *ZARRAH*
_Tare da Alƙalamin_
*_Oum Hairan_*
_Bismillahir Rahamanir Rahim_
_Page 7-8_
*_Wattpad realfauzahtasiu_*
Telegram
👇
https://t.me/joinchat/Gdtmu0TgTHu66CF7
_____________________________
_____________________________
Wata zazzafar ajiyar zuciya ya sauke lkcn da yasa tisue yake tsane jinin tare da rufe ciwon sosai dutsen ya shigeshi hakance tasa Bai iya jan motar ba sai Zahran ne yaja Kai tsaye suka nufi Asibiti anan Zahran yayi masa dressing na ciwon.
Duk dagowar da Zahran zaiyi sai yaga shi yake kallo har ya gama Masa yace “angama Dr yau ka gamu da sharrin yayan talakawa narasa me muka tare musu sukejin haushinmu nasan da zaa Basu dama zasu iya kashemu su hut....” daga Masa hannu yayi a fusace jikinsa na yace “ka nemomin gdansu yarinyar nan a duk inda take a fadin garin Kano" da sauri Zahran ya Mike yace “in kasan gdansu me zakayi Mata" ya dade yana kallon Zahran kafin yayi murmushi ya miqe yace ya fara tafiya yana dingisa qafa yace.
“Nasan ba kowa bace ita face almajira mabaraciya yar jagoran makauniya so inason sanin asalinta need saboda nayi ramuwar gayya da hujja tabbas ko Ina yafe komai bazan yafe laifin fitarmin da jini a jikina ba hannun daya dauki dutse ya fasamin yatsa ya ciremin farce saiya goge takalmina" ficewa yayi ya shiga motarsa ya fuzgeta da mugun gudu ya nufi unguwarsu dake Shagari quarters yana parking ko rufe qofar baiyi ba ya nufi cikin gdan ya bude parlourn ya shiga Mimee matarsa dake zaune da cup a hannunta ta miqe da sauri da niyyar taroshi ganin Yana dingisa qafa yasata dafe qirji tace “Na shiga uku Life meye ya sameka a qafa?"
Kallonta kawai yayi ya wucce dakinsa ya fada gado yana huci kamar yaci Babu tunda yake Babu mahaluqin daya taba karambanin daga hannu ya mareshi har mari biyu a lkc daya da sauri ya miqe tare da kallon qafarsa cikin wani mugun quncin zuciya yake furta “Wacece ce ita meye take taqama dashi wacece ita!?" Yana mgnr ne da qaraji abinda yasa Mimee shigowa da sauri tace “lfy Life?" Iska ya furzar tare da cewa da ita “Asma'u Hussain wacece Asma da ta iya daga hannu ta mareni wacece ita data fitarmin da wani bangare na jikina?"
Duban qafarsa yayi tare da cewa “wlh saita gane kurenta saina koya Mata hankali saina wulaqantata ita da danginta gabadaya saina rusa Mata burikan rayuwarta" fuuuu ya shige bathroom Sarai Mimee tasan halinsa idan yanakan tsini bajin rarrashi yakeyi ba shiyasa batayi yunqurin rarrashinsa ba ta nemi guri ta zauna da tunanin meye ya hadosa da mace shida magana ma ko da maza ba damunsa tayi ba da har takaisu ga wannan tsamar tabbas bayan tiya akwai wata caca banza batakai zomo kasuwa.
Miqewa tayi ta fita ta hado masa abinci don tasan ba fitowa zaiyi ba yau an taba mazan fama Aseem rikici ne gabadayansa tunda ya dauki ragamar ramuwar Nan to gara tayi masa fatan nasara don idan ta cika mgn kanta fadan zai dawo. Zama yayi yana tsane jikinsa yace “meye wannan din?" Murmushi tayi tace “bansan zaka dawo da wuri ba jallop din taliya ce" zuba masa ta farayi ya karba Yana tauna abincin kamar Yana tauna magani ajiye flat din yayi ya miqe a gado tana kallonsa yanata qwafa ganin bazata iya ba ta miqe ta debe kayan ta fice dasu ta hada me aikinta dasu ita Kuma ta shige dakinta itama ta kwanta.
Wayarsa ya janyo ya kashe don yasan zaayita kiransa a hospital Kuma ba iya zuwa zaiyi ba yau gabadaya Asma'u ta Bata Masa lissafin ranar dole haka zata tafi a banza. Haka ya yini kwance saidai daganan ya juya nan sallah kadai ke tashinsa hudu da rabi na yamma Zahran ya kirashi yace “ya fito yanada lbr game da aikin daya sanyashi" miqewa yayi ya dauki rigarsa yasa ya dora hula ya fito a harabar gdan ya ishe Zahran ya qarasa fuskarsa kamar ta sa tsabar damuwa mota ya bude ya shiga suka dubi juna Zahran yace “Kamar yanda ka fada Sunanta Asma'u Hussain Babanta Mal Hussain talaka ne na qarshe domin kuwa tunda ya taso aikinsa Bai wucce dako da faskare ba mahaifiyarta Amina itace babbar Matar Mal Husaini sai sauran matan babanta su biyu Lamunde da Lantana su Hudune Yaya a gidansu Mudansir sai Zabba'u sai Dijangala sai ita qarama Asma'u wadda ake Kira da Ma'un Inna ko ace Ma'un Sadiqu autace a gdansu duk da kasancewar uwarta ba komai bace a gdan Amma hakan bai hanata samun gata daidai na talaka ba duk da kasancewar Babu abin sisi da Mal Husain yakewa yaran saidai suyi sana'a da iyayensu suyiwa kansu ita Inna da kake ji macece me qoqari gaya akan yayanta tayi qosai tayi aikatau gdan masu kudi tayi surfe tayi dakau sannan tayi wankau zamanin tanada idanunta har abincin siyarwa tayi duk da tanada ya mace Bata Dora Asma'u talla saidai Mudan da ita su dauka suje su siyar a bakin kasuwa a cewarta ita ya mace kadara ce me tsada Kuma abar farauta ce idan kayi wasarairai da ita kamar dawisu take inda yafi yalwal bishiyoyi da Ni'ima nan take fakewa tace zatayi rayuwa a cikinsa idan akayi rashin saa sai asamu mafarauta su kameta shikenan rayuwarta ta lalace: