Sashe 10
Zarrah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta jima a zauren tabarshi tsaye sai faman duba Agogo yakeyi kafin tayi qarfin halin buda labulen tare dayin yar siririyar sallama itama saboda ta zama dole ne, ba kwalliya ce a fuskarta ba hakan ya matuqar burgeshi tunda yake da Asmah baitaba ganin ta da kwalliya ba. Ya shagala da kallonta kusan 15 minutes itakuma ta qosa da kallon ta dubesa a kaikace tace “zan iya tafiya?" Yanda tayi mgnr da muryarta me kama da me shirin yin kuka yasa shi zama a kusa da ita da Sauri wani gumi ya karyo masa ta goshi itakuma jin baida niyyar mgn yasata miqewa ta saita hanya zata fice yayi azamar riqo hannunta ba shidinba hatta ita saida taji wani shocking a gabbanta ta dago idonsu ya gauraya da juna sai wani lumshe fararen idanunsa yakeyi yana bude su akanta.
Hakan yasata qoqarin janye hannunta daga nasa maimakon hakan kawai saijinta tayi zaune a saman cinyarsa gabanta yabada wani rass abinka da matsoraciya gabadaya lkc guda ta hargitse shikam gogan qara gyara zamansa yayi hakan da yayi yasamu yanda yakeso manyan faffadan mazaunanta masu tudu suka danne masa burarsa da take ta qoqarin miqewa taimako daya Allah yayi masa yasa boxes daya kamashi kota miqe bazata nuna shi ba saidai yaji a jikinsa, sake sanya hannunsa yayi ya harde qugunta ya sanya su saitin Cikinta ya dora kansa saman kafadarta yana sauke mata wani huci me dumi da dumama yanayi.
Cikin dabara ta rinqa qoqarin zame jikinta yaqi bata dama har saida yaji ta soma shassheqar kuka sannan ya fahimci abinda yake shirin aikatawa ya sake ta ta zame a hankali ya kwanta saman kujerar three sitter din da yake kai tare da harde qafafunsa yana qoqarin aro kwarjini yasawa Kansa yace “meye ya hanaki zuwa gdan kwalliyar dana kaiki jiya?" Sunkuyar da kanta tayi har yanzu qirjinta lugude yakeyi itakam ta hadu da masifa wannan mutumin wanne irine me yake nufi da ita wanne salone wannan yake son zuwar mata dashi da yake Neman zarta girman kwanyarta a mizanin hankali.......
Ji tayi hannunsa na yawo a fuskarta ta dago da Sauri sukayi ido hudu yasa yatsansa
wasa da ruwan hawayenta yayi murmushin da yasa kuncinsa lomawa sajensa ya hadu da gumi ya kwanta luf a fuskarsa yace “Asma'uh Ma'un Innah Mara kunya fitsararriya wacce bata barin kowa idan tsautsayi yasa ya shiga gonarta am don Allah ki daina kuka kuka bai kamaci fuskar jaruma kamarki wacce ta shiryawa fito na fito da mutum kamata ba ki jira lkcn kuka na gaba lkcn da zaki gane shayi baikai matsayin ruwa ba domin shi ruwa haka ake buqatarsa shayi ko sai ansa masa Lipton da suger yake shawuwa, Kalmomin qarshe da nakeson sanar dake banson jayayya akan abinda yake hurumi na dole ne idan nasaki Abu kiyishi ko bakyaso kina nunamin jin dadinki kuma komai wahalarsa idan kin gama kiyimin godiya sannan koda wasa kada ki qara kashemin waya na kira ban sameki ba saboda banson shigowa wannan lungun talakawan dole ce take biyo dani am akwai sauran dokoki da sharruda na zama dani a matsayinki na baiwa don baki isa nayi miki kallon mata ba ke kanki kin sani zan baki jadawalin ayyukanki ranar da kika tare a gdana"
Shiru ce ta ratsa ta tsayin lkc har yanzu hawayen bai daina zuba a idonta ba yayi ajiyar zuciya ganin yanda ta lumshe manyan idanunta gashin idonta ya sauka saman kuncinta abin ya bashi nishadi bude bakinsa a saitin kunnenta yace “wannan dogon surutun ma da kika sani kiyimin gdy"
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_
_*Oum Hairan*_
_*21-22*_
Sake qoqarin shigar da ita yakeyi jikinsa ta sunkuya a hankali tanajin quncin abinda yakeyi mata A ranta tace “don Allah ka kyaleni na tafi jirana akayi...." Sunkuyawa yayi ya dora hannunsa a bakinta yace “da hakan ma ni meye yasa da nabaki umarnin kije kikaqi zuwa?" Yana mgnr yana dagota ta sake lumshe idonta yayi murmushi yace “ke jaruma ce kuma mara kunya tabbas saurin kuka bai kamaceki ba" Yana fadin haka ya juya ya fice yana cewa dole kibi abinda na gindaya miki idan kinqi kuma ki sake shigar da kanki sawarwarin wahala sakarya kawai"
Bayan tafiyarsa ta jima tsugune a gurin kafin ta tashi ta fice daga gdan ta nufi gdan hajar tana zuwa ta kwanta kanta yana juya mata abubuwan da suka faru suna dawo mata nan Hajar tazo ta sameta tana tambayarta meye yake faruwa ta miqe zaune tare da jan fasali tace “wai zai aureni ne matsayin baiwa Aunty Hajar wacce irin bauta ke a cikin aure bayan wacce duk wata mace takeyi a gdanta?" Shiru hajar tayi tana nazarin kalamin kafin tace “to Allah shi dai yasan karatun Kurma kedai kamar yanda Innah taketa fada miki kiyi hqr kuma kiyi biyayya Allah bazai barki banza ba zai kawo miki dauki a dukkannin lamuranki yanzun meye ya kawoshi?"
Goge hawayenta tayi tace “akan banje gyaran jiki bane" harararta hajar tayi tace “ai dama saida aka fada miki baki gaji da zubar da hawaye bane shiyasa kikeqin daukar shawara kije kiyi abinda kikaga ya dace dake namiji ya aureka ma don qauna yaka qare bare wannan da ya aureki don gayya kada ki saita zamanki kije kina raba hali kishiyarki ta fahimci baraka tsakaninki da mijinki kigani in zakikai labari"
Sosai kalaman hajar ya kashe mata jiki tabbas wannan way din data dauka ba mafita bace gareta miqewa tayi ta zari hijjab dinta ta fice ta hau napep ta nufi gurin kwalliyar cikin saa taje angamawa kowa kawai aka hau yimata abinka da fata me kyau itan tafi kowa daukan kyau, hakanan bayan an gama suka tafi sai zuba qamshi sukeyi suna zuwa suka tarar ankawo kayan Dijangala da Rabi kayan sun gaji da haduwa kowa sai kodawa yakeyi.
Ko kallo basu isheta ba tayi shigewarta ta kwanta washegari aka shiga hidimar biki gadan² kowa yanata warkajami banda ita domin kuwa kowa daina kulawa tayi batada abokin hira sai wayarta itanma da taga zaa dameta take watsarwa tayi kwanciyarta a ranar ma saida sukakai ruwa rana kana ta yarda sukaje lalle da gyaran gashi yamma liss suka dawo juma'ah da safe aka kawo mata kayan dinner a wata qaramar akwati kayan sunyi kyau matuqa da yamma Aunty Aseemah ta turo aka dauketa bayan kwalliyar da sukaje akayi musu ta kuma gyarata tasa akayi mata shiri na musamman domin ita a ranta yanzun takejin qaninta yana aure domin wancan auren zabin mahaifiyarsu ne wannan kam duk da yana iqirarin bayaso tasan zabinsa ne.
Daganan aka daukesu qarfe Shidda sai gurin dinner din ashe shima gurin dinner din uku ya kama nasu shine na musamman tare kuma a lkc daya motansu ya tsaya aka bude masa ya fito itanma aka bude mata ta fito suka hade a tsakiya sauti me dadi yana tashi itadai banda hawaye babu abinda takeyi tasan daga gobe shikenan kashinta ya bushe a hannunsa, tana tafe tana layi har suka isa mazauni anan akayi kamu da duk wata bidi'a sannan aka fara gabatar da dinner din suna zaune zaman kurame babu me cewa wani qala tsakaninsu wayarsa tayi ring ya zaro a aljihunsa ya kara a kunnensa bataji abinda akace ba tadaiji yace “ok ganinan"
Miqewa yayi ya dubeta kamar zaiyi mgn kamar wanda ya tuna wani abu yayi gaba abinsa tabi bayansa da kallo take MC din ya fara babatun “toh amarya ya haka kika bari ango ya fice wasa bai qare ba?" Wasu hawayen baqin ciki suka zubo mata ta miqe itama da sauri ta nufi hanyar fita da sauri Jabir ya riqota yana girgiza mata kai ta watsa masa wani kallo da yasashi sakinta yace.
“Kiyi hqr kiran gaggawa ya samu a asibiti shiyasa" bata saurareshi ba ta hankadeshi ta fice wannan abu yabawa kowa haushi a gurin da mamaki kowa nata fadin albarkacin bakinsa itakam tana fita ta tsari napep ta fada masa inda zai kaita tana zuwa gda ta fada dakin Inna ta zube a jikinta ta rushe da kuka sosai hankalin Innah ya tashi daqyar ta samu tayi shiru ta lallabata ta fada mata meye ya faru, murmushi Inna tayi tace “banda abinki Ma'uh lfy ai tafi komai kada kisa wannan a ranki komai zakiyi kiduba girman Allah ki zauna da mijinki lfy ki fahimceshi kinji" sake kwanciya tayi jikin Inna tana sauke ajiyar zuciya tace “Innah wlh inajin tsoron mutumin nan bashida tausayi kuma ni nasan ba domin allah ya nacewa aurena ba"
Ajiyar zuciya Innah tayi taja bakinta ta tsuke tanaci gaba da shafa bayan Asmah, a haka bacci ya dauketa lkcn goma ta wucce daqyar Innah ta gyaranta kwanciya da taimakon Innah Azeezah a daren Jabir yake fada masa abinda ya faru baiji haushin kansa ba sai ita yayita kiran wayarta tasata a silent ya kira yakai sau uku bata dagaba dole ya hqr amma rainin yarinyar yanacin zuciyarsa ranar kwana yayi yana huci Mimee na kallonsa bata kulashi ba don ta fahimci a yan kwanakin bashi da fushin daya wucce Asmah sai wajen biyun dare sannan ya kwanta shima kiran wayar bai daina ba cikin saa kuwa ta daga cikin mayen bacci bai bari tayi mgn ba yace.
“Ke wacce irin mara tarbiyya ce da zaki jizgani a cikin abokaina kinsan su waye a gurin kuma kinsan dalilin da yasa na tashi nabar gurin ne shashasha sakarya mara tarbiyya....." Qit yaji ta kashe wayar ya miqe zaune da sauri yana kiran wayar yajita a kashe gabadaya yaja wani huci tare da cilli da wayar ya miqe kamar wanda aka tsikara ya zari mukulli sai kuma ya kalli agogo yaga uku saura wata ajiyar zuciya ya sauke ya koma ya zauna yana dafe kai yana mayar da numfashi a fili yace “saura 7 hours zakiyi bayani duk wani iskanci da kike ji dashi zaki saukeshi a gidan matsiyatan iyayenki" Komawa yayi ya kwanta
Hakan yasata qoqarin janye hannunta daga nasa maimakon hakan kawai saijinta tayi zaune a saman cinyarsa gabanta yabada wani rass abinka da matsoraciya gabadaya lkc guda ta hargitse shikam gogan qara gyara zamansa yayi hakan da yayi yasamu yanda yakeso manyan faffadan mazaunanta masu tudu suka danne masa burarsa da take ta qoqarin miqewa taimako daya Allah yayi masa yasa boxes daya kamashi kota miqe bazata nuna shi ba saidai yaji a jikinsa, sake sanya hannunsa yayi ya harde qugunta ya sanya su saitin Cikinta ya dora kansa saman kafadarta yana sauke mata wani huci me dumi da dumama yanayi.
Cikin dabara ta rinqa qoqarin zame jikinta yaqi bata dama har saida yaji ta soma shassheqar kuka sannan ya fahimci abinda yake shirin aikatawa ya sake ta ta zame a hankali ya kwanta saman kujerar three sitter din da yake kai tare da harde qafafunsa yana qoqarin aro kwarjini yasawa Kansa yace “meye ya hanaki zuwa gdan kwalliyar dana kaiki jiya?" Sunkuyar da kanta tayi har yanzu qirjinta lugude yakeyi itakam ta hadu da masifa wannan mutumin wanne irine me yake nufi da ita wanne salone wannan yake son zuwar mata dashi da yake Neman zarta girman kwanyarta a mizanin hankali.......
Ji tayi hannunsa na yawo a fuskarta ta dago da Sauri sukayi ido hudu yasa yatsansa
wasa da ruwan hawayenta yayi murmushin da yasa kuncinsa lomawa sajensa ya hadu da gumi ya kwanta luf a fuskarsa yace “Asma'uh Ma'un Innah Mara kunya fitsararriya wacce bata barin kowa idan tsautsayi yasa ya shiga gonarta am don Allah ki daina kuka kuka bai kamaci fuskar jaruma kamarki wacce ta shiryawa fito na fito da mutum kamata ba ki jira lkcn kuka na gaba lkcn da zaki gane shayi baikai matsayin ruwa ba domin shi ruwa haka ake buqatarsa shayi ko sai ansa masa Lipton da suger yake shawuwa, Kalmomin qarshe da nakeson sanar dake banson jayayya akan abinda yake hurumi na dole ne idan nasaki Abu kiyishi ko bakyaso kina nunamin jin dadinki kuma komai wahalarsa idan kin gama kiyimin godiya sannan koda wasa kada ki qara kashemin waya na kira ban sameki ba saboda banson shigowa wannan lungun talakawan dole ce take biyo dani am akwai sauran dokoki da sharruda na zama dani a matsayinki na baiwa don baki isa nayi miki kallon mata ba ke kanki kin sani zan baki jadawalin ayyukanki ranar da kika tare a gdana"
Shiru ce ta ratsa ta tsayin lkc har yanzu hawayen bai daina zuba a idonta ba yayi ajiyar zuciya ganin yanda ta lumshe manyan idanunta gashin idonta ya sauka saman kuncinta abin ya bashi nishadi bude bakinsa a saitin kunnenta yace “wannan dogon surutun ma da kika sani kiyimin gdy"
*_Oum Hairan_*
[20/06 4:32 pm] Oum Hairan: _*Zarrah*_
_*Oum Hairan*_
_*21-22*_
Sake qoqarin shigar da ita yakeyi jikinsa ta sunkuya a hankali tanajin quncin abinda yakeyi mata A ranta tace “don Allah ka kyaleni na tafi jirana akayi...." Sunkuyawa yayi ya dora hannunsa a bakinta yace “da hakan ma ni meye yasa da nabaki umarnin kije kikaqi zuwa?" Yana mgnr yana dagota ta sake lumshe idonta yayi murmushi yace “ke jaruma ce kuma mara kunya tabbas saurin kuka bai kamaceki ba" Yana fadin haka ya juya ya fice yana cewa dole kibi abinda na gindaya miki idan kinqi kuma ki sake shigar da kanki sawarwarin wahala sakarya kawai"
Bayan tafiyarsa ta jima tsugune a gurin kafin ta tashi ta fice daga gdan ta nufi gdan hajar tana zuwa ta kwanta kanta yana juya mata abubuwan da suka faru suna dawo mata nan Hajar tazo ta sameta tana tambayarta meye yake faruwa ta miqe zaune tare da jan fasali tace “wai zai aureni ne matsayin baiwa Aunty Hajar wacce irin bauta ke a cikin aure bayan wacce duk wata mace takeyi a gdanta?" Shiru hajar tayi tana nazarin kalamin kafin tace “to Allah shi dai yasan karatun Kurma kedai kamar yanda Innah taketa fada miki kiyi hqr kuma kiyi biyayya Allah bazai barki banza ba zai kawo miki dauki a dukkannin lamuranki yanzun meye ya kawoshi?"
Goge hawayenta tayi tace “akan banje gyaran jiki bane" harararta hajar tayi tace “ai dama saida aka fada miki baki gaji da zubar da hawaye bane shiyasa kikeqin daukar shawara kije kiyi abinda kikaga ya dace dake namiji ya aureka ma don qauna yaka qare bare wannan da ya aureki don gayya kada ki saita zamanki kije kina raba hali kishiyarki ta fahimci baraka tsakaninki da mijinki kigani in zakikai labari"
Sosai kalaman hajar ya kashe mata jiki tabbas wannan way din data dauka ba mafita bace gareta miqewa tayi ta zari hijjab dinta ta fice ta hau napep ta nufi gurin kwalliyar cikin saa taje angamawa kowa kawai aka hau yimata abinka da fata me kyau itan tafi kowa daukan kyau, hakanan bayan an gama suka tafi sai zuba qamshi sukeyi suna zuwa suka tarar ankawo kayan Dijangala da Rabi kayan sun gaji da haduwa kowa sai kodawa yakeyi.
Ko kallo basu isheta ba tayi shigewarta ta kwanta washegari aka shiga hidimar biki gadan² kowa yanata warkajami banda ita domin kuwa kowa daina kulawa tayi batada abokin hira sai wayarta itanma da taga zaa dameta take watsarwa tayi kwanciyarta a ranar ma saida sukakai ruwa rana kana ta yarda sukaje lalle da gyaran gashi yamma liss suka dawo juma'ah da safe aka kawo mata kayan dinner a wata qaramar akwati kayan sunyi kyau matuqa da yamma Aunty Aseemah ta turo aka dauketa bayan kwalliyar da sukaje akayi musu ta kuma gyarata tasa akayi mata shiri na musamman domin ita a ranta yanzun takejin qaninta yana aure domin wancan auren zabin mahaifiyarsu ne wannan kam duk da yana iqirarin bayaso tasan zabinsa ne.
Daganan aka daukesu qarfe Shidda sai gurin dinner din ashe shima gurin dinner din uku ya kama nasu shine na musamman tare kuma a lkc daya motansu ya tsaya aka bude masa ya fito itanma aka bude mata ta fito suka hade a tsakiya sauti me dadi yana tashi itadai banda hawaye babu abinda takeyi tasan daga gobe shikenan kashinta ya bushe a hannunsa, tana tafe tana layi har suka isa mazauni anan akayi kamu da duk wata bidi'a sannan aka fara gabatar da dinner din suna zaune zaman kurame babu me cewa wani qala tsakaninsu wayarsa tayi ring ya zaro a aljihunsa ya kara a kunnensa bataji abinda akace ba tadaiji yace “ok ganinan"
Miqewa yayi ya dubeta kamar zaiyi mgn kamar wanda ya tuna wani abu yayi gaba abinsa tabi bayansa da kallo take MC din ya fara babatun “toh amarya ya haka kika bari ango ya fice wasa bai qare ba?" Wasu hawayen baqin ciki suka zubo mata ta miqe itama da sauri ta nufi hanyar fita da sauri Jabir ya riqota yana girgiza mata kai ta watsa masa wani kallo da yasashi sakinta yace.
“Kiyi hqr kiran gaggawa ya samu a asibiti shiyasa" bata saurareshi ba ta hankadeshi ta fice wannan abu yabawa kowa haushi a gurin da mamaki kowa nata fadin albarkacin bakinsa itakam tana fita ta tsari napep ta fada masa inda zai kaita tana zuwa gda ta fada dakin Inna ta zube a jikinta ta rushe da kuka sosai hankalin Innah ya tashi daqyar ta samu tayi shiru ta lallabata ta fada mata meye ya faru, murmushi Inna tayi tace “banda abinki Ma'uh lfy ai tafi komai kada kisa wannan a ranki komai zakiyi kiduba girman Allah ki zauna da mijinki lfy ki fahimceshi kinji" sake kwanciya tayi jikin Inna tana sauke ajiyar zuciya tace “Innah wlh inajin tsoron mutumin nan bashida tausayi kuma ni nasan ba domin allah ya nacewa aurena ba"
Ajiyar zuciya Innah tayi taja bakinta ta tsuke tanaci gaba da shafa bayan Asmah, a haka bacci ya dauketa lkcn goma ta wucce daqyar Innah ta gyaranta kwanciya da taimakon Innah Azeezah a daren Jabir yake fada masa abinda ya faru baiji haushin kansa ba sai ita yayita kiran wayarta tasata a silent ya kira yakai sau uku bata dagaba dole ya hqr amma rainin yarinyar yanacin zuciyarsa ranar kwana yayi yana huci Mimee na kallonsa bata kulashi ba don ta fahimci a yan kwanakin bashi da fushin daya wucce Asmah sai wajen biyun dare sannan ya kwanta shima kiran wayar bai daina ba cikin saa kuwa ta daga cikin mayen bacci bai bari tayi mgn ba yace.
“Ke wacce irin mara tarbiyya ce da zaki jizgani a cikin abokaina kinsan su waye a gurin kuma kinsan dalilin da yasa na tashi nabar gurin ne shashasha sakarya mara tarbiyya....." Qit yaji ta kashe wayar ya miqe zaune da sauri yana kiran wayar yajita a kashe gabadaya yaja wani huci tare da cilli da wayar ya miqe kamar wanda aka tsikara ya zari mukulli sai kuma ya kalli agogo yaga uku saura wata ajiyar zuciya ya sauke ya koma ya zauna yana dafe kai yana mayar da numfashi a fili yace “saura 7 hours zakiyi bayani duk wani iskanci da kike ji dashi zaki saukeshi a gidan matsiyatan iyayenki" Komawa yayi ya kwanta