Sashe 8
Zan Fasa Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai karfe biyu na Rana ta nufi gidan izzatu inda Koda izzatu ta ganta sai ta hade fuska tana masifa
"Me Kuma kikazo yi mero ? In don kudin kine ai Kya Bari ayi suna ko?......
"Bamuyi haka da ke ba indai ba Saba min alkawarin Zakiyi ba nayi cinikin mota kuma yau nace Zan bada don haka dauko min hakki na in wuce...
"Bafa Zan Baki ko sisi yanzu ba wallahi sai bayan suna don haka karki tada min hankali, mero ta dubeta cikin sikewa da son ta nuna Mata halin Dan Adam na butulci
"Bamuyi haka dake ba indai ba Saba min alkawari Zakiyi ba........
"Kije dai bayan suna ki zo ki karbi kudin ki don ai kin San nafi karfin kudin ki matsalar matsiyaci kenan Bai iya samun wuri ba....
"Karki Kuma zagina akan hakki na, na Baki kwana Sha hudu ma ba bakwai ba Zan dawo karbar kudina ina me tabbatar Miki idan nadawo wata magana me kamar irin haka ta sake faruwa tsakanina dake na rantse Miki da Allah ZAN FASA KWAI !
Mero tafice afusace inda izzatu ta bita da kallo tana tunanin lallai mero zata zamo Mata katon kalubale kuwa in ba sakin hannun juna suka yi ba
To Bari mugani sati biyu ya wuce me zai faru?....................
[5/16, 6:07 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 16*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
............ AK ya samu wayar hajiya Mama take sanar dashi haihuwar lubabatu inda ya yi murna ba kadan ba washe gari Bai ko gama aikin da ya kaishi sokoto ba ya juyo gida ya iso Yana tambayar lubabatu Babu inda ke Mata ciwo ko? Ta amsa da Babu ta Miko mishi yarinyar wadda ya kankame tamkar za a kwace mishi ita inda yayi Mata huduba da sunan hajiya Mama wato bilkisu inda za a kirata da ummita
Hidima sosai ak yayi tamkar Bai San zafin kudi ba tundaga Kan lubabatu har zuwa ummita inda akayi taro lafiya aka Kare lafiya lubabatu na kula da yarta wadda aka shiryawa gata da Jin Dadi ga Kuma kaunar Yan uwa da dangi na iyaye kasancewar an Dade ana jiran ganin ya'yan eng abdukarim din sai ummita ta zamo son kowa.
Acan Kuma gidan izzatu tamkar ba gidan haihuwa ba saboda ta Raina ajawalin mutane ba kowane take ganin ya cancanci tayi Hulda dashi ba shiyasa Babu wasu mutanen kirki sai Yan uwanta suma ba kowa ba don yanzu ne zatayi maka Gori koma ta nuna maka iyakarka
Ahaka dai akayi suna yarinya ta amsa sunan Aisha humaira inda izzatu ke kiranta fulani Wai alkunya ce irin ta Yar fari Sai dai abin haushi abin takaici Wai har akayi haihuwa har sai da aka kwana shida kafin Allah ya kawo dungo ba don ta San anyi haihuwar ba a a sai don ta duba izzatu don tunda tazo tayi mishi maganar zubewar katangar ta har yau din Nan Bai taka inda take ba Wai sai da tazo ta samu haihuwa har kwana shida gobe suna
Ta cika da mamaki yadda Kabir ke kokarin mantawa da ita arayuwar shi
Karin wani mamakin ma izzatu ta Hana dungon jaririya Wai bacci take yi
Tayi Mata barka da sauke Kaya lafiya tayi nufin komawa gida don ko Kabir din ba zata tsaya gani ba
Ta fito kenan motar shi ta faka inda yake ta shuga da fita akan hidimar sunan gobe sai kawai yayi karo da mahaifiyar tashi Wai sai yaji Bai kyauta Mata ba.
Yafito Yana fadin yaushe tazo? "Yanzu nazo Kuma har Zan koma....
"Baba ba suna kikazo ba da Zaki koma?.........
"Ina da wata martaba ne a idonka da zaka Fadi haka? Kuma ka fada min haihuwar ne da zaka zaci sunan ya kawoni? Atake ya Gane Yana Mata ba dai dai ba har ta Kai ga tankawa duk hakurin ta
Da sauri ya soma tuba da Bata hakuri akan Wai ya shafa a ne duk da ranta ya baci Amma sai da tayi mishi uziri Kai lallai abar uwa da danta
Da haka ya lallbota har ta yarda zata kwana ayi suna. Washe gari kuwa aka soma cin uban shagali Wanda Kabir ya Kashi kudi ba na wasa ba akayi taro aka Kare inda Kuma washe gari dungo tayi nufin wucewa birnin zazzau inda ya yi tsaye aka debar Mata nama me yawa acikin kattin Rigunan da ya yanka ya Kuma hadota da kudi masu dama ta wuto tana addua da sa albarka
Haka humaira fulani aka ci gaba da rainon ta itama da shirya Mata ALJANNAR DUNIYA komai ya tafi daidai
Sati biyun da sister mero ta diba Bata Kara ko awa da minti ba ta diro gidan izzatu wadda sai da akayi da gaske kafin a samo Mata maganin da zata Sha ruwan nononta ya Zo don ta gilla karyar Wai Bai zo ba ne inda cikin Yan aikinta wata ta sanar da ita agarin su da akwai me bada magsnin irin wannan matsalar a garin dutse ta jihar jigawa don haka ta hada Mata tafiya taje ta Kuma tako sa a har tayi amfani dashi Kuma ruwan nononta ya Zo don haka take shayar da fulani inda Kuma a yau sister mero ta diro gidan don karbar hakkinta
Ta shigo gidan ta samu izzatu na bawa fulanin nono inda ta dubeta a sheke ta watsar ta zauna akan kujera tana duban izzatu dake Mata kallon ke kadai Kika San sirri na
"Gani na biyo hakkina sati daya Kika bada Ni Kuma bayi biyu ai na daga kafa ko???.........
[5/16, 11:57 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*page 17*
*_insha Allah zamu koma muku posting a Rana so uku safe Rana da dare in hakan Bai samuba zamu koma so biyu a Rana in Allah ya Yar da_*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
.......... Izzatu ta dubi mero cikin Jin haushi da takaici . Mero ta dubeta yadda take Brest feeding din yarinyar tamkar itace asalin uwar ta ta gaskiya
"Uhum kinganki kamar dai ace da gaske kinji yadda akeji sai kokarin feeding ya akayi ma maman yazo? "Ba damuwar ki bace Ni bansan haka kike ba mero da ban hada tafiya ta dake ba Ina amfanin tafiya da matsiyaci?
"Na ma fi da haka matukar kikce Zaki dawo min da bara bana akan hakki na don haka tashi ki dauko min in wuce me motar da na siya ya isheni da na kawo mishi kudin shi
Izzatu ta Mike tana Saba fulani akafada tana fadin Banga amfanin tarayya dake ba tunda Baki da mutunci
Ta shige daki ta rubuto check na milyon biyar ta Miko Mata
"Sai abi wani sarkin ba na garin mu ba
Mero ta dubeta tana kallon ceck din da take Miko Mata
"Ai bamuyi dake Zaki bani takarda banki ba cash kikace Zaki don haka koma ki dauko min kudi na daidai.
"Banda su ajiye sai dai kije banki ki karba ta fada tana cillo Mata ceck din afuskar ta
Mero ta dauki cack din tana duba inda tayi arba da rubutun milyon biyar
Ta dubeta
"Ya Naga kin rubuta min milyon biyar amaimakon goma?
"Biyar din Naga damar Baki don ko ke Kika yi cikin Kika haife iyakar ta kenan
Mero ta Mike tsaye tana kwabe gyalenta ta na cin damara a kugun ta
"Bari kiji in fada Miki izzatu bafiki iskanci don ni har takardar shaida sai da na Kama don haka bini sannu ko yanzu in fasa kwai rubuto min cikon kudina in wuce in ko Kuma yanzu in iske Kabir mashi in fasa mishi Kwan kigani idan Baki kwana gidan ku ba
Da gaske kuwa ta Kada hantar cikin izzatu inda har ta rubuto mata cikon kudin ta tabata . "Ai kuwa godiya ma ya kamata in Miki don kuwa kin yi min silar farin cikin da ba Zan iya manta shi ba na gode sosai Allah ya Kara daukaka
"To ameen in da gaske kike in ma ba gaske ba ne Allah ya biye bakinki Nima na gode da samun abinda ban taba zaton samu ba sai gani na biyu.....
"Bana bukatar ganin ki a gidana don Zaki iya Zama barazana ga Rayuwa ta mu hadu Nan mu Rabu Nan
Sister mero tayi murmushi ta fice inda ta shige mota ta nufi banki don ta fito da kudi ta biya me mota kudin shi.
Fitar sister mero ya bawa izzatu damar kamo bakin zaren wani mugun qulli da tayi nufin zargawa mero
Da sauri ta jawo wayar ta ta Kira wani Dan ta Adda da ta sani Wanda ya taba yiwa wata kawarta aiki har ta zarga nata mugun qullin
Don haka ta Kira wayar gambo mafiyas Wanda ya kware a iya Sara suka da ta addsnci
Kara biyu gambo mafiyas ya daga "Allah ya taimaki hajjyata ta samu ne? Kwarai kuwa gambo maza kazo Ina son ganinka....
"An gama hajiya dama Babu komai ahannu na..........
"To maza garzayo kasamu kudi yanzu
Minti Sha biyar ya iso inda take fada mishi abinda take so yayi Mata
"Ka Gane ko gambo wata ce nake so ka bi min bayanta zuwa first Bank zata fiddo wasu manyan kudi shine nake son ka karbo min su ka dawo min dasu zaka ganta cikin mota 206 jar kala me lambar katsina yi maza gambo ka karbo min kudin Nan kar ka yarda asamu akasi ko sabani.........
"Babu kuskure acikin aikina hajiya Ina me tabbatar Miki da awa uku tayi yawa kisaka Ranki inuwa kudin ki sun dawo Miki sun gama
Ya fice Yana fiyto izzatu ta zauna tana dariyar mugunta
"Uhum mero kenan yaro yaro ne yaro Bai San wuta ba sai ya taka mero kinci karya kin kwana da yunwa
Gambo mafiyas ya iso bakin ya labe a gefe Yana kallon mutane me SHIGA da me fita ba inda ya hango motar sister mero wadda aka kwatanta mishi Sai ya soma dakon jiran fitowar mero
"Me Kuma kikazo yi mero ? In don kudin kine ai Kya Bari ayi suna ko?......
"Bamuyi haka da ke ba indai ba Saba min alkawarin Zakiyi ba nayi cinikin mota kuma yau nace Zan bada don haka dauko min hakki na in wuce...
"Bafa Zan Baki ko sisi yanzu ba wallahi sai bayan suna don haka karki tada min hankali, mero ta dubeta cikin sikewa da son ta nuna Mata halin Dan Adam na butulci
"Bamuyi haka dake ba indai ba Saba min alkawari Zakiyi ba........
"Kije dai bayan suna ki zo ki karbi kudin ki don ai kin San nafi karfin kudin ki matsalar matsiyaci kenan Bai iya samun wuri ba....
"Karki Kuma zagina akan hakki na, na Baki kwana Sha hudu ma ba bakwai ba Zan dawo karbar kudina ina me tabbatar Miki idan nadawo wata magana me kamar irin haka ta sake faruwa tsakanina dake na rantse Miki da Allah ZAN FASA KWAI !
Mero tafice afusace inda izzatu ta bita da kallo tana tunanin lallai mero zata zamo Mata katon kalubale kuwa in ba sakin hannun juna suka yi ba
To Bari mugani sati biyu ya wuce me zai faru?....................
[5/16, 6:07 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 16*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
............ AK ya samu wayar hajiya Mama take sanar dashi haihuwar lubabatu inda ya yi murna ba kadan ba washe gari Bai ko gama aikin da ya kaishi sokoto ba ya juyo gida ya iso Yana tambayar lubabatu Babu inda ke Mata ciwo ko? Ta amsa da Babu ta Miko mishi yarinyar wadda ya kankame tamkar za a kwace mishi ita inda yayi Mata huduba da sunan hajiya Mama wato bilkisu inda za a kirata da ummita
Hidima sosai ak yayi tamkar Bai San zafin kudi ba tundaga Kan lubabatu har zuwa ummita inda akayi taro lafiya aka Kare lafiya lubabatu na kula da yarta wadda aka shiryawa gata da Jin Dadi ga Kuma kaunar Yan uwa da dangi na iyaye kasancewar an Dade ana jiran ganin ya'yan eng abdukarim din sai ummita ta zamo son kowa.
Acan Kuma gidan izzatu tamkar ba gidan haihuwa ba saboda ta Raina ajawalin mutane ba kowane take ganin ya cancanci tayi Hulda dashi ba shiyasa Babu wasu mutanen kirki sai Yan uwanta suma ba kowa ba don yanzu ne zatayi maka Gori koma ta nuna maka iyakarka
Ahaka dai akayi suna yarinya ta amsa sunan Aisha humaira inda izzatu ke kiranta fulani Wai alkunya ce irin ta Yar fari Sai dai abin haushi abin takaici Wai har akayi haihuwa har sai da aka kwana shida kafin Allah ya kawo dungo ba don ta San anyi haihuwar ba a a sai don ta duba izzatu don tunda tazo tayi mishi maganar zubewar katangar ta har yau din Nan Bai taka inda take ba Wai sai da tazo ta samu haihuwa har kwana shida gobe suna
Ta cika da mamaki yadda Kabir ke kokarin mantawa da ita arayuwar shi
Karin wani mamakin ma izzatu ta Hana dungon jaririya Wai bacci take yi
Tayi Mata barka da sauke Kaya lafiya tayi nufin komawa gida don ko Kabir din ba zata tsaya gani ba
Ta fito kenan motar shi ta faka inda yake ta shuga da fita akan hidimar sunan gobe sai kawai yayi karo da mahaifiyar tashi Wai sai yaji Bai kyauta Mata ba.
Yafito Yana fadin yaushe tazo? "Yanzu nazo Kuma har Zan koma....
"Baba ba suna kikazo ba da Zaki koma?.........
"Ina da wata martaba ne a idonka da zaka Fadi haka? Kuma ka fada min haihuwar ne da zaka zaci sunan ya kawoni? Atake ya Gane Yana Mata ba dai dai ba har ta Kai ga tankawa duk hakurin ta
Da sauri ya soma tuba da Bata hakuri akan Wai ya shafa a ne duk da ranta ya baci Amma sai da tayi mishi uziri Kai lallai abar uwa da danta
Da haka ya lallbota har ta yarda zata kwana ayi suna. Washe gari kuwa aka soma cin uban shagali Wanda Kabir ya Kashi kudi ba na wasa ba akayi taro aka Kare inda Kuma washe gari dungo tayi nufin wucewa birnin zazzau inda ya yi tsaye aka debar Mata nama me yawa acikin kattin Rigunan da ya yanka ya Kuma hadota da kudi masu dama ta wuto tana addua da sa albarka
Haka humaira fulani aka ci gaba da rainon ta itama da shirya Mata ALJANNAR DUNIYA komai ya tafi daidai
Sati biyun da sister mero ta diba Bata Kara ko awa da minti ba ta diro gidan izzatu wadda sai da akayi da gaske kafin a samo Mata maganin da zata Sha ruwan nononta ya Zo don ta gilla karyar Wai Bai zo ba ne inda cikin Yan aikinta wata ta sanar da ita agarin su da akwai me bada magsnin irin wannan matsalar a garin dutse ta jihar jigawa don haka ta hada Mata tafiya taje ta Kuma tako sa a har tayi amfani dashi Kuma ruwan nononta ya Zo don haka take shayar da fulani inda Kuma a yau sister mero ta diro gidan don karbar hakkinta
Ta shigo gidan ta samu izzatu na bawa fulanin nono inda ta dubeta a sheke ta watsar ta zauna akan kujera tana duban izzatu dake Mata kallon ke kadai Kika San sirri na
"Gani na biyo hakkina sati daya Kika bada Ni Kuma bayi biyu ai na daga kafa ko???.........
[5/16, 11:57 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*page 17*
*_insha Allah zamu koma muku posting a Rana so uku safe Rana da dare in hakan Bai samuba zamu koma so biyu a Rana in Allah ya Yar da_*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
.......... Izzatu ta dubi mero cikin Jin haushi da takaici . Mero ta dubeta yadda take Brest feeding din yarinyar tamkar itace asalin uwar ta ta gaskiya
"Uhum kinganki kamar dai ace da gaske kinji yadda akeji sai kokarin feeding ya akayi ma maman yazo? "Ba damuwar ki bace Ni bansan haka kike ba mero da ban hada tafiya ta dake ba Ina amfanin tafiya da matsiyaci?
"Na ma fi da haka matukar kikce Zaki dawo min da bara bana akan hakki na don haka tashi ki dauko min in wuce me motar da na siya ya isheni da na kawo mishi kudin shi
Izzatu ta Mike tana Saba fulani akafada tana fadin Banga amfanin tarayya dake ba tunda Baki da mutunci
Ta shige daki ta rubuto check na milyon biyar ta Miko Mata
"Sai abi wani sarkin ba na garin mu ba
Mero ta dubeta tana kallon ceck din da take Miko Mata
"Ai bamuyi dake Zaki bani takarda banki ba cash kikace Zaki don haka koma ki dauko min kudi na daidai.
"Banda su ajiye sai dai kije banki ki karba ta fada tana cillo Mata ceck din afuskar ta
Mero ta dauki cack din tana duba inda tayi arba da rubutun milyon biyar
Ta dubeta
"Ya Naga kin rubuta min milyon biyar amaimakon goma?
"Biyar din Naga damar Baki don ko ke Kika yi cikin Kika haife iyakar ta kenan
Mero ta Mike tsaye tana kwabe gyalenta ta na cin damara a kugun ta
"Bari kiji in fada Miki izzatu bafiki iskanci don ni har takardar shaida sai da na Kama don haka bini sannu ko yanzu in fasa kwai rubuto min cikon kudina in wuce in ko Kuma yanzu in iske Kabir mashi in fasa mishi Kwan kigani idan Baki kwana gidan ku ba
Da gaske kuwa ta Kada hantar cikin izzatu inda har ta rubuto mata cikon kudin ta tabata . "Ai kuwa godiya ma ya kamata in Miki don kuwa kin yi min silar farin cikin da ba Zan iya manta shi ba na gode sosai Allah ya Kara daukaka
"To ameen in da gaske kike in ma ba gaske ba ne Allah ya biye bakinki Nima na gode da samun abinda ban taba zaton samu ba sai gani na biyu.....
"Bana bukatar ganin ki a gidana don Zaki iya Zama barazana ga Rayuwa ta mu hadu Nan mu Rabu Nan
Sister mero tayi murmushi ta fice inda ta shige mota ta nufi banki don ta fito da kudi ta biya me mota kudin shi.
Fitar sister mero ya bawa izzatu damar kamo bakin zaren wani mugun qulli da tayi nufin zargawa mero
Da sauri ta jawo wayar ta ta Kira wani Dan ta Adda da ta sani Wanda ya taba yiwa wata kawarta aiki har ta zarga nata mugun qullin
Don haka ta Kira wayar gambo mafiyas Wanda ya kware a iya Sara suka da ta addsnci
Kara biyu gambo mafiyas ya daga "Allah ya taimaki hajjyata ta samu ne? Kwarai kuwa gambo maza kazo Ina son ganinka....
"An gama hajiya dama Babu komai ahannu na..........
"To maza garzayo kasamu kudi yanzu
Minti Sha biyar ya iso inda take fada mishi abinda take so yayi Mata
"Ka Gane ko gambo wata ce nake so ka bi min bayanta zuwa first Bank zata fiddo wasu manyan kudi shine nake son ka karbo min su ka dawo min dasu zaka ganta cikin mota 206 jar kala me lambar katsina yi maza gambo ka karbo min kudin Nan kar ka yarda asamu akasi ko sabani.........
"Babu kuskure acikin aikina hajiya Ina me tabbatar Miki da awa uku tayi yawa kisaka Ranki inuwa kudin ki sun dawo Miki sun gama
Ya fice Yana fiyto izzatu ta zauna tana dariyar mugunta
"Uhum mero kenan yaro yaro ne yaro Bai San wuta ba sai ya taka mero kinci karya kin kwana da yunwa
Gambo mafiyas ya iso bakin ya labe a gefe Yana kallon mutane me SHIGA da me fita ba inda ya hango motar sister mero wadda aka kwatanta mishi Sai ya soma dakon jiran fitowar mero