Sashe 15
Zan Fasa Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
......... Aguje fulani ta sheko akan titin tamkar zata tashi sama inda ta wuce wata hamshakiyar mota wadda ta rasa gano inda ta santa. Atake ta gano motar gayen Nan ce da yayi Mata Rashin mutunci
Ai kuwa da sauri tayo rubos ta dawo inda taga ya faka motar shi zai siyi tuffa da inubi
Ta fito tana sanye katon gilashin ido Wanda ya mamaye fiye da Rabin fuskar ta tana sanye da doguwar Riga ta yadin material lemon green anyi mishi adon fulawowi ja da Baki tayi kyau sosai ta yafa mayafi Dan karami Wanda Bai rufe Mata dogon goshinta ba Wanda iska ke kadawa tamkar kwallo
Kai tsaye ta tunkar me kayan fruit din tana takawa tamkar me tafiya akan kwai.
"Malam bani aybar Nan ta dari biyar ta fada tana Mika mishi gudar naira dubu
Ya karba Yana saka Mata aleda ta Ciro guda biyu tana barewa inda Anwar ke kallonta Yana mamakin yadda take mishi kallon da wa ka shigo garin Abuja? In har ya fahimta dai dai ma sai da yaga bakinta na motsi duk da baiji abinda take fada ba Amma yayi sa ar jiyo tsakin da tayi
Me fruit din ya Miko Mata cikon dari biyar dinta ta dubeshi ba tare da ta karba ba.
Ta Nuno Anwar dake zaune cikin mota Yana kallon ta
"Ka bawa wancan matsiyacin sadaka don nasan irinmu irinmu ya ke jira yayi maula ta fada dai dai da ta jefa mishi bawon ayabar afuskar shi
Daya daga cikin masu biye dashi don bashi kulawa wato body guard dinshi da ya kula da abinda tayiwa uban gidan su ya daga hannu zai sharara Mata Mari Amma da sauri Anwar ya dakatar dashi.
"Da dai ka barshi ya mareni ya Maro ajalin shi jaki da shi Yana biye da jaki Dan uwanshi,
Ta bude motar ta tashige ta figeta aguje ta hau titi inda wani hamshaki da abin ya faru akan idon shi yaji ya mutu da son fulani don shi Allah yayi shi da son mace me tsiwa tana burgeshi don haka da sauri ya shiga tashi motar ya rufa Mata baya inda suka bar Anwar Yana mamakin wannan yarinya daga karshe dai yayi murmushi ya siyi abinda ya kawoshi ya wuce gida
Sister mero tayi sallama gidan izzatu tana murmushi inda izzatu ta fito tana nunata da yatsa , "Ina fatan kinyo wankan gawa kin Kuma taho da likkafanin ki don Ina me tabbatar Miki dab kike da kushewa..........
"Wai Ni na mutu yanzu izzatu? Kai bana zaton Koda kuwa zanyi ido hudu da mutuwar to Zan roki tayi min alfarma in gama dake tukuna ta dauke Ni , ai Ni in kin ganni lahira kaini akai don haka SHIGA ki fito kudi nazo karba.........
"Saboda gyatumin ki ya bani ajiya? "Ko daya gyatumi na Bai Baki ajiya ba Ni dai na Baki ajiya..........
"A gidan ubanwa Kika bani ajiyar? Ke mero ki fita idona wallahi na rantse miki in Kika kaini karshe Zan iya murde Miki wuya ki mutu murus !
"To Bismillah ai ke da kanki kinsan Ina da kaddara a wurinki itace humaira inda kikayi kuskure da tun farko kikace Lada Zaki biyani da cewa kikayi siyar Miki da humairar zanyi da ban bibiye ki don haka ladar aikina har in mutu ba Zan Daina karbarta daga gareki ba don haka dauko min kudi in Kama gabana idan Kuma Zaki iya siyenta ayanzu to muyi ciniki ki bani milyon dari in bar Miki ita har abada idan Kuma ba Zaki iya ba to Zan Rika zuwa ina karbar Yar milyon biyu ko uku idan bukatar hakan ta taso..........
Tasss! Ta dauke meron da mari....
Mero ta dubeta cikin mamaki na karfin halin marinta
"Kika mare Ni izzatu?......
"So ma nake kice Zaki Rama Marin kiga yadda ake hawa hanyar lahira
"Uhum bama Zan Rama ba saboda ke din jakata ce ko ince asusuna don haka dauko min in wuce milyon biyu da dubu dari biyar nake so yau don Ina Jin tausayin ki da uku zance ki bani......
Karar motar fulani da izzatu ta jiyo Wanda ya alamta Mata dawowar ta yasa taga Bari kawai ta sallami izzatu don Bata son ta fahimci komai don haka ta rubuta wa sister mero cek ta Bata Wanda yayi daidai da shigowar fulanin wadda ko kallon mero batayi ba inda meron ke Mata kallon tayi saurin girma
"Momy na dawo cewar fulani dake Hawa Kan bene saboda taga momy tayi bakuwa . "To sannu da dawowa.
"Sai ki tashi ki tafi Allah Ubangiji yasa tsautsayi ko kaddara su sake dawo dake Nan gidan inda Zaki Gane kinyi kuskuren shigowa duniya arashin dace
Mero ta Mike tana murmushi
"To na gode uwar dakina a huta lafiya ta fice daga gidan inda izzatu ta rakota da wata matsiyaciyar harara
A kofar fitowa gidan sister mero taga hamshakiyar motar me daukar hankali tabita da kallo inda shi Kuma na cikin motar ya fito Yana tsaida sister mero ta tsaya suka gaisa inda yake sanar da ita wata yarinya ya biyo wadda ta shiga gidan yanzu .
Atake mero ta Gane humaira yake magana
"Allah sarki ai ya ta ce ince dai ba wani Abu tayi maka ba? "A no Babu abinda tayi min kawai na biyota ne don Allah ya jarabeni da kaunar ta ya fada Yana rusunawa don yaji tace itace uwarta
"Karka damu Alh sai dai ka Kara hakuri don Bata tsayawa da samari Kuma ma ubanta ya ce ba yanzu zaiyi Mata aure ba Amma tunda Allah Ubangiji ya kawoka bani lambar ka sai muyi magana don Nan din ba gidan mu bane munzo wata hidima ne da an Kare zamu koma gida in yaso sai muyi magana
"Ok to mama Babu matsala ya bude motar ya dauko Mata compliment card din shi ya Bata inda mero ta ga suna shi honorable bello Rimaye Bata tsinke da lamarin ba Sai da taga kyautar gieman da yayi Mata suka Rabu akan zasuyi waya ya tafi Yana Jin lallai yayi sa a
Mero tayi murmushi
"Kai lallai abar Allah da lamarin sa wannan yarinya uwarta ta iya haihuwa Ni Kuma na karbi haihuwar ta a sa a yanzune wasan mu da izzatu zai dauko sabon salon da zai kayatar da me kallo da saurare................
[5/21, 5:47 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 30*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
..........Tunda Kabir yayi kwangilar Nan har yau ba a Kuma kiranshi an bashi wata kwangilar ba inda akayi ta cin burin kwangilar hako Sola da akace za ayi a kauyuka biyar da yake zaton zaiyi har Yana cin buri hatta izzatu ma ta ci nata burin inda Yar lele humaira fulani ma ta shigar da tata bukatar ta son asauya Mata mota wadda ta gani a tashar MBC fitowar shekarar 2019 inda Kuma akayi Mata alkawarin da anyi kwangilar an gama za a yi Mata oder ta sai dai me? Shiru ta bashi Labari inda ya Gane lallai an maida shi aljihun baya koma angama dashi
A fusace ya zaro wayar shi zai Kira eng AK inda izzatu ta dakatar dashi
'zuwa ya kamata kayi ba Kiran waya ba na lura wannan mutumin so yake yaga bayan mu Kabir idan ba sako gambo mafiyas atafiyar nayi ba ba zai saurara Mana ba.
Da sauri ya tashi mota ya nufi gidan eng AK don suyita ta Kare
Eng ya kwashi iyalanshi suka fice country Moll inda suke ta jidar abinda ya kawo su duk da silar zuwan ummita ce wadda tacewa abbanta tana son zuwa don siyo biscuits da kayan makulashe inda shi Kuma ya kwaso su duka suka wuce don gaskiyar magana yanzu duniyar nayi dashi
Ummita da Mubarak da Ahmed da Fatima suka nufi wurin kayan kwalam suna ta jidar abinda suke so cikin sa a ya shigo don siyen makilin da wayar iPhone kawai sai idon shi ya fada kanta wani Abu ya daki zuciyar shi ya zuba Mata ido Yana kallon ta har Bai San lokacin da kafar shi ta taka ta Isa inda suke ba ya Kai hannu Kan abin takai hannu suka dire hannu alokaci daya inda tayi saurin duban shi shima ya dubeta sukayi kallon kuda atare inda yayi saurin Miko Mata abida ta Kai hannu tayi saurin Jan hannun kannenta suka bar shi rike da biscuits din Yana musu rakiya da ido inda ya saki baki Yana kallon su har suka fice inda yake tambayar kanshi Anya kuwa yayiwa kanshi adalci ace Yana amsa sunan kirista yace musulma yake so? Gambo mafiyas da yaji shirun shi tayi yawa ya kwado mishi Kira inda ya dauko abinda ya kawo shi ya fito Yana waiwayen ummita har dai gambo mafiyas ya kula da kallon da yakewa ummita ya faske keyar shi
"Lover boy kayo kamu ko kake zuba Mata ido?
Wilson yayi murmushi Bai tanka ba suka bar wurin
Lokacin da suka iso gida eng ya hango motar Kabir mashi afake inda ya Gane wurin shi yazo
Don haka ya cewa iyalan shi su shigs ciki zaiga bakon shi ya budewa Kabir falon da yake karbar Baki ya karrama shi da ruwa da lemu Yana mishi sannu da zuwa
"Ba ruwa ya kawoni Sha ba AK Jan kunnen ka nazoyi don na Gane Kaine ka ke kokarin gurgun Tani tun kafin ka Fara kwangila nake yi ba Kuma Zan yarda zuwan ka yasa ka kassara niba don haka ka janye jikinka in ko kaki ji to ba zaka ki gani ba
Ai kuwa da sauri tayo rubos ta dawo inda taga ya faka motar shi zai siyi tuffa da inubi
Ta fito tana sanye katon gilashin ido Wanda ya mamaye fiye da Rabin fuskar ta tana sanye da doguwar Riga ta yadin material lemon green anyi mishi adon fulawowi ja da Baki tayi kyau sosai ta yafa mayafi Dan karami Wanda Bai rufe Mata dogon goshinta ba Wanda iska ke kadawa tamkar kwallo
Kai tsaye ta tunkar me kayan fruit din tana takawa tamkar me tafiya akan kwai.
"Malam bani aybar Nan ta dari biyar ta fada tana Mika mishi gudar naira dubu
Ya karba Yana saka Mata aleda ta Ciro guda biyu tana barewa inda Anwar ke kallonta Yana mamakin yadda take mishi kallon da wa ka shigo garin Abuja? In har ya fahimta dai dai ma sai da yaga bakinta na motsi duk da baiji abinda take fada ba Amma yayi sa ar jiyo tsakin da tayi
Me fruit din ya Miko Mata cikon dari biyar dinta ta dubeshi ba tare da ta karba ba.
Ta Nuno Anwar dake zaune cikin mota Yana kallon ta
"Ka bawa wancan matsiyacin sadaka don nasan irinmu irinmu ya ke jira yayi maula ta fada dai dai da ta jefa mishi bawon ayabar afuskar shi
Daya daga cikin masu biye dashi don bashi kulawa wato body guard dinshi da ya kula da abinda tayiwa uban gidan su ya daga hannu zai sharara Mata Mari Amma da sauri Anwar ya dakatar dashi.
"Da dai ka barshi ya mareni ya Maro ajalin shi jaki da shi Yana biye da jaki Dan uwanshi,
Ta bude motar ta tashige ta figeta aguje ta hau titi inda wani hamshaki da abin ya faru akan idon shi yaji ya mutu da son fulani don shi Allah yayi shi da son mace me tsiwa tana burgeshi don haka da sauri ya shiga tashi motar ya rufa Mata baya inda suka bar Anwar Yana mamakin wannan yarinya daga karshe dai yayi murmushi ya siyi abinda ya kawoshi ya wuce gida
Sister mero tayi sallama gidan izzatu tana murmushi inda izzatu ta fito tana nunata da yatsa , "Ina fatan kinyo wankan gawa kin Kuma taho da likkafanin ki don Ina me tabbatar Miki dab kike da kushewa..........
"Wai Ni na mutu yanzu izzatu? Kai bana zaton Koda kuwa zanyi ido hudu da mutuwar to Zan roki tayi min alfarma in gama dake tukuna ta dauke Ni , ai Ni in kin ganni lahira kaini akai don haka SHIGA ki fito kudi nazo karba.........
"Saboda gyatumin ki ya bani ajiya? "Ko daya gyatumi na Bai Baki ajiya ba Ni dai na Baki ajiya..........
"A gidan ubanwa Kika bani ajiyar? Ke mero ki fita idona wallahi na rantse miki in Kika kaini karshe Zan iya murde Miki wuya ki mutu murus !
"To Bismillah ai ke da kanki kinsan Ina da kaddara a wurinki itace humaira inda kikayi kuskure da tun farko kikace Lada Zaki biyani da cewa kikayi siyar Miki da humairar zanyi da ban bibiye ki don haka ladar aikina har in mutu ba Zan Daina karbarta daga gareki ba don haka dauko min kudi in Kama gabana idan Kuma Zaki iya siyenta ayanzu to muyi ciniki ki bani milyon dari in bar Miki ita har abada idan Kuma ba Zaki iya ba to Zan Rika zuwa ina karbar Yar milyon biyu ko uku idan bukatar hakan ta taso..........
Tasss! Ta dauke meron da mari....
Mero ta dubeta cikin mamaki na karfin halin marinta
"Kika mare Ni izzatu?......
"So ma nake kice Zaki Rama Marin kiga yadda ake hawa hanyar lahira
"Uhum bama Zan Rama ba saboda ke din jakata ce ko ince asusuna don haka dauko min in wuce milyon biyu da dubu dari biyar nake so yau don Ina Jin tausayin ki da uku zance ki bani......
Karar motar fulani da izzatu ta jiyo Wanda ya alamta Mata dawowar ta yasa taga Bari kawai ta sallami izzatu don Bata son ta fahimci komai don haka ta rubuta wa sister mero cek ta Bata Wanda yayi daidai da shigowar fulanin wadda ko kallon mero batayi ba inda meron ke Mata kallon tayi saurin girma
"Momy na dawo cewar fulani dake Hawa Kan bene saboda taga momy tayi bakuwa . "To sannu da dawowa.
"Sai ki tashi ki tafi Allah Ubangiji yasa tsautsayi ko kaddara su sake dawo dake Nan gidan inda Zaki Gane kinyi kuskuren shigowa duniya arashin dace
Mero ta Mike tana murmushi
"To na gode uwar dakina a huta lafiya ta fice daga gidan inda izzatu ta rakota da wata matsiyaciyar harara
A kofar fitowa gidan sister mero taga hamshakiyar motar me daukar hankali tabita da kallo inda shi Kuma na cikin motar ya fito Yana tsaida sister mero ta tsaya suka gaisa inda yake sanar da ita wata yarinya ya biyo wadda ta shiga gidan yanzu .
Atake mero ta Gane humaira yake magana
"Allah sarki ai ya ta ce ince dai ba wani Abu tayi maka ba? "A no Babu abinda tayi min kawai na biyota ne don Allah ya jarabeni da kaunar ta ya fada Yana rusunawa don yaji tace itace uwarta
"Karka damu Alh sai dai ka Kara hakuri don Bata tsayawa da samari Kuma ma ubanta ya ce ba yanzu zaiyi Mata aure ba Amma tunda Allah Ubangiji ya kawoka bani lambar ka sai muyi magana don Nan din ba gidan mu bane munzo wata hidima ne da an Kare zamu koma gida in yaso sai muyi magana
"Ok to mama Babu matsala ya bude motar ya dauko Mata compliment card din shi ya Bata inda mero ta ga suna shi honorable bello Rimaye Bata tsinke da lamarin ba Sai da taga kyautar gieman da yayi Mata suka Rabu akan zasuyi waya ya tafi Yana Jin lallai yayi sa a
Mero tayi murmushi
"Kai lallai abar Allah da lamarin sa wannan yarinya uwarta ta iya haihuwa Ni Kuma na karbi haihuwar ta a sa a yanzune wasan mu da izzatu zai dauko sabon salon da zai kayatar da me kallo da saurare................
[5/21, 5:47 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 30*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
..........Tunda Kabir yayi kwangilar Nan har yau ba a Kuma kiranshi an bashi wata kwangilar ba inda akayi ta cin burin kwangilar hako Sola da akace za ayi a kauyuka biyar da yake zaton zaiyi har Yana cin buri hatta izzatu ma ta ci nata burin inda Yar lele humaira fulani ma ta shigar da tata bukatar ta son asauya Mata mota wadda ta gani a tashar MBC fitowar shekarar 2019 inda Kuma akayi Mata alkawarin da anyi kwangilar an gama za a yi Mata oder ta sai dai me? Shiru ta bashi Labari inda ya Gane lallai an maida shi aljihun baya koma angama dashi
A fusace ya zaro wayar shi zai Kira eng AK inda izzatu ta dakatar dashi
'zuwa ya kamata kayi ba Kiran waya ba na lura wannan mutumin so yake yaga bayan mu Kabir idan ba sako gambo mafiyas atafiyar nayi ba ba zai saurara Mana ba.
Da sauri ya tashi mota ya nufi gidan eng AK don suyita ta Kare
Eng ya kwashi iyalanshi suka fice country Moll inda suke ta jidar abinda ya kawo su duk da silar zuwan ummita ce wadda tacewa abbanta tana son zuwa don siyo biscuits da kayan makulashe inda shi Kuma ya kwaso su duka suka wuce don gaskiyar magana yanzu duniyar nayi dashi
Ummita da Mubarak da Ahmed da Fatima suka nufi wurin kayan kwalam suna ta jidar abinda suke so cikin sa a ya shigo don siyen makilin da wayar iPhone kawai sai idon shi ya fada kanta wani Abu ya daki zuciyar shi ya zuba Mata ido Yana kallon ta har Bai San lokacin da kafar shi ta taka ta Isa inda suke ba ya Kai hannu Kan abin takai hannu suka dire hannu alokaci daya inda tayi saurin duban shi shima ya dubeta sukayi kallon kuda atare inda yayi saurin Miko Mata abida ta Kai hannu tayi saurin Jan hannun kannenta suka bar shi rike da biscuits din Yana musu rakiya da ido inda ya saki baki Yana kallon su har suka fice inda yake tambayar kanshi Anya kuwa yayiwa kanshi adalci ace Yana amsa sunan kirista yace musulma yake so? Gambo mafiyas da yaji shirun shi tayi yawa ya kwado mishi Kira inda ya dauko abinda ya kawo shi ya fito Yana waiwayen ummita har dai gambo mafiyas ya kula da kallon da yakewa ummita ya faske keyar shi
"Lover boy kayo kamu ko kake zuba Mata ido?
Wilson yayi murmushi Bai tanka ba suka bar wurin
Lokacin da suka iso gida eng ya hango motar Kabir mashi afake inda ya Gane wurin shi yazo
Don haka ya cewa iyalan shi su shigs ciki zaiga bakon shi ya budewa Kabir falon da yake karbar Baki ya karrama shi da ruwa da lemu Yana mishi sannu da zuwa
"Ba ruwa ya kawoni Sha ba AK Jan kunnen ka nazoyi don na Gane Kaine ka ke kokarin gurgun Tani tun kafin ka Fara kwangila nake yi ba Kuma Zan yarda zuwan ka yasa ka kassara niba don haka ka janye jikinka in ko kaki ji to ba zaka ki gani ba