Sashe 12
Zan Fasa Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ai kuwa da ta dawo daga Kai dungo Tasha sai da taja kunnen ta kamar ta cire shi tana fadin Wai Babu ruwanta da tsohuwar
"Haba momy kakata ce Kuma ace Babu ruwana da ita? ......
Ta gwabje Mata Baki
"Baki hada komai da ita ba hanya ko ta rafi nono ko na gora meye hadan kifi da kaska?
Fulani ta shige daki tana gunin Jan kunnen ta da akayi inda Kuma sister mero ta shigo gidan da sallamar ta me kwari.
Arude izzatu ke kallon ta
"Me ya kawoki gidan Nan mero? Me kikazo yi ?
"Haba irin wannan tambayoyi tamkar na SHIGA kabari ko Dan ruwa ba za a bani ba ? Bakonka Annabin ka fa......
"Baki cikin layin bakon ka Annabin ka donke kallon tauraruwa me wutsiya nake Miki don haka Fadi abinda ya kawo ki kiyi ki bar min gidana..........
"Kai hajjaju makkatul mukarramina wannan dogon sharhin tamkar Baki San daga ina nafito ba?
To dama matsalar kudi ce ta kamanni shine na tuna dake don haka milyon biyu kurum nake so ba yawa.......
"Agidan ubanwa za a samo milyon biyun? Wace irin jaka ce ke ne? Kina bina bashi ne Zaki wanko tsantsaman jikinki kice na Baki kudi?
"Karki Kuma zagin ubana izzatu arziki ya hadamu ba tsiya ba ke komai sai an biyo Miki ta bayan gida ake daidaita wa dake? Meye don nace ki bani milyon biyu Ina ce farin cikin da na Samar Miki ya zarta milyon dari? To bani in wuce don bana son ta kaimu ga cacar Baki in kuwa ba haka ba wallahi yanzu ne Zan fasa kwai .........
"Allah ya tsine Miki idan Baki fasa dangin kaji da tsuntsaye ba. Bari in gaya Miki mero na fiki tashanci da iya lalata ban San haka kike ba wallahi da ban yarda na hada hanya dake ba Amma ki sani duk Ranar da Kika kaini karshe na rantse Miki da Allah sai dai ki tsinci kanki kushewa Zan Baki milyon biyu Amma ki kaddara daga kanta ko a mafarki kar ki yarda kice kin sanni don sani na zai zo Miki da matsala..........
"To naji hajiya izzatu dauko min in wuce don sauri nake.
Izztu ta rubuto mata cek ta Bata ta karba tana godiya inda izzatu ke Mata kashedi da idonta
Sister mero ta Mike tana fadin Wai sai gani na biyu.......
"To a gani na biyun ki tabbatar kin taho da likkafanin ki don Zaki zo inda Zaki gama yawo. Mero ta kyalkyale da dariya ta fice daga gidan inda izzatu tayi shiru tana tunanin mero da irin salon da take nufin kawo Mata
Itama sai tayi murmushi"mero kenan muje zuwa Ni dake za agane waye gaba.........
[5/17, 10:10 PM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 24*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
........Bai Kara tunawa da batun wata halitta Wai ita dungo ba asalima tun da ta tafi ya share da lamarin ta inda aka kashe kudi sosai wurin yiwa fulani bikin murnar cikar ta Sha bakwai da haihuwa akayi taro na manyan Yara ta Kuma samu kyaututtuka daga kawayen ta na karatu
Kana biyu da yin bikin yake sanar da izzatu anyi mishi alkawarin bashi kwangilar gyaran wutar lantarki wadda zai samu manyan kudin na tashin zance inda ta cika da murna don duniyar su zata Kara haskawa
Sai dai me ? Maimakon yaji Kiran daga fadar me bawa shugaban kasa shawara Kan abinda ya shafi aikin. Sai ji yayi Wai har anyi kwangilar an gama har ma an Dora da wasu manya har uku Kuma Babu wadda ta fito da sunan shi sai sunan eng AK Wanda a yanzu shike Kan gaba na karbar kwangila daga gwamnatin tarayya abinda ya girguza Kabir mashi har ya gurfana agaban me bawa shugaban kasa shawara
"Ranka ya Dade na tuba don Allah a gafarce Ni idan har da kuskure a cikin aikina to asanar Dani Zan gyara ban San abinda nayi ba aka mayar Dani gefe anyi mini alkawarin bani kwangilar gyaran wutar lantarki Amma sai ji nayi har anyi ta angama menene laifina?
Alh uba Dan yaro ya dubeshi
"Agaskiya Kabir sunyi bincike ne akanka inda suka gano kana bada rata da yawa har aikin ya zamo Babu nagarta inda sukace aikin eng AK yafi naka nesa ba kusa ba shiyasa suka juya akalar Kan shi Amma idan zaka gyara ba damuwa bace sai nayi maka request wata ta gaba abaka don nasan wata Kil waccan akasi aka samu
Ya zube Yana godiya da alkawarin zai gyara da haka ya taso ya taho Yana mamakin yadda eng AK ya samu SHIGA fiye dashi matukar kuwa hakan yake nufi to zai ware kwanji sai ya dawo da bara bana Akan harkar shi da ake son yi mishi fin karfi
Izzatu ma tamkar zata fasa kuka Amma tace itama ba zata taba yarda wani ak can da tagama rufe babin shi ya ce zai Kuma sake shiga Rayuwar ta da mijinta ba da sakel wallahi
Aguje fulani take gudu akan hanyar don dama haka take Bata tafiya sannu sai dai tamkar zata tashi sama
Cikin sa a ta shawo kwana daidai da wata katuwar mota itama ta shawo kwana Kuma hanyar Dole sai daya ya kauce kafin dayan ya samu zarafin wucewa
Su duka suka sunno hancinan motocin su alokaci daya sukayi kallon kuda Atare inda atake ta ganeshi gayen Nan ne da yayi Mata Rashin mutunci har sau biyu dama neman shi take sai gashi sun Kuma haduwa inda zai Gane itama Yar zafin Kai ce Tama fi shi zafin Kai don haka sai ta kashe motar Taki fitowa shima ya kalle ta Yana mamakin kaddarar dake hadosu
Suka Kuma yin kallon kuda inda yaga har da harara take Aiko mishi inda yayi murmushi Wanda ya kular da ita shi yaki yin baya itama Taki yin baya kowa na takama da zafin kanshi sai akayi sa a itace akan hanya shi in za a kwana bashi da damuwa ta Gane hakan ne ganin yadda ya tada kida amotar ya bawa banza ajiyarta inda ita Kuma aka fara Kiran wayarta don tana Kan hanyar zuwa bikin kawar tane Kuma itace babbar kawa shiyasa ma ta fito aguje gashi Kuma akwai tazarar da zata iya takawa kasa ba don haka kawai sai ta fito don ganin ya Dora kanshi akan sitiyarin motar Yana lumshe ido tamkar me bacci
Kawai sai ji yayi gilas din motar tashi yayi Kara tatssss
Ya dago da sauri inda yaga ta sauke katon dutsin akan gilas din motar shi wadda ita da kanta ta Gane tafi karfin yaro shiyasa ma ta ke ganin Yana ji da kanshi
Abin ya Bata mishi Rai matuka gaya har Bai San lokacin da ya sauke Mata Marika biyu afuska ba abinda ya haddasa Mata daukewar gani na wucin gadi
Lokacin da ta dawo duniyar mutane ne ta soma wanke shi da manyan asharai kafin ta fasa kuka ta Kira wayar izzatu take fada Mata ga Wanda ke Mata wulakancin Nan ya mareta har idonta ya fice........
"Kina Ina yanzu? Ta kwatanta Mata aikuwa izzatu ta Figo mayafi ta fice tamkar zata tashi sama inda ta Miki hanya sai gata agaban su fulani nata rera kuka
Aguje izzatu ta fito ta soma wanka mishi Mari hagu da dama tanayi tana antaka mishi ashariya amma da yake namijin duniya ne Bai ko motsa ba Yana kallon yadda izzatu ke sauke mishi lodin zagi kala kala................
[5/19, 7:15 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 26*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
........."Babu komai Anwar Rashin sani ne Kuma itama ai tayi maka Rashin mutunci Zan Kuma ja kunnen ta kaima kayi hakuri. Atake Anwar ya Kira wayar yasa aka saki su fulani inda Kabir yayiwa Mr President sallama ya wuce station ya kwaso su izzatu Wanda sukayi firgai firgai inda fulani ke ta kuka izzatu na Bata hakuri
"Wallahi momy ba Zan taba kyale gayen can ba yayi min wulakanci Kuma yasa an kulle ki saboda Rashin mutunci ? Ko Zan kyale shi Akan abinda yayi min wallahi ba Zan kyale shi Akan kulleki da yayi cikin zarnin fitsari ba ko waye ubanshi kuwa duk Ranar da muka sake haduwa dashi Wallahi sai ya Raina kanshi da haka suka iso gida ta wuce ban daki don tayi wanka acewar ta duk zaurin fitsari take
Shigar ta bandaki izzatu ke tambayar Kabir waye wannan yaron da yasa akayi musu wulakanci? "Anwar ne Dan gidan Mr President.......
"Koda naji gadarar yaron ta nuna ya Taki wani Abu Amma Yana da hakuri gaskiya don inda yace sai yabi kadin ashar din da nayi ta banka mishi Babu shakka da fitowar mu ba yanzu ba.........
"Ai albishirin ki ma kiji wani Abu da yasa nace gara da akayi Wai Mr President din ke nemawa Anwar din auren fulani Wai salon soyayyar sune haka...........
Izzatu ta rangado guda me karfi inda take Jin tafi Kabir farin ciki yau ace yarta na auren Dan gidan shugaban kasa ita me yafi wannan farin ciki?
"Kace gara da akayi Kabir ko ba komai lamarin zai zamo Mana tamkar jari don Dole ma abaka kwangila tunda ka zamo surukin masu Abu da kansu .......
"Ashe dai kin Gane Nima hakan nagani Zan dawo da martabata da ake son yi min fin karfi...
"To Amma wani hanzarin ba gudu ba ta Yaya kake ganin yuwar lamarin alhalin fulani ta kullaci yaron ba kadan ba Kuma shima Ni Banga wani Abu da zai nuna zasuyiwa juna uzuri ba?
Wannan me sauki ne idan akayi auren can zasu shirya kansu shima namiji yayi biyayya bare ita mace? Ai Dole ne ma tayi biyayya ke dai kar ki sanar da ita ayanzu sai lamarin ya tunkaro sai ta San komai da haka suka aje magana
"Haba momy kakata ce Kuma ace Babu ruwana da ita? ......
Ta gwabje Mata Baki
"Baki hada komai da ita ba hanya ko ta rafi nono ko na gora meye hadan kifi da kaska?
Fulani ta shige daki tana gunin Jan kunnen ta da akayi inda Kuma sister mero ta shigo gidan da sallamar ta me kwari.
Arude izzatu ke kallon ta
"Me ya kawoki gidan Nan mero? Me kikazo yi ?
"Haba irin wannan tambayoyi tamkar na SHIGA kabari ko Dan ruwa ba za a bani ba ? Bakonka Annabin ka fa......
"Baki cikin layin bakon ka Annabin ka donke kallon tauraruwa me wutsiya nake Miki don haka Fadi abinda ya kawo ki kiyi ki bar min gidana..........
"Kai hajjaju makkatul mukarramina wannan dogon sharhin tamkar Baki San daga ina nafito ba?
To dama matsalar kudi ce ta kamanni shine na tuna dake don haka milyon biyu kurum nake so ba yawa.......
"Agidan ubanwa za a samo milyon biyun? Wace irin jaka ce ke ne? Kina bina bashi ne Zaki wanko tsantsaman jikinki kice na Baki kudi?
"Karki Kuma zagin ubana izzatu arziki ya hadamu ba tsiya ba ke komai sai an biyo Miki ta bayan gida ake daidaita wa dake? Meye don nace ki bani milyon biyu Ina ce farin cikin da na Samar Miki ya zarta milyon dari? To bani in wuce don bana son ta kaimu ga cacar Baki in kuwa ba haka ba wallahi yanzu ne Zan fasa kwai .........
"Allah ya tsine Miki idan Baki fasa dangin kaji da tsuntsaye ba. Bari in gaya Miki mero na fiki tashanci da iya lalata ban San haka kike ba wallahi da ban yarda na hada hanya dake ba Amma ki sani duk Ranar da Kika kaini karshe na rantse Miki da Allah sai dai ki tsinci kanki kushewa Zan Baki milyon biyu Amma ki kaddara daga kanta ko a mafarki kar ki yarda kice kin sanni don sani na zai zo Miki da matsala..........
"To naji hajiya izzatu dauko min in wuce don sauri nake.
Izztu ta rubuto mata cek ta Bata ta karba tana godiya inda izzatu ke Mata kashedi da idonta
Sister mero ta Mike tana fadin Wai sai gani na biyu.......
"To a gani na biyun ki tabbatar kin taho da likkafanin ki don Zaki zo inda Zaki gama yawo. Mero ta kyalkyale da dariya ta fice daga gidan inda izzatu tayi shiru tana tunanin mero da irin salon da take nufin kawo Mata
Itama sai tayi murmushi"mero kenan muje zuwa Ni dake za agane waye gaba.........
[5/17, 10:10 PM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 24*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
........Bai Kara tunawa da batun wata halitta Wai ita dungo ba asalima tun da ta tafi ya share da lamarin ta inda aka kashe kudi sosai wurin yiwa fulani bikin murnar cikar ta Sha bakwai da haihuwa akayi taro na manyan Yara ta Kuma samu kyaututtuka daga kawayen ta na karatu
Kana biyu da yin bikin yake sanar da izzatu anyi mishi alkawarin bashi kwangilar gyaran wutar lantarki wadda zai samu manyan kudin na tashin zance inda ta cika da murna don duniyar su zata Kara haskawa
Sai dai me ? Maimakon yaji Kiran daga fadar me bawa shugaban kasa shawara Kan abinda ya shafi aikin. Sai ji yayi Wai har anyi kwangilar an gama har ma an Dora da wasu manya har uku Kuma Babu wadda ta fito da sunan shi sai sunan eng AK Wanda a yanzu shike Kan gaba na karbar kwangila daga gwamnatin tarayya abinda ya girguza Kabir mashi har ya gurfana agaban me bawa shugaban kasa shawara
"Ranka ya Dade na tuba don Allah a gafarce Ni idan har da kuskure a cikin aikina to asanar Dani Zan gyara ban San abinda nayi ba aka mayar Dani gefe anyi mini alkawarin bani kwangilar gyaran wutar lantarki Amma sai ji nayi har anyi ta angama menene laifina?
Alh uba Dan yaro ya dubeshi
"Agaskiya Kabir sunyi bincike ne akanka inda suka gano kana bada rata da yawa har aikin ya zamo Babu nagarta inda sukace aikin eng AK yafi naka nesa ba kusa ba shiyasa suka juya akalar Kan shi Amma idan zaka gyara ba damuwa bace sai nayi maka request wata ta gaba abaka don nasan wata Kil waccan akasi aka samu
Ya zube Yana godiya da alkawarin zai gyara da haka ya taso ya taho Yana mamakin yadda eng AK ya samu SHIGA fiye dashi matukar kuwa hakan yake nufi to zai ware kwanji sai ya dawo da bara bana Akan harkar shi da ake son yi mishi fin karfi
Izzatu ma tamkar zata fasa kuka Amma tace itama ba zata taba yarda wani ak can da tagama rufe babin shi ya ce zai Kuma sake shiga Rayuwar ta da mijinta ba da sakel wallahi
Aguje fulani take gudu akan hanyar don dama haka take Bata tafiya sannu sai dai tamkar zata tashi sama
Cikin sa a ta shawo kwana daidai da wata katuwar mota itama ta shawo kwana Kuma hanyar Dole sai daya ya kauce kafin dayan ya samu zarafin wucewa
Su duka suka sunno hancinan motocin su alokaci daya sukayi kallon kuda Atare inda atake ta ganeshi gayen Nan ne da yayi Mata Rashin mutunci har sau biyu dama neman shi take sai gashi sun Kuma haduwa inda zai Gane itama Yar zafin Kai ce Tama fi shi zafin Kai don haka sai ta kashe motar Taki fitowa shima ya kalle ta Yana mamakin kaddarar dake hadosu
Suka Kuma yin kallon kuda inda yaga har da harara take Aiko mishi inda yayi murmushi Wanda ya kular da ita shi yaki yin baya itama Taki yin baya kowa na takama da zafin kanshi sai akayi sa a itace akan hanya shi in za a kwana bashi da damuwa ta Gane hakan ne ganin yadda ya tada kida amotar ya bawa banza ajiyarta inda ita Kuma aka fara Kiran wayarta don tana Kan hanyar zuwa bikin kawar tane Kuma itace babbar kawa shiyasa ma ta fito aguje gashi Kuma akwai tazarar da zata iya takawa kasa ba don haka kawai sai ta fito don ganin ya Dora kanshi akan sitiyarin motar Yana lumshe ido tamkar me bacci
Kawai sai ji yayi gilas din motar tashi yayi Kara tatssss
Ya dago da sauri inda yaga ta sauke katon dutsin akan gilas din motar shi wadda ita da kanta ta Gane tafi karfin yaro shiyasa ma ta ke ganin Yana ji da kanshi
Abin ya Bata mishi Rai matuka gaya har Bai San lokacin da ya sauke Mata Marika biyu afuska ba abinda ya haddasa Mata daukewar gani na wucin gadi
Lokacin da ta dawo duniyar mutane ne ta soma wanke shi da manyan asharai kafin ta fasa kuka ta Kira wayar izzatu take fada Mata ga Wanda ke Mata wulakancin Nan ya mareta har idonta ya fice........
"Kina Ina yanzu? Ta kwatanta Mata aikuwa izzatu ta Figo mayafi ta fice tamkar zata tashi sama inda ta Miki hanya sai gata agaban su fulani nata rera kuka
Aguje izzatu ta fito ta soma wanka mishi Mari hagu da dama tanayi tana antaka mishi ashariya amma da yake namijin duniya ne Bai ko motsa ba Yana kallon yadda izzatu ke sauke mishi lodin zagi kala kala................
[5/19, 7:15 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 26*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
........."Babu komai Anwar Rashin sani ne Kuma itama ai tayi maka Rashin mutunci Zan Kuma ja kunnen ta kaima kayi hakuri. Atake Anwar ya Kira wayar yasa aka saki su fulani inda Kabir yayiwa Mr President sallama ya wuce station ya kwaso su izzatu Wanda sukayi firgai firgai inda fulani ke ta kuka izzatu na Bata hakuri
"Wallahi momy ba Zan taba kyale gayen can ba yayi min wulakanci Kuma yasa an kulle ki saboda Rashin mutunci ? Ko Zan kyale shi Akan abinda yayi min wallahi ba Zan kyale shi Akan kulleki da yayi cikin zarnin fitsari ba ko waye ubanshi kuwa duk Ranar da muka sake haduwa dashi Wallahi sai ya Raina kanshi da haka suka iso gida ta wuce ban daki don tayi wanka acewar ta duk zaurin fitsari take
Shigar ta bandaki izzatu ke tambayar Kabir waye wannan yaron da yasa akayi musu wulakanci? "Anwar ne Dan gidan Mr President.......
"Koda naji gadarar yaron ta nuna ya Taki wani Abu Amma Yana da hakuri gaskiya don inda yace sai yabi kadin ashar din da nayi ta banka mishi Babu shakka da fitowar mu ba yanzu ba.........
"Ai albishirin ki ma kiji wani Abu da yasa nace gara da akayi Wai Mr President din ke nemawa Anwar din auren fulani Wai salon soyayyar sune haka...........
Izzatu ta rangado guda me karfi inda take Jin tafi Kabir farin ciki yau ace yarta na auren Dan gidan shugaban kasa ita me yafi wannan farin ciki?
"Kace gara da akayi Kabir ko ba komai lamarin zai zamo Mana tamkar jari don Dole ma abaka kwangila tunda ka zamo surukin masu Abu da kansu .......
"Ashe dai kin Gane Nima hakan nagani Zan dawo da martabata da ake son yi min fin karfi...
"To Amma wani hanzarin ba gudu ba ta Yaya kake ganin yuwar lamarin alhalin fulani ta kullaci yaron ba kadan ba Kuma shima Ni Banga wani Abu da zai nuna zasuyiwa juna uzuri ba?
Wannan me sauki ne idan akayi auren can zasu shirya kansu shima namiji yayi biyayya bare ita mace? Ai Dole ne ma tayi biyayya ke dai kar ki sanar da ita ayanzu sai lamarin ya tunkaro sai ta San komai da haka suka aje magana