Sashe 7
Zan Fasa Kwai Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Kinga mero ban baro gida don inzo kiyi min wa azi ba in wa azi nake sonji zanje ne in siyi kaset ko in bude Sunnah TV ban kumayo wanka don inzo ki shaki kamshin turarena ba, A a nayo kwalliya ne don ina so ta biyani kudin sabulu......
"To naji hajiya izzatu me kike so nayi Miki yanzu?
"Shine abinda ya kamata kiyi ba Wai ki saki baki kina neman shiga rigar malunta ba.
"Ina so ne na mallaki Da ko Diya ta yadda Zan fita daga matsalar bana haihuwa shine kawai nake so ki taimakeni
"Wannan me sauki ne inaga gidan marayu kawai ya kamata kije ki darzo duk kalar Wanda yayi Miki mace ko namiji sai kin zaba....
"Idan naje gidan marayu na dauko ai kowa yasan ba nawa bane Kuma bana son na gidan marayu gaskiya Kuma ai kowa zai kalle shi da sanin asalin sa,
"To yanzu ya kike so ayi ?
"Mijina na yanzu baisan bana haihuwa ba shiyasa nake so yin kauda bara da hankalin shi abinda nake so mero ke Nike so muyi magana ta fahimta don Zan biyaki kudi tundaga naira milyan daya zuwa goma akan bukatata idan har Zaki iya shiyasa ma na taho gareki don nasan aikin da Zan Baki akwai mutane fin dubu da in na Kai musu da gudu zasuyi min
Sister mero da taji yawan kudin da izzatu ta ambato zata Bata akan aikin da bataji komeye ba sai ta rude ta kidime har take Jin ita ko ma Arayuwar ta ta taba Kama milyon guda ahannun ta? Yau sai ace za ta samu goma me take jira?..............
[5/16, 5:54 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 14*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
..........Matar ta shigo da buhun bakco Wanda ta zubo kayan kadi dangin su kukar Miya daddawar kalwa da kubewa da karkashi ta shigo da sallama inda izzatu ke kwance akan kujera tree seater a Dole laulayi take
Ta amsawa matar aciki ta zauna tana kallon ta ganin kamar Bata da lafiya
"Babu lafiya ne halan?
"Eh wallahi dungo cikine ke ta bani wahala , ta fada tana gatsina fuska tamkar dai ace cikin ne na gaske
"Allah ya Raba lafiya ai haka laulayi yake Dole ne ake jinjinawa uwa akan wahalar samuwar danta Allah kayi Rahama ga iyayen mu ke kuma ya Raba ku lafiya ke da duk wata me dauke da Kaya irin naki. Ta amsa kamar ana Mata Dole.
Amma abin mamaki ko ruwa ba ayi karar bawa ladidi ba me amsa sunan dungo ita da gidan danta bare abincin tarba Amma dayake Allah ya zuba Mata ruwan hakuri Bata damu ba daga karshe ma izzatu Nan ta barta yashe afalo ita Kuma ta shige daki tabi gado Wai ita me ciki
Sai biyar na yamma me gidan ya shigo inda yayi arba da uwarshi yashe a falo ya zube suna gaisawa inda yake tambayar Wai lafiya tazo?
"Eh lafiya Amma ba Lau ba ruwan da akayi kwana uku da ya wuce bango na ya Fadi Allah ya kiyaye Babu abinda ya taba sai Yar akuyata itama ba sosai taji jiki ba don na barota ma tana yawon ta.
"To Allah ya kiyaye gaba zansa agyara shi ko zuwa Nan da wata me kamawa in Sha Allah.
"To Allah ya bada iko Kuna lafiya dai ko?
Nazo na samu izzatu ba lafiya inda take sanar Dani cikine Allah ya Raba lafiya
Ya amsa Yana murmushi don shi kanshi Yana muradin yaran
Kishin ruwa ya isheta har ta kauda alkunya ta tambaya ya dauko gorar ruwan ya Bata ya Kuma lariya ta kawo Mata abinci Amma tace ta koshi inda ta Miko mishi kayan kadin dai dai da fitowar izzatu tana shake hanci Wai wani wari wari take ji inda ya nuna Mata kayan da babar ta kawo inda ta toshe hanci
"Haba Ashe buhunki ne baba yake wannan doyin don Allah jeki dasu zasu sakani amai bana ma amfani da irin su
Wani Abu marar Dadi ya daki zuciyar dattijuwar Amma ta matse inda ta amsa da fadin ba komai Bata San basa amfani da su bane ta Mike da Shirin tahowa inda takewa izzatu fatan samun lafiya abin takaici Wai dubu biyu tayi kudin mota daga hamshakin Dan nata ta karba tayi godiya ta taho tanemo tashar mota kafin ta jirayi cikar motar da zata zo birnin zazzau inda sai dare sosai kafin ta iso gidan nata Wanda ta gada daga marigayin mijinta uban Kabir Wanda ta haifa shi kadai saboda yawan wabin da tayi sai da kyar ta sameshi inda ta zamo jajirtacciya wurin neman kwabo inda ayanzu ma hada rainon yara takeyi Wanda duk wata uwayen yaran Kan biyata dubu biyar inda take rainon yaran idan iyaye su zasu fita aiki su kawo Mata idan ta dawo Kuma su karbi abinsu yara biyar take raino inda suke biyanta dubu ashirin da biyar kenan shiyasa Kabir Bai damu da ya Bata kulawa ba Wai ai tana samun kudi sai Kuma akayi sa a ita din ba me son roko bace bare matsawa shiyasa idan taga ya Sharari lokaci Bai zo ba sai ita tazo ta ganshi ta koma
Haka Kuma katangar da ta sanar dashi ta Fadi yace zai sa agyara Bai gyara ba sai dai itace ta siyi zana aka killaceta
Izzatu ta bude fejin salo da firirita Wai ita adole ga me ciki inda shi Kuma yake biye Mata da tace uhum zai ce meye ko me take so? Tabara iri iri inda Kuma Yan aikinta suka SHIGA UKU da yawan aiki ta yi ta tofar da yawu da Aman karya suna faman wankewa da gogewa
Inda Kuma kadan zasu kuskure tayi ta Danna musu ashariya sai dai su kauda Kai suyi hakuri
Wata biyar dai dai da yin maganar su ta kwangila da sister mero lubabatu matar eng AK ta tashi da nakudar haihuwa ta biyu don wancan da ta haifa Bai zo da Rai ba kasancewar ta Sha wahala shiyasa wannan karon aka kawota asibitin national inda Kuma cikin sa a sister mero ce ke night duty inda tayi hikimar sakawa lubabatu ruwan nakuda dama tayi hakan don cimma kudirinta na son cika burinta ta kumayi sa a lubabatu tafita hayyacinta har Bata San lokacin da ta haife abinda ke cikinta ba...........
[5/16, 6:07 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 15*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
..........Wani ikon Allah da ya Saukar shine lubabatu ta haifo Yan biyu duk Mata batare da ta San tayi hakan inda Kuma sister mero take kallon lamarin tamkar cikin shirin film ko wani shiryayyen Abu inda kuma tayi maza ta aiwatar da wani shiri tamkar walkiya ko ibilishiya ta shirya yarinyar guda ta turo ta zuwa dakin hutu inda ta fito take sanar da wadanda suka kawo lubabatun ta haihu wato hajiya Mama da tsohuwa talai don AK baya gari inda Kuma mero ta sada su hajiya Mama da talai dakin da lubabatu ke ta sharar bacci saboda allurar bacci da ta zurkuda Mata da sauri mero ta zagaya bayan tagar dakin da lubabatu ta haihu ta Suri Jakarta wadda aciki ta saka jinjirar ta fice da sauri tana duba yarinyar dake tsotsar yatsun hannunta
Ta jawo wayar ta ta Kira izzatu ta daga tana fadin ya akayi Kuma kike isata da Kiran waya...
"Aikina Yana dab da cika ga kyakkyawar yarinya ahannu na ya za ayi kenan?.....
"Ki Bari don Allah? Taho kawai gani Nan Zan bude Miki gida tunda Kabir na can Yana bacci Kinga sai mu kashe mu binne ba tare da ya sani ba Kinga asiri rufe kenan. To fito ki bude min don gani Nan daf da gidan don Ina so in koma Bakin aikina..
Duk dare ne kusan Sha Daya da mintuna haka izzatu ta taso tazo ta bude gate din inda napep ya sauke mero inda tace ya jira ya mayar da ita Asibiti
Suka shigo da izzatu inda mero ta fito da yarinyar daga katuwar Jakarta ta mikawa izzatu dai dai da ta tsanyara kuka inda izzatu ta doka daki Kabir tana Kiran sunan shi ya taso Jin kukan jaririya ya fito da sauri inda yayi arba da sister mero cikin kayan aikinta
"Kar dai Ina can Ina bacci har akayi haihuwar ban sani ba?,
"Ai dayake ma ta samu nakuda me sauki shiyasa ta kirani na garzayo. Ya karbi yarinyar Yana kallonta kyawu Kam tamkar Hindu inda atake yayi Mata huduba Aisha humaira ya mikata ga mero Yana kallon izzatu Yana Mata barka.
Mero ta Mike da Shirin komawa Asibiti inda Kabir ya debo kudi masu dama ya Bata tafito tana godiya ta shige napep ta koma Asibiti inda ta iske dakin da lubabatu take cike da Yan uwa suna ta yaba kyawun Yar inda mero ke musu kallon na Sha da ku. Talai ita tace zata kwana wurin uwar dakinta lubabatu don lubabatu Kam ta dauketa tamkar uwa ga kyautatawa da take Mata Kai kaf din ma aikatan lubabatu na kyautata musu shiyasa ma talai tace ita zata kwana hajiya Mama ta tafi gida ta huta
Haka hajiyar ta taho kafin asubahi lubabatu ta farko inda mero ta tabbatar Babu matsala ta sallame su itama ta harlanta aiki ga Wanda zai canjeta ta taho gida tana fatan tayi baccinta zuwa Sha biyun Rana taje gidan izzatu ta karbo kudinta
"To naji hajiya izzatu me kike so nayi Miki yanzu?
"Shine abinda ya kamata kiyi ba Wai ki saki baki kina neman shiga rigar malunta ba.
"Ina so ne na mallaki Da ko Diya ta yadda Zan fita daga matsalar bana haihuwa shine kawai nake so ki taimakeni
"Wannan me sauki ne inaga gidan marayu kawai ya kamata kije ki darzo duk kalar Wanda yayi Miki mace ko namiji sai kin zaba....
"Idan naje gidan marayu na dauko ai kowa yasan ba nawa bane Kuma bana son na gidan marayu gaskiya Kuma ai kowa zai kalle shi da sanin asalin sa,
"To yanzu ya kike so ayi ?
"Mijina na yanzu baisan bana haihuwa ba shiyasa nake so yin kauda bara da hankalin shi abinda nake so mero ke Nike so muyi magana ta fahimta don Zan biyaki kudi tundaga naira milyan daya zuwa goma akan bukatata idan har Zaki iya shiyasa ma na taho gareki don nasan aikin da Zan Baki akwai mutane fin dubu da in na Kai musu da gudu zasuyi min
Sister mero da taji yawan kudin da izzatu ta ambato zata Bata akan aikin da bataji komeye ba sai ta rude ta kidime har take Jin ita ko ma Arayuwar ta ta taba Kama milyon guda ahannun ta? Yau sai ace za ta samu goma me take jira?..............
[5/16, 5:54 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 14*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
..........Matar ta shigo da buhun bakco Wanda ta zubo kayan kadi dangin su kukar Miya daddawar kalwa da kubewa da karkashi ta shigo da sallama inda izzatu ke kwance akan kujera tree seater a Dole laulayi take
Ta amsawa matar aciki ta zauna tana kallon ta ganin kamar Bata da lafiya
"Babu lafiya ne halan?
"Eh wallahi dungo cikine ke ta bani wahala , ta fada tana gatsina fuska tamkar dai ace cikin ne na gaske
"Allah ya Raba lafiya ai haka laulayi yake Dole ne ake jinjinawa uwa akan wahalar samuwar danta Allah kayi Rahama ga iyayen mu ke kuma ya Raba ku lafiya ke da duk wata me dauke da Kaya irin naki. Ta amsa kamar ana Mata Dole.
Amma abin mamaki ko ruwa ba ayi karar bawa ladidi ba me amsa sunan dungo ita da gidan danta bare abincin tarba Amma dayake Allah ya zuba Mata ruwan hakuri Bata damu ba daga karshe ma izzatu Nan ta barta yashe afalo ita Kuma ta shige daki tabi gado Wai ita me ciki
Sai biyar na yamma me gidan ya shigo inda yayi arba da uwarshi yashe a falo ya zube suna gaisawa inda yake tambayar Wai lafiya tazo?
"Eh lafiya Amma ba Lau ba ruwan da akayi kwana uku da ya wuce bango na ya Fadi Allah ya kiyaye Babu abinda ya taba sai Yar akuyata itama ba sosai taji jiki ba don na barota ma tana yawon ta.
"To Allah ya kiyaye gaba zansa agyara shi ko zuwa Nan da wata me kamawa in Sha Allah.
"To Allah ya bada iko Kuna lafiya dai ko?
Nazo na samu izzatu ba lafiya inda take sanar Dani cikine Allah ya Raba lafiya
Ya amsa Yana murmushi don shi kanshi Yana muradin yaran
Kishin ruwa ya isheta har ta kauda alkunya ta tambaya ya dauko gorar ruwan ya Bata ya Kuma lariya ta kawo Mata abinci Amma tace ta koshi inda ta Miko mishi kayan kadin dai dai da fitowar izzatu tana shake hanci Wai wani wari wari take ji inda ya nuna Mata kayan da babar ta kawo inda ta toshe hanci
"Haba Ashe buhunki ne baba yake wannan doyin don Allah jeki dasu zasu sakani amai bana ma amfani da irin su
Wani Abu marar Dadi ya daki zuciyar dattijuwar Amma ta matse inda ta amsa da fadin ba komai Bata San basa amfani da su bane ta Mike da Shirin tahowa inda takewa izzatu fatan samun lafiya abin takaici Wai dubu biyu tayi kudin mota daga hamshakin Dan nata ta karba tayi godiya ta taho tanemo tashar mota kafin ta jirayi cikar motar da zata zo birnin zazzau inda sai dare sosai kafin ta iso gidan nata Wanda ta gada daga marigayin mijinta uban Kabir Wanda ta haifa shi kadai saboda yawan wabin da tayi sai da kyar ta sameshi inda ta zamo jajirtacciya wurin neman kwabo inda ayanzu ma hada rainon yara takeyi Wanda duk wata uwayen yaran Kan biyata dubu biyar inda take rainon yaran idan iyaye su zasu fita aiki su kawo Mata idan ta dawo Kuma su karbi abinsu yara biyar take raino inda suke biyanta dubu ashirin da biyar kenan shiyasa Kabir Bai damu da ya Bata kulawa ba Wai ai tana samun kudi sai Kuma akayi sa a ita din ba me son roko bace bare matsawa shiyasa idan taga ya Sharari lokaci Bai zo ba sai ita tazo ta ganshi ta koma
Haka Kuma katangar da ta sanar dashi ta Fadi yace zai sa agyara Bai gyara ba sai dai itace ta siyi zana aka killaceta
Izzatu ta bude fejin salo da firirita Wai ita adole ga me ciki inda shi Kuma yake biye Mata da tace uhum zai ce meye ko me take so? Tabara iri iri inda Kuma Yan aikinta suka SHIGA UKU da yawan aiki ta yi ta tofar da yawu da Aman karya suna faman wankewa da gogewa
Inda Kuma kadan zasu kuskure tayi ta Danna musu ashariya sai dai su kauda Kai suyi hakuri
Wata biyar dai dai da yin maganar su ta kwangila da sister mero lubabatu matar eng AK ta tashi da nakudar haihuwa ta biyu don wancan da ta haifa Bai zo da Rai ba kasancewar ta Sha wahala shiyasa wannan karon aka kawota asibitin national inda Kuma cikin sa a sister mero ce ke night duty inda tayi hikimar sakawa lubabatu ruwan nakuda dama tayi hakan don cimma kudirinta na son cika burinta ta kumayi sa a lubabatu tafita hayyacinta har Bata San lokacin da ta haife abinda ke cikinta ba...........
[5/16, 6:07 AM] Aunty Fauzah Yar Amanah: *ZAN FASA KWAI*
*NA*
*HADIZA BARA'U GIDAN IKO*
_Hakkin Mallakar na gidan iko ne_
*Page 15*
*_____________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_____________________________________*
..........Wani ikon Allah da ya Saukar shine lubabatu ta haifo Yan biyu duk Mata batare da ta San tayi hakan inda Kuma sister mero take kallon lamarin tamkar cikin shirin film ko wani shiryayyen Abu inda kuma tayi maza ta aiwatar da wani shiri tamkar walkiya ko ibilishiya ta shirya yarinyar guda ta turo ta zuwa dakin hutu inda ta fito take sanar da wadanda suka kawo lubabatun ta haihu wato hajiya Mama da tsohuwa talai don AK baya gari inda Kuma mero ta sada su hajiya Mama da talai dakin da lubabatu ke ta sharar bacci saboda allurar bacci da ta zurkuda Mata da sauri mero ta zagaya bayan tagar dakin da lubabatu ta haihu ta Suri Jakarta wadda aciki ta saka jinjirar ta fice da sauri tana duba yarinyar dake tsotsar yatsun hannunta
Ta jawo wayar ta ta Kira izzatu ta daga tana fadin ya akayi Kuma kike isata da Kiran waya...
"Aikina Yana dab da cika ga kyakkyawar yarinya ahannu na ya za ayi kenan?.....
"Ki Bari don Allah? Taho kawai gani Nan Zan bude Miki gida tunda Kabir na can Yana bacci Kinga sai mu kashe mu binne ba tare da ya sani ba Kinga asiri rufe kenan. To fito ki bude min don gani Nan daf da gidan don Ina so in koma Bakin aikina..
Duk dare ne kusan Sha Daya da mintuna haka izzatu ta taso tazo ta bude gate din inda napep ya sauke mero inda tace ya jira ya mayar da ita Asibiti
Suka shigo da izzatu inda mero ta fito da yarinyar daga katuwar Jakarta ta mikawa izzatu dai dai da ta tsanyara kuka inda izzatu ta doka daki Kabir tana Kiran sunan shi ya taso Jin kukan jaririya ya fito da sauri inda yayi arba da sister mero cikin kayan aikinta
"Kar dai Ina can Ina bacci har akayi haihuwar ban sani ba?,
"Ai dayake ma ta samu nakuda me sauki shiyasa ta kirani na garzayo. Ya karbi yarinyar Yana kallonta kyawu Kam tamkar Hindu inda atake yayi Mata huduba Aisha humaira ya mikata ga mero Yana kallon izzatu Yana Mata barka.
Mero ta Mike da Shirin komawa Asibiti inda Kabir ya debo kudi masu dama ya Bata tafito tana godiya ta shige napep ta koma Asibiti inda ta iske dakin da lubabatu take cike da Yan uwa suna ta yaba kyawun Yar inda mero ke musu kallon na Sha da ku. Talai ita tace zata kwana wurin uwar dakinta lubabatu don lubabatu Kam ta dauketa tamkar uwa ga kyautatawa da take Mata Kai kaf din ma aikatan lubabatu na kyautata musu shiyasa ma talai tace ita zata kwana hajiya Mama ta tafi gida ta huta
Haka hajiyar ta taho kafin asubahi lubabatu ta farko inda mero ta tabbatar Babu matsala ta sallame su itama ta harlanta aiki ga Wanda zai canjeta ta taho gida tana fatan tayi baccinta zuwa Sha biyun Rana taje gidan izzatu ta karbo kudinta