Sashe 7
Uwar Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Inna kuwa dake tsaye waje taji shirun yayi yawa,Ko kayanne basu gama had'awaba,Nandai tayi shawarar komawa cikin d'akin 'abinda tagani ne yasata dawowa cikin kunya da danasanin shigowa"Maher ne da Humaira yana mai shafa dukkanin sassan jikinta yana binsa da sunba kiss,Donshi Maher tamkar maye haka,yake tun "Humaira bata biyemai yanzu harya mayar da'ita irinshi'Donshi afad'arshi baya kwana biyu batare dayayiba.Shiyyasa KO sallah " Humaira tajeyi gida yin kwana biyu,Idan tadawo kamar Maye haka yake zamar Mata.
"Har jin jinawa" Humaira yakeyi yadda ta Iya dashi,Don yasan bakowacce Mace ce take da guaranty da qualities irin na"Humairar Saba.
Humaira kuwa mik'a takeyi itama na andad'e ba'ahad'uba.Turo kofar dasukajine Yasanyasu Yin firgigit suka tashi Yana gyara butir d'in rigarshi ta Office,Cikin jin kunya "Inna takoma da sauri. Sauri sauri suka Ringayi Suna dariya " Take Humaira taji Wani farincki yaxiyarci zuciyarta.Tana cike da Farinciki suka fito daga d'akin cikin farinciki da son junansu.
Kunyar Inna suke ji su duka Yabud'ewa Inna baya tashiga,Yabud'e musu gaba shida"Humairarsa suka shiga cikin jin kunyar Inna sosai.Inna Yagane don haka da'ita basar Itama.Maimakon yawuce da Inna gidana sainaga yad'auki Hanyar gidanmu Yakashe min ido d'aya,Ya ajje "Inna Bayan ya bata kud'i tak'i amsa dak'yar na amsa na bata Sannan tashiga gida Mukaja saigidan mu.
" Yayi parking tafito ya bud'emin Muka shiga Ina shiga na fad'a d'akina nacire kayana nad'aura tawul Zan shiga wanka saigashi Yashigo dakayana,Ya ringa kallo yadda Nayi wani kyau d'an zamana a asibiti.Yad'aukeni cak ya Kai band'aki,Ina dariya Nace Wallahi"Yaya banason haka kasaukeni Yace A'ah, atak'aice dai tare mukayi wanka yanata shafani don nagane maiyake nufi.Nace jarababbe kawai,Sai naji Yacemin kema Ai jarababbiyarce.Nandai Yad'aukeni Ya ajjeni akan gadonmu Yashiga sarrafani sosai,Sosai nima nataimaka Kai mai Wajen nuna mai Nima Nayi missing d'inshi. Ranar dai munjiyar dakau DA d'in da bamu tab'ajinshi ba A'auranmu ba.Bayan komai ya lafane Yajanyo ni yana Cewa"Humaira Kinada wani qualities daba kowacce Macce ce dashiba. Dariya Nayi nashige jikinshi"Yana mai Huramin iska akonne na,Yatashi yashiga wanka Bayan ya fito nima Nashiga Na cud'e jikina sosai.Nafito Naga Yashirya tsaf acikin Yadi Maikyau Kalar Black&White Yayi Kyau sosai.Nasako hannu tabayanshi k'ugunshi da hannu na guda biyu.Nace mai I love u Yace Iloce u 2.
"Bayan kwana biyu da dawo wata.Maher yana expecting Mominshi zata zo duba " Humairarshi Amma shiru.
Dayamma "Yaya yashirya, Alokacin Ina bacci Yatasheni " Yace 'UWAR'GIANA' Zanje Wajen Mom Ingaisheta"Ai saidanaji Gabana Yafad'i Saboda abinda natunu "Khadija tana fad'awa twins " Cewa KO tsiya kota halink'ak'a saita 'Auri "Yaya Maher sannan Tana Cewa Zata fad'wa Momi.
" Yayi min Saiya dawo Yafita Ina kallon shi Idona yaciko da kwalla sosai nasgare natashi nashi band'aki donyin Wanka inyi sallah,Sannan ind'ora Girki kafin yadawo.
"Tunda yayi parking yahango "Khadija Dasu twin's zasu fita sunsha ado kamar zasuje gasar kyau.
Sun hangoshi a suka fad'ad'a fara'ar su musanman ma " Khadija da ta bud'e baki tana dariya game da kwar kwasa da kissa.
"YAYI kamar baigansuba Saboda miskilancinshi Abu kad'an yab'ata rai.Musamnan ma " Khadija daya lura ta rainashi sosai.Don idan tagansgi saita wani iyayi batason shi KO atafin d'anya tsanshiba.
"Suka gaidashi akub'ule ya amsa kamar bayaso Tashiga cikin gidan." Hajiya Saudat ce da Y'ar uwarta"MoMin Maher suna tahira'Hajiya Saudat Tace Ai dole Ya Aureta Idan Yana son Zaman Lafiya,Kullum Yana gindin wancen shegiyar mayu kawai.
Momin Maher kuwa cewa tayi Ai Wallahi Zamu kina Wajen Bokan ban Yak'ara Had'asu fad'a sosai b'ata marazuciya ba aan amak'alewa miji mayu kawai,su daman Yaransu Nashuwa idan suka Kama mkama miji tofa kaga takanka saika tashi kakwaci kanka sannan zaku raba Raini. Habasunbi sun lalubemin d'an jarababbu kawai Mayu.
"Ai Maher Wanda rewaa yayi awaken yadda yaji " Mominshi tana ta daman fad'in maganganun dabasu daceba akan Matarshi abarson shi.
Ake yafa fad'in Kalmar *"Inna Lillahi Wa'inna Ilaihi Raji'uunn.*
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
💚💛🧡🤍
*Ummu Maher ce.*✍
❤️💙💜🖤
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
____
*Vote*
*Share*
and
*Comment.*
[11/10 16:17] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💖💖💖💖💖
*UWAR'GIDANA*
💖💖💖💖💖💖
____________
*STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
________________
✍✍✍✍✍✍
*🖊️⚔️YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️🖊️*📚📖
______*((A.Y.T.W.A))*📚__✍✍✍️✍✍✍✍______,
*👱🏻♀️👩🏻🦰Dedicated to My Reals*
*((NABIHA AMINU))*
&
*((NABILA DIKKO))*
Y'ar mutan dikkawa.
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*Wannan page d'inma nakune tareda Masoyana Ako Ina.*
*Inayinku NABILA&Nabiha Allah yabar zumunci.* *Tareda group Namu na A.T.K palace Inayinku Sosai. Ina mmn norul huda ga kyautarku Y'an group d'in duka Nabaku Ragon Sallah🥰🤪*
*Kuna bada*🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
______________,,,,,,,
*Bismillahir_Rahmanir _Rahim*
______________
*🅿️28 &🅿️29 &🅿️30*
_________➡️"Dakyar Maher ya tattaro nutsuwarsa Ya shigo palon da Sallarmarsa"Hajiya Saudat Yayar Mominshi'Tace Yauwa ga shinan d'an halak.Ya K'arasa 'Yace wa Mominshi Inawuni Momi'Tace da ban Wuni ba kaganni A'i Na d'auka sun shanyeka Asararre Wanda matarshi Taza marmai k'aya Mijin tace kawai'Tayi Wani Tsaki mail karfi tajuya kanta inda aka Manna dank'areriyar TV Mai kyaun gaske.
"Duk da Maher Yaji Haushin munan furucin 'Mominshi akan matarshi bai hanashi gaida " Hajiya Saudat ba Wanda Ayanzu Maher ya tsaneta sosai don ita ce ke k'ara zuga Mominnashi.
"Momin Maher ce tajuyo tace Yauwa sai Magana Tabiyu Inason ka k'ara Aure,Saboda nima inason Inga jikokina tunda ka Auro mana juya'Saikuwa Ta k'ara karkace Baki Tace Sai na uku " Khadija nakeson ka Aura saboda kunfi dacewa dajuna.Ba Wannan sharar titin da aka Auroma naba wata k'ila ma anzubar dash awaje wajen ya wace yawace Irin nasu na shuwa Arab KO masifa.Da KO Mijin mutum suka Aura yashiga ukunshi don sai sunkashe mutum jarababbu irin tsiya.
"Duk abinda Momi ke cewa babu Wanda baiyiwa Maher zafiba baisan sanda kwalla tazubomai ba." Ya d'ago kanshi da idonshi da ya koma kalar jajir."Yace Momi meyasa bakya tausayamin nida"Humaira Kuma taya kikeso in Auri "Khadija don kinsan ba sonta nake kwata kwata'Sannan kinmanta zumuncin dake tsakaninsu da iyayensu" Yasake cewa haba"Momi sai aringa zugaki Aiyi ta zugak.........tas Mominshi tad'aukeshi da Mari Sannan Tace Maher 'Uban Kane yake zugani Kome? to Bari kaji ta karkad'a yatsunta Alamar kashedi"Tace Auran man kamar anyi shine mutumin bana da Wofi kawai.Yatashi fuuu tahaye saman benanda ke manne afalon'Hajiya Saudat ma ta bita tana mita tareda zagin"Humaira.
"Maher kuwa azuciye Tayi hangar waje baya ganin komai agabanshi sai wani duhu duhu'Khadija kuwa tashak'o plate da abinci Wanda tazubo musu.Ai baiyyi Auneba tashawo kwana suka big I juna abincin ya zubemai ajikinshi Aibaiyi Auneba Ya dalla Mata Mari had biyu kyawawa said a taga wucewar taurari Tazauna awaken dab'as" Sannan Maher Yace Wallahi Tallahi kina k'ara Shiva sabgata sauna b'allaki inb'alla banza Mara mtunci kawai fuuuuu yafita daga d'akin yanabinta da Munanan Magan ganu marasa dad'in ji.
"Yana fits 'Khadija ta bishi dakallo tana mail zubda kwalla" Su twins ne sukazo suna tambayarta menene "Tace Wallahi twins " Yaya Maher bayasona Sam Wallahi"Nashiga ukuna tafad'a da karfu sosai.Nandai suka Nata hak'uri suka Shiva d'aki Tana mail zubda kwallar bak'inciki.
"Shi kuwa Maher figar motarshi yayi sosai Ranardai Allah ne kawai yakawoshi gida lafiya.Yanashiga gidan yayi parking d'in motarshi yafito azuciyarshi tana mishi k'una Tana mail ambatan Allah acikin azuciyarshi. haryasamu yashiga cikin gida,A palo ya had'u da" Humaira tana kallon'Mbc bollywood tasha gala sosai wajen kallonta Nata.Tayi sallama yashiga anutse,"Humaira kuwa tana ganinshi tayi saurin cemishi Sannu da ya amsa yashige d'akinsa"Humaira kuwa ta bishi da kallon mamaki kome akayi mishi ta tanbayi kanta?"Tana Shiva d'akinshi "Humaira tabiyoshi tana k'aramai Sannu dazuwa tanemu wuri agaefan gadon tazauna shima ya zauna " Nace Yaya meya faru naganka kamar ranka ya b'aci ko ?Me yafaru ?KO a office ne.
"Ya d'agi kanshi dakyar " Yace me kika gani'Nace Yaya shekar mu uku dakai baka tab'a yimun haka meyafaru'Yace "Humaira yazama dole infad'a miki" Humaira'Momi na tace Wai saina k'ara Aur.......
"A'i tunkafin yak'arasa maganar tashi nafara fa d'in 'Innalillahi Wa'inna ilaihi Raji'Un.
🧡💚❤️💙
✍✍✍✍✍
*Ummu Maher ce*✍🏻
✍✍✍✍✍
🖤🤍🤎💜💗
_______
*Vote*
*Share*
and
*Comment*
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu Maher🏕️: [11/10 16:18] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💖💖💖💖💖💖
*UWAR'GIDANA*
💖💖💖💖💖💖💖
___,,,
*STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
_______,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*🖊️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️🖊️*📚📖_
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
___*((A.Y.T.W.A))*____,,,📖✍️
*K'ubgiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata.*
_________
*Bismillahir_Rahmanir _Rahim.*
*🅿️30&31*
*** **** ****
"Humaira ta taso dasauri ta rufe mai bakinshi'Tana Cewa " Yaya Maher abinda mahaifiyarka tafad'a akaina gaskiyane ba k'arya ba ni juyace Saidai yazama dole kayi Mata biyayya akan abinda takes,,,,
Shut up!Shut up!!Shut up!!! "Humaira Maher yafad'a da k'arfi ya d'ora da cewa " Humaira kinsan me kike fad'i kuwa kinsan k'arfin maganar da kike fad'i da kanki kuwa.
"Ta Yaya zaki cewa kanki juya" Humaira idan ke juyace zaki samu ciki har kiyi b'ari,To Wallahi kinji na rantse kada nasake jin bakinki cikin wannan maganar.Kinsani"Humaira bazan tab'a rabuwa dakeba"Humaira koda kuwa bazaki tab'a haihuwaba inasonki don Allah kuma bazanyi Auren ba "A'i Dady baisan abinda yake faruwaba.Don haka bawai nafad'a miki kisawa kanki damuwa ba" ba Momi ce take Aurenkiba ni ne nake Aurenki'Bakomai ne yasaka harna fad'amikiba saboda kinsani"Humaira ban iya b'oye miki damu wata shiyyasa.
"Ya matso ya janyoni a jikinshi yana Rarrashina harnayi shiru,to wannan kenan.
" A d'aya b'angaren kuwa "Momice zaune a falonta k'ato tana tunanin d'an Nata yau sati d'aya kenan rabonshi da ya zo wajenta" Maher d'in da tasani kuwa Ada kullum sai yazo Bayan ya taso daga Office'Amma yanzu shiru yak'i zuwa.Ko don tayimai fad'a to Wallahi wannan Auren babu fashi sai Anyishi dole taja tsaki da k'arfi.
"Hajiya Saudat ce tayi Sallama harta iso " Momin Maher batasan tashigoba "Hajiya Saudat Tace yay naga banu ta rik'e Baki alamun mamaki sannan Tace" Waini meke damunkine sannan"Momin Maher ta d'ago idonta yayi jawur alamun kuka'Don tanason Maher ba kad'anba."Hajiya Saudat Tace Yau nashiga uku meya faru kuma."Momin Maher Tace 'Hajiya kina sane da cewa tun ranar da nayiwa"Maher fad'a baisake zuwa gidannanba."Hajiya Saudat ta tafa hannuwa Tace yanzu"Maher d'in da na sanine shine yayi haka wato shi yazama shanyayye KO.To share hawayenki matso da kunnenki kiji ni,Ta matso taji.tasaki Murmushi tana cewa"Kai Hajiya kwakwalwarki tana ja da yawa suka tafa suna dariyar mugunta.
"Har jin jinawa" Humaira yakeyi yadda ta Iya dashi,Don yasan bakowacce Mace ce take da guaranty da qualities irin na"Humairar Saba.
Humaira kuwa mik'a takeyi itama na andad'e ba'ahad'uba.Turo kofar dasukajine Yasanyasu Yin firgigit suka tashi Yana gyara butir d'in rigarshi ta Office,Cikin jin kunya "Inna takoma da sauri. Sauri sauri suka Ringayi Suna dariya " Take Humaira taji Wani farincki yaxiyarci zuciyarta.Tana cike da Farinciki suka fito daga d'akin cikin farinciki da son junansu.
Kunyar Inna suke ji su duka Yabud'ewa Inna baya tashiga,Yabud'e musu gaba shida"Humairarsa suka shiga cikin jin kunyar Inna sosai.Inna Yagane don haka da'ita basar Itama.Maimakon yawuce da Inna gidana sainaga yad'auki Hanyar gidanmu Yakashe min ido d'aya,Ya ajje "Inna Bayan ya bata kud'i tak'i amsa dak'yar na amsa na bata Sannan tashiga gida Mukaja saigidan mu.
" Yayi parking tafito ya bud'emin Muka shiga Ina shiga na fad'a d'akina nacire kayana nad'aura tawul Zan shiga wanka saigashi Yashigo dakayana,Ya ringa kallo yadda Nayi wani kyau d'an zamana a asibiti.Yad'aukeni cak ya Kai band'aki,Ina dariya Nace Wallahi"Yaya banason haka kasaukeni Yace A'ah, atak'aice dai tare mukayi wanka yanata shafani don nagane maiyake nufi.Nace jarababbe kawai,Sai naji Yacemin kema Ai jarababbiyarce.Nandai Yad'aukeni Ya ajjeni akan gadonmu Yashiga sarrafani sosai,Sosai nima nataimaka Kai mai Wajen nuna mai Nima Nayi missing d'inshi. Ranar dai munjiyar dakau DA d'in da bamu tab'ajinshi ba A'auranmu ba.Bayan komai ya lafane Yajanyo ni yana Cewa"Humaira Kinada wani qualities daba kowacce Macce ce dashiba. Dariya Nayi nashige jikinshi"Yana mai Huramin iska akonne na,Yatashi yashiga wanka Bayan ya fito nima Nashiga Na cud'e jikina sosai.Nafito Naga Yashirya tsaf acikin Yadi Maikyau Kalar Black&White Yayi Kyau sosai.Nasako hannu tabayanshi k'ugunshi da hannu na guda biyu.Nace mai I love u Yace Iloce u 2.
"Bayan kwana biyu da dawo wata.Maher yana expecting Mominshi zata zo duba " Humairarshi Amma shiru.
Dayamma "Yaya yashirya, Alokacin Ina bacci Yatasheni " Yace 'UWAR'GIANA' Zanje Wajen Mom Ingaisheta"Ai saidanaji Gabana Yafad'i Saboda abinda natunu "Khadija tana fad'awa twins " Cewa KO tsiya kota halink'ak'a saita 'Auri "Yaya Maher sannan Tana Cewa Zata fad'wa Momi.
" Yayi min Saiya dawo Yafita Ina kallon shi Idona yaciko da kwalla sosai nasgare natashi nashi band'aki donyin Wanka inyi sallah,Sannan ind'ora Girki kafin yadawo.
"Tunda yayi parking yahango "Khadija Dasu twin's zasu fita sunsha ado kamar zasuje gasar kyau.
Sun hangoshi a suka fad'ad'a fara'ar su musanman ma " Khadija da ta bud'e baki tana dariya game da kwar kwasa da kissa.
"YAYI kamar baigansuba Saboda miskilancinshi Abu kad'an yab'ata rai.Musamnan ma " Khadija daya lura ta rainashi sosai.Don idan tagansgi saita wani iyayi batason shi KO atafin d'anya tsanshiba.
"Suka gaidashi akub'ule ya amsa kamar bayaso Tashiga cikin gidan." Hajiya Saudat ce da Y'ar uwarta"MoMin Maher suna tahira'Hajiya Saudat Tace Ai dole Ya Aureta Idan Yana son Zaman Lafiya,Kullum Yana gindin wancen shegiyar mayu kawai.
Momin Maher kuwa cewa tayi Ai Wallahi Zamu kina Wajen Bokan ban Yak'ara Had'asu fad'a sosai b'ata marazuciya ba aan amak'alewa miji mayu kawai,su daman Yaransu Nashuwa idan suka Kama mkama miji tofa kaga takanka saika tashi kakwaci kanka sannan zaku raba Raini. Habasunbi sun lalubemin d'an jarababbu kawai Mayu.
"Ai Maher Wanda rewaa yayi awaken yadda yaji " Mominshi tana ta daman fad'in maganganun dabasu daceba akan Matarshi abarson shi.
Ake yafa fad'in Kalmar *"Inna Lillahi Wa'inna Ilaihi Raji'uunn.*
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
💚💛🧡🤍
*Ummu Maher ce.*✍
❤️💙💜🖤
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
____
*Vote*
*Share*
and
*Comment.*
[11/10 16:17] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💖💖💖💖💖
*UWAR'GIDANA*
💖💖💖💖💖💖
____________
*STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
________________
✍✍✍✍✍✍
*🖊️⚔️YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️🖊️*📚📖
______*((A.Y.T.W.A))*📚__✍✍✍️✍✍✍✍______,
*👱🏻♀️👩🏻🦰Dedicated to My Reals*
*((NABIHA AMINU))*
&
*((NABILA DIKKO))*
Y'ar mutan dikkawa.
👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻👇🏻
*Wannan page d'inma nakune tareda Masoyana Ako Ina.*
*Inayinku NABILA&Nabiha Allah yabar zumunci.* *Tareda group Namu na A.T.K palace Inayinku Sosai. Ina mmn norul huda ga kyautarku Y'an group d'in duka Nabaku Ragon Sallah🥰🤪*
*Kuna bada*🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥🔥
______________,,,,,,,
*Bismillahir_Rahmanir _Rahim*
______________
*🅿️28 &🅿️29 &🅿️30*
_________➡️"Dakyar Maher ya tattaro nutsuwarsa Ya shigo palon da Sallarmarsa"Hajiya Saudat Yayar Mominshi'Tace Yauwa ga shinan d'an halak.Ya K'arasa 'Yace wa Mominshi Inawuni Momi'Tace da ban Wuni ba kaganni A'i Na d'auka sun shanyeka Asararre Wanda matarshi Taza marmai k'aya Mijin tace kawai'Tayi Wani Tsaki mail karfi tajuya kanta inda aka Manna dank'areriyar TV Mai kyaun gaske.
"Duk da Maher Yaji Haushin munan furucin 'Mominshi akan matarshi bai hanashi gaida " Hajiya Saudat ba Wanda Ayanzu Maher ya tsaneta sosai don ita ce ke k'ara zuga Mominnashi.
"Momin Maher ce tajuyo tace Yauwa sai Magana Tabiyu Inason ka k'ara Aure,Saboda nima inason Inga jikokina tunda ka Auro mana juya'Saikuwa Ta k'ara karkace Baki Tace Sai na uku " Khadija nakeson ka Aura saboda kunfi dacewa dajuna.Ba Wannan sharar titin da aka Auroma naba wata k'ila ma anzubar dash awaje wajen ya wace yawace Irin nasu na shuwa Arab KO masifa.Da KO Mijin mutum suka Aura yashiga ukunshi don sai sunkashe mutum jarababbu irin tsiya.
"Duk abinda Momi ke cewa babu Wanda baiyiwa Maher zafiba baisan sanda kwalla tazubomai ba." Ya d'ago kanshi da idonshi da ya koma kalar jajir."Yace Momi meyasa bakya tausayamin nida"Humaira Kuma taya kikeso in Auri "Khadija don kinsan ba sonta nake kwata kwata'Sannan kinmanta zumuncin dake tsakaninsu da iyayensu" Yasake cewa haba"Momi sai aringa zugaki Aiyi ta zugak.........tas Mominshi tad'aukeshi da Mari Sannan Tace Maher 'Uban Kane yake zugani Kome? to Bari kaji ta karkad'a yatsunta Alamar kashedi"Tace Auran man kamar anyi shine mutumin bana da Wofi kawai.Yatashi fuuu tahaye saman benanda ke manne afalon'Hajiya Saudat ma ta bita tana mita tareda zagin"Humaira.
"Maher kuwa azuciye Tayi hangar waje baya ganin komai agabanshi sai wani duhu duhu'Khadija kuwa tashak'o plate da abinci Wanda tazubo musu.Ai baiyyi Auneba tashawo kwana suka big I juna abincin ya zubemai ajikinshi Aibaiyi Auneba Ya dalla Mata Mari had biyu kyawawa said a taga wucewar taurari Tazauna awaken dab'as" Sannan Maher Yace Wallahi Tallahi kina k'ara Shiva sabgata sauna b'allaki inb'alla banza Mara mtunci kawai fuuuuu yafita daga d'akin yanabinta da Munanan Magan ganu marasa dad'in ji.
"Yana fits 'Khadija ta bishi dakallo tana mail zubda kwalla" Su twins ne sukazo suna tambayarta menene "Tace Wallahi twins " Yaya Maher bayasona Sam Wallahi"Nashiga ukuna tafad'a da karfu sosai.Nandai suka Nata hak'uri suka Shiva d'aki Tana mail zubda kwallar bak'inciki.
"Shi kuwa Maher figar motarshi yayi sosai Ranardai Allah ne kawai yakawoshi gida lafiya.Yanashiga gidan yayi parking d'in motarshi yafito azuciyarshi tana mishi k'una Tana mail ambatan Allah acikin azuciyarshi. haryasamu yashiga cikin gida,A palo ya had'u da" Humaira tana kallon'Mbc bollywood tasha gala sosai wajen kallonta Nata.Tayi sallama yashiga anutse,"Humaira kuwa tana ganinshi tayi saurin cemishi Sannu da ya amsa yashige d'akinsa"Humaira kuwa ta bishi da kallon mamaki kome akayi mishi ta tanbayi kanta?"Tana Shiva d'akinshi "Humaira tabiyoshi tana k'aramai Sannu dazuwa tanemu wuri agaefan gadon tazauna shima ya zauna " Nace Yaya meya faru naganka kamar ranka ya b'aci ko ?Me yafaru ?KO a office ne.
"Ya d'agi kanshi dakyar " Yace me kika gani'Nace Yaya shekar mu uku dakai baka tab'a yimun haka meyafaru'Yace "Humaira yazama dole infad'a miki" Humaira'Momi na tace Wai saina k'ara Aur.......
"A'i tunkafin yak'arasa maganar tashi nafara fa d'in 'Innalillahi Wa'inna ilaihi Raji'Un.
🧡💚❤️💙
✍✍✍✍✍
*Ummu Maher ce*✍🏻
✍✍✍✍✍
🖤🤍🤎💜💗
_______
*Vote*
*Share*
and
*Comment*
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu Maher🏕️: [11/10 16:18] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💖💖💖💖💖💖
*UWAR'GIDANA*
💖💖💖💖💖💖💖
___,,,
*STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
_______,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*🖊️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️🖊️*📚📖_
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
___*((A.Y.T.W.A))*____,,,📖✍️
*K'ubgiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata.*
_________
*Bismillahir_Rahmanir _Rahim.*
*🅿️30&31*
*** **** ****
"Humaira ta taso dasauri ta rufe mai bakinshi'Tana Cewa " Yaya Maher abinda mahaifiyarka tafad'a akaina gaskiyane ba k'arya ba ni juyace Saidai yazama dole kayi Mata biyayya akan abinda takes,,,,
Shut up!Shut up!!Shut up!!! "Humaira Maher yafad'a da k'arfi ya d'ora da cewa " Humaira kinsan me kike fad'i kuwa kinsan k'arfin maganar da kike fad'i da kanki kuwa.
"Ta Yaya zaki cewa kanki juya" Humaira idan ke juyace zaki samu ciki har kiyi b'ari,To Wallahi kinji na rantse kada nasake jin bakinki cikin wannan maganar.Kinsani"Humaira bazan tab'a rabuwa dakeba"Humaira koda kuwa bazaki tab'a haihuwaba inasonki don Allah kuma bazanyi Auren ba "A'i Dady baisan abinda yake faruwaba.Don haka bawai nafad'a miki kisawa kanki damuwa ba" ba Momi ce take Aurenkiba ni ne nake Aurenki'Bakomai ne yasaka harna fad'amikiba saboda kinsani"Humaira ban iya b'oye miki damu wata shiyyasa.
"Ya matso ya janyoni a jikinshi yana Rarrashina harnayi shiru,to wannan kenan.
" A d'aya b'angaren kuwa "Momice zaune a falonta k'ato tana tunanin d'an Nata yau sati d'aya kenan rabonshi da ya zo wajenta" Maher d'in da tasani kuwa Ada kullum sai yazo Bayan ya taso daga Office'Amma yanzu shiru yak'i zuwa.Ko don tayimai fad'a to Wallahi wannan Auren babu fashi sai Anyishi dole taja tsaki da k'arfi.
"Hajiya Saudat ce tayi Sallama harta iso " Momin Maher batasan tashigoba "Hajiya Saudat Tace yay naga banu ta rik'e Baki alamun mamaki sannan Tace" Waini meke damunkine sannan"Momin Maher ta d'ago idonta yayi jawur alamun kuka'Don tanason Maher ba kad'anba."Hajiya Saudat Tace Yau nashiga uku meya faru kuma."Momin Maher Tace 'Hajiya kina sane da cewa tun ranar da nayiwa"Maher fad'a baisake zuwa gidannanba."Hajiya Saudat ta tafa hannuwa Tace yanzu"Maher d'in da na sanine shine yayi haka wato shi yazama shanyayye KO.To share hawayenki matso da kunnenki kiji ni,Ta matso taji.tasaki Murmushi tana cewa"Kai Hajiya kwakwalwarki tana ja da yawa suka tafa suna dariyar mugunta.