Sashe 15
Uwar Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Inna tace A'ah yi shararki kibarta tak'ara samun sauk'i kinji Amina tace to Inna'Daidai nan saiga" Hamida da Yaya Mustafa Aunty Maryam Aunty Sha'awa saigasu sunzo kamar had'in baki acewarsu yau zasuyi meeting a game da Abinda yasamu "Humaira suka gaisa da Inna suna tambayar ya mejiki tace da sauk'i,Suka shiga d'akinda " Humaira take Ina kwance nayi shiru Ina tunanin rayuwar nan Saigasu sun shigo na tashi na gaida"Yaya Mustafa yayimun yajiki nace da sauk'i yace toh Allah yak'ara Lafiya nace Amin.
"Inajinsu sukayi meeting dinsu suka gama za'ah gyaramun d'aki Agidan inajinsu na rushe da kukan takaici Wai yau ni za'ah gyarawa d'aki agidanmu inyi zaman zawarci zaman k'unci...
" Wa shegari da safe masu aiki suka zo suka Fara gyara nan danan d'aki yayi kyau yayi ragass'Kamar d'akin Matar Aure.Saidai duk abunda sukeyi bance musu k'ala ba abun har yafara bawa mutane tsoro.
"Don yanzu sai inyini bance komai ba saidai inyi tabin mutane da kallo babu baki'Ranar da su Hamida sukazo harda Aunty Murja,da su Aunty bilkisu da Hafsat Amman banyi magana ba kuka " Hamida tafarayi tana cewa haba"Humaira akanki aka Fara k'addara kome saiki zauna kamar gunki baki magna 'iye'Saikin d'orawa kanki damuwa ciwo yazo ya shigeki.
"Duk inajinta bawai banson me take cewa ba nasani Amman bazan i'ya mayar mataba" tace Allah "Humaira nadaina zuwa gidan nan Tunda haka kika koma,suma yayyinmu fad'a suka shiga yimun Amman babu bakin agana suma saida suka zubarmin da hawaye.
" Sagir kuwa yana zaune yayi kyau cikin shadda mai kwanciya ajiki tayi mai kyau shi daman kyakkyawan saurayine d'an gata kuma yarima Wanda zaigaji mahaifinshi sarauta ce dasu mai k'arfi don haka Ana ji dashi sosai,su Tara ne wajen Fulani Mahaifiyarsu shi kad'aine Namiji don haka suka d'auki son duniya suka d'oramai.
"Yarima " Sagir"fari ne Amman ba fari da yawa ba Sannan dogo shi sosai bashida jiki Amman yarone mai kwarjini da hibba ga fara'ah gashinan nashi akwance luf.gashi da saje mai kyau gashi da halaye mai kyau.
" ___ Yarima:Sagir wani irin mutunne Wanda babu ruwanshi yakan shiga cikin talakawa ayi raha ayi hira kuma baya saka kayan shi na alfarma inzai fita kamar talaka.
"Shiyyasa ba'ah gane shi D'an sarkine Wanda akeji dashi ake hirarshi Wanda matasa suke so don adalcinsa'Mahaifiyarshi " Sunanta"Rabi'atu wacce ake cema ta 'Fulani I'ta ce matarshi ta biyu matarshi ta farkon tarasu'Ayanzu Mahaifiyar "Yarima Sagir Tasha kawo masa Y'an Mata tsala tsala Amman sai yace duk basu cikin tsarinshi'wasu ma dakansu suke zuwa sai yace basuyi mishiba akwai yarinyar da yake mafarkinta tun yana k'arami yasan i'ta zai Aura.
" Fulani KO don haushi yanzu tasaka ma d'an lelen Nata ido to wannan shine takaitaccen tarihin "Sagir da ya buge'Humaira.
*** **** ***
" Yarima Sagir yana shigowa yatararda Bayi suna zaune da Mahaifiyarshi tana raba musu kaya saigashi hankali shi atashe ya shigo'tana ganinshi haka tabasu Umarnin sufita.
"Ya k'araso harda hawayenshi" Hankalin Fulani fa yatashi zaiyi wuya kaga hawayen "Yarima ya zuba koda kuwa yaji ciwo ne don Akwai shi da dauriya to yau meya sakashi kuka haka.
" Ya kwantar da kanshi kan hannun Mahaifiyarshi hawayenshi yad'igo kan hannun Fulani "Hankalinta atashe tace menene" Yarima meya faru Ya bud'e bakinshi da kyer"Yace ayau naga wacce nakeso Amman da'alama bata sonaaaaaaa.....
*Wayyo aci gaba,Nak'i 🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️inbanga comment guda"1000 ba nadaina🤪🤪🤍🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪*
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
and
*Comment*✍️
[11/10 16:22] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💚💖💚💖💖💚
*UWAR'GIDANA*
💖💚💖💚💖💚💖
*Written by*
(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 62&63*
"Sagir ya d'ora da cewa Kuma inajin tausayin ta sosai'Wato aranar da na kad'eta bayan iyayenta sunzo sai naji tana cewa " Mijinta ya sake ta har Saki uku ba k'aramar razana nayiba awannan gab'ar'yace My mom kinsan Allah mafarkinta nakeyi tun Ina k'arami na bansan komi ba kuma wallahi my mom i'tace masoyi yata'Amman naga alama A'yanzu bata da ra'ayin wani Auren saboda Abinda Mijinta yayi Mata.
"Fulani tayi gauron numfashi tace to my son kasani i'nason duk Abinda kakeso indai bai k'etare addini ba'idan nahana ka Auren wannan yarinyar naso kaina'Mahaifinka nima bazawara ya Aureni bayanda aka auramin Wanda banaso shekarata hud'u dashi Amman ban haihuba sai agidan mai martaba.
" Don haka My son bazan tab'a hanaka ba kaje kanemi Auranta matuk'ar ta gama iddarta,Dad'i da zumudi suka cika "Yarima Sagir don haka Ranar chur da farinciki ya yini.
" Ina zaune Ina kallon silin kamar wadda ta ke irgashi "Amina ta shigo tace Aunty" Baba yana kiranki kamar yadda 'Amina tayi tsammanin ba amsawa zanyi ba don haka tace Aunty mezancewa"Baban Na tashi na bita.
"Ina shiga d'akin na tsugunna 'Baba yace " Humaira ya jikin dakyer na bud'e bakin nace da da da Ina in Ina kamar zanyi kuka"Yace haba 'Humaira kinbi kin ta kura kanki bakisan hakan zai i'ya janyo miki matsala ba sai kidinga d'orawa kanki damuwa Jarabtace Allah yayi miki bawai don baya sonki ba A'ah saidon ya gwada ki don haka ki Saki jikinki.
"Humaira bana son kina ta kura kanki alhalin ba wani Abu akeyi miki ba" Humaira indai nine Mahaifinki ban yarda in k'ara ganinki cikin damuwar nan da kika d'orawa kanki ki ba kina jina'Na bud'e ba kina nace eh "Baba yace tashi ki zauna akan kujera ga kaya nan ki linkemen'Nace toh Abba.
" Nanfa Abbana ya dinga Jana da hira gwanin sha'awa saigashi Na Saki jikina yana ta bani labari mai dad'i 'Aka kawo wuta yace mun kunna mana kallo na Kunna yasaka mana wata Tasha mai dad'i Ana ta abun dariya sai ga"Humaira na kyelkyala dariya.Inna ma tashigo da Amina muna kallon muna dariya.
"Ranar dai munyi Raha sosai A'yanzu y'an uwana suna Jana ajiki sosai ba Susan b'acin raina duk Abinda nakeso suna yimun daidai gwargwado.Da daddare kuwa idan Abba yadawo nida Amina da Inna muje d'akin shi muyi tacin dariya kamar me,Mina hira " Hamida ma tana zuwa muyi ta hira tayi ta mun nasiha.
"Masha'Allah A'yanzu dai saidai abunda ba'za ah rasaba,na tunanin Yaya Maher'Amman kullum Ina tare da y'an uwana gwanin sha'awa.
*** **** ****
" Ayau nake gama iddata don haka tun safe nake jina babu dad'i abubuwa dayawa suka dawo mun sabo fil,Ranar fir nak'i cin abinci don haka "Inna ta ringa yimun nasiha'itada Abbana don haka sukayi tamun fatan Alkhairi a game da rayuwata dafatan samun Miji Nagari.
" Tun safe Yarima ya gama shirin shi yayi kyau abun shi cikin wani boyel mai kyau fari k'al ya gyara sajenshi gwanin sha'awa.yayi kyau sosai farar fatar nan tashi sai shek'i takeyi kamar me.
"Yana fitowa Fulani tace Kai My son wannan kyau haka Yace to sai fittttttt'Tace meye haka yace to yau d'anki zai je Neman Aure.
*Kuyi hak'uri bana jin dad'ine zazzab'i ne ke damuna dafatan zaku jona kafun a cigaba*🙏🏻
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment.*
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu Maher🏕️: [11/10 16:22] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💚💖💚💖💚💖💚
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
*Written by*
(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬
💚🤍💚
*Page 64&65*
"Sagir yace my mom Ina tsoron zuwa fa bansan a yadda zata k'arbi lamarinba musamman da bata Dad'e da gama idda ba jiya fa ta gama,Fulani Tace Yarima kada kazama ragon Namiji ka koyi dauriya akan abinda kakeso kasan dibban jama'ar da suke jira tagama idda kaga kuwa idan kayi sanya wani zaizo kaga ba lallaine ta saurareka ba.
" Yarima yaji wani kishi ya turnik'eshi don haka yace My mom kidaina yimun wannan fatan'Tace to A'i Kaine naga kamar ba Namiji ba baka da wani kwarin guiwa'Yace My mom kinsan tun Ina k'arami na inada Naci sosai akan abinda nakeso don haka ki k'arfafamin guiwa Allah yasa"Humaira rabo nace. Fulani tace to Allah ya tabbatar da Alkhairi'taciro wani turare ta shafamai yana dariya yace i'nye har turare ma ake shafamun "Tace to A'i dole inshafa maka,inada wani d'a ne bayan Kai don haka zanyi maka komai matuk'ar bai Sab'awa Addinin Islama ba don haka Ina yi maka fatan Alkhairi.
" Fulani ta rako d'an Nata har bakin motarshi yayi kyau kamar a d'aukeshi saboda kyaun da yayi,Fulani tace "Yarima ga wad'annan kayan ka bawa Mamanta'Wannan kuma" Surukata 'Humaira,Yarima yaji dad'i sosai don haka yayi Mata godiya ya tafi tana d'agamai hannu tana jin dad'i sosai yau d'an ta zaije Neman Aure gidan mutunci don tasaka anyi Mata bincike akan iyayen "Humaira da itakanta Humairan an tabbatar Mata mutanen kirkine'Itama Humairar haka kuma antabbatar Mata cewa surukarta ce tayi Mata sharri.
;Yarima yana zuwa gidansu'Humaira ya fito daga cikin motar saiga Yaya'Mustafa yana ganin shi ya Saki fara'ah Yace A'ah yau" Sagir ne agidan namu kace munada babban bak'o,Sagir yayi dariya yace'Ya me jiki kuwa"Yaya Mustafa yace Ah jiki A'i tuni ta warware'Mustafa Yace Bari Inga yawa "Innarmu Ya shiga cikin gidan.
" Yaya Mustafa yana shigowa Yace Alokacin Ina yankan farce "Inna tana zaune muna hira " Amina kuma tana shara,Yaya Mustafa Suka gaisa da Inna na gaisheshi ya Amsa cikin fara'ah Amina ma tagaisheshi.
"Yace Inna kinyi bak'o " Sagir ne yazo'yana waje ma Inna Tak'ara fata'arta tace lah kace d'anane yazo Kace ya shigo mana,Inna tace Humaira shiga d'aki ki d'aukomai lemuka da cincin d'innan ki ajje a falour Sannan kisaka hijabinki,Cikin jiki nace to Inna na tashi na d'auko hijabina har k'asa na saka Sannan na d'auko Babban Jug da lemo na dauko plate babba na d'ora akai Sannan da cincin Wanda yayi dad'i sosai.
"Daidai nan na ji yana sallama da muryar shi mai dad'i da dad'in sauraro'Yana shigowa ya gaida Inna Ya shigo parlon da yaketa k'anshin Air freshner gwanin dad'i ga turarenda yake jikin hijabina mai k'amshi'Yarima ya shak'i wani k'amshi mai dad'in shak'a yayi ajiyar zuciya'Idonshi ya sauka akan Humaira tayi kyau cikin Hijabinta a take ya kafeta da idanuwa kamar maye tuni ya manta da inda yake kallon da yakeyiwa " Humaira ya i'sa kagane me hakan yake nufi,Ba Innah ba har "Humaira saida ta gane.
" Inna tayi Gyaran murya sannan'Yarima ya tuna A'inda yake ya hau Susa k'eya abin dariya,ya zauna sukayi ta hira da Inna,Ni kuwa na tashi nabar wajen don wallahi idan nazauna zai bani kunya wajen "Inna,Inajinsu suna ta hirarsu.
"Inajinsu sukayi meeting dinsu suka gama za'ah gyaramun d'aki Agidan inajinsu na rushe da kukan takaici Wai yau ni za'ah gyarawa d'aki agidanmu inyi zaman zawarci zaman k'unci...
" Wa shegari da safe masu aiki suka zo suka Fara gyara nan danan d'aki yayi kyau yayi ragass'Kamar d'akin Matar Aure.Saidai duk abunda sukeyi bance musu k'ala ba abun har yafara bawa mutane tsoro.
"Don yanzu sai inyini bance komai ba saidai inyi tabin mutane da kallo babu baki'Ranar da su Hamida sukazo harda Aunty Murja,da su Aunty bilkisu da Hafsat Amman banyi magana ba kuka " Hamida tafarayi tana cewa haba"Humaira akanki aka Fara k'addara kome saiki zauna kamar gunki baki magna 'iye'Saikin d'orawa kanki damuwa ciwo yazo ya shigeki.
"Duk inajinta bawai banson me take cewa ba nasani Amman bazan i'ya mayar mataba" tace Allah "Humaira nadaina zuwa gidan nan Tunda haka kika koma,suma yayyinmu fad'a suka shiga yimun Amman babu bakin agana suma saida suka zubarmin da hawaye.
" Sagir kuwa yana zaune yayi kyau cikin shadda mai kwanciya ajiki tayi mai kyau shi daman kyakkyawan saurayine d'an gata kuma yarima Wanda zaigaji mahaifinshi sarauta ce dasu mai k'arfi don haka Ana ji dashi sosai,su Tara ne wajen Fulani Mahaifiyarsu shi kad'aine Namiji don haka suka d'auki son duniya suka d'oramai.
"Yarima " Sagir"fari ne Amman ba fari da yawa ba Sannan dogo shi sosai bashida jiki Amman yarone mai kwarjini da hibba ga fara'ah gashinan nashi akwance luf.gashi da saje mai kyau gashi da halaye mai kyau.
" ___ Yarima:Sagir wani irin mutunne Wanda babu ruwanshi yakan shiga cikin talakawa ayi raha ayi hira kuma baya saka kayan shi na alfarma inzai fita kamar talaka.
"Shiyyasa ba'ah gane shi D'an sarkine Wanda akeji dashi ake hirarshi Wanda matasa suke so don adalcinsa'Mahaifiyarshi " Sunanta"Rabi'atu wacce ake cema ta 'Fulani I'ta ce matarshi ta biyu matarshi ta farkon tarasu'Ayanzu Mahaifiyar "Yarima Sagir Tasha kawo masa Y'an Mata tsala tsala Amman sai yace duk basu cikin tsarinshi'wasu ma dakansu suke zuwa sai yace basuyi mishiba akwai yarinyar da yake mafarkinta tun yana k'arami yasan i'ta zai Aura.
" Fulani KO don haushi yanzu tasaka ma d'an lelen Nata ido to wannan shine takaitaccen tarihin "Sagir da ya buge'Humaira.
*** **** ***
" Yarima Sagir yana shigowa yatararda Bayi suna zaune da Mahaifiyarshi tana raba musu kaya saigashi hankali shi atashe ya shigo'tana ganinshi haka tabasu Umarnin sufita.
"Ya k'araso harda hawayenshi" Hankalin Fulani fa yatashi zaiyi wuya kaga hawayen "Yarima ya zuba koda kuwa yaji ciwo ne don Akwai shi da dauriya to yau meya sakashi kuka haka.
" Ya kwantar da kanshi kan hannun Mahaifiyarshi hawayenshi yad'igo kan hannun Fulani "Hankalinta atashe tace menene" Yarima meya faru Ya bud'e bakinshi da kyer"Yace ayau naga wacce nakeso Amman da'alama bata sonaaaaaaa.....
*Wayyo aci gaba,Nak'i 🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️inbanga comment guda"1000 ba nadaina🤪🤪🤍🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪🤪*
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
and
*Comment*✍️
[11/10 16:22] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💚💖💚💖💖💚
*UWAR'GIDANA*
💖💚💖💚💖💚💖
*Written by*
(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 62&63*
"Sagir ya d'ora da cewa Kuma inajin tausayin ta sosai'Wato aranar da na kad'eta bayan iyayenta sunzo sai naji tana cewa " Mijinta ya sake ta har Saki uku ba k'aramar razana nayiba awannan gab'ar'yace My mom kinsan Allah mafarkinta nakeyi tun Ina k'arami na bansan komi ba kuma wallahi my mom i'tace masoyi yata'Amman naga alama A'yanzu bata da ra'ayin wani Auren saboda Abinda Mijinta yayi Mata.
"Fulani tayi gauron numfashi tace to my son kasani i'nason duk Abinda kakeso indai bai k'etare addini ba'idan nahana ka Auren wannan yarinyar naso kaina'Mahaifinka nima bazawara ya Aureni bayanda aka auramin Wanda banaso shekarata hud'u dashi Amman ban haihuba sai agidan mai martaba.
" Don haka My son bazan tab'a hanaka ba kaje kanemi Auranta matuk'ar ta gama iddarta,Dad'i da zumudi suka cika "Yarima Sagir don haka Ranar chur da farinciki ya yini.
" Ina zaune Ina kallon silin kamar wadda ta ke irgashi "Amina ta shigo tace Aunty" Baba yana kiranki kamar yadda 'Amina tayi tsammanin ba amsawa zanyi ba don haka tace Aunty mezancewa"Baban Na tashi na bita.
"Ina shiga d'akin na tsugunna 'Baba yace " Humaira ya jikin dakyer na bud'e bakin nace da da da Ina in Ina kamar zanyi kuka"Yace haba 'Humaira kinbi kin ta kura kanki bakisan hakan zai i'ya janyo miki matsala ba sai kidinga d'orawa kanki damuwa Jarabtace Allah yayi miki bawai don baya sonki ba A'ah saidon ya gwada ki don haka ki Saki jikinki.
"Humaira bana son kina ta kura kanki alhalin ba wani Abu akeyi miki ba" Humaira indai nine Mahaifinki ban yarda in k'ara ganinki cikin damuwar nan da kika d'orawa kanki ki ba kina jina'Na bud'e ba kina nace eh "Baba yace tashi ki zauna akan kujera ga kaya nan ki linkemen'Nace toh Abba.
" Nanfa Abbana ya dinga Jana da hira gwanin sha'awa saigashi Na Saki jikina yana ta bani labari mai dad'i 'Aka kawo wuta yace mun kunna mana kallo na Kunna yasaka mana wata Tasha mai dad'i Ana ta abun dariya sai ga"Humaira na kyelkyala dariya.Inna ma tashigo da Amina muna kallon muna dariya.
"Ranar dai munyi Raha sosai A'yanzu y'an uwana suna Jana ajiki sosai ba Susan b'acin raina duk Abinda nakeso suna yimun daidai gwargwado.Da daddare kuwa idan Abba yadawo nida Amina da Inna muje d'akin shi muyi tacin dariya kamar me,Mina hira " Hamida ma tana zuwa muyi ta hira tayi ta mun nasiha.
"Masha'Allah A'yanzu dai saidai abunda ba'za ah rasaba,na tunanin Yaya Maher'Amman kullum Ina tare da y'an uwana gwanin sha'awa.
*** **** ****
" Ayau nake gama iddata don haka tun safe nake jina babu dad'i abubuwa dayawa suka dawo mun sabo fil,Ranar fir nak'i cin abinci don haka "Inna ta ringa yimun nasiha'itada Abbana don haka sukayi tamun fatan Alkhairi a game da rayuwata dafatan samun Miji Nagari.
" Tun safe Yarima ya gama shirin shi yayi kyau abun shi cikin wani boyel mai kyau fari k'al ya gyara sajenshi gwanin sha'awa.yayi kyau sosai farar fatar nan tashi sai shek'i takeyi kamar me.
"Yana fitowa Fulani tace Kai My son wannan kyau haka Yace to sai fittttttt'Tace meye haka yace to yau d'anki zai je Neman Aure.
*Kuyi hak'uri bana jin dad'ine zazzab'i ne ke damuna dafatan zaku jona kafun a cigaba*🙏🏻
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment.*
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu Maher🏕️: [11/10 16:22] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💚💖💚💖💚💖💚
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
*Written by*
(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬
💚🤍💚
*Page 64&65*
"Sagir yace my mom Ina tsoron zuwa fa bansan a yadda zata k'arbi lamarinba musamman da bata Dad'e da gama idda ba jiya fa ta gama,Fulani Tace Yarima kada kazama ragon Namiji ka koyi dauriya akan abinda kakeso kasan dibban jama'ar da suke jira tagama idda kaga kuwa idan kayi sanya wani zaizo kaga ba lallaine ta saurareka ba.
" Yarima yaji wani kishi ya turnik'eshi don haka yace My mom kidaina yimun wannan fatan'Tace to A'i Kaine naga kamar ba Namiji ba baka da wani kwarin guiwa'Yace My mom kinsan tun Ina k'arami na inada Naci sosai akan abinda nakeso don haka ki k'arfafamin guiwa Allah yasa"Humaira rabo nace. Fulani tace to Allah ya tabbatar da Alkhairi'taciro wani turare ta shafamai yana dariya yace i'nye har turare ma ake shafamun "Tace to A'i dole inshafa maka,inada wani d'a ne bayan Kai don haka zanyi maka komai matuk'ar bai Sab'awa Addinin Islama ba don haka Ina yi maka fatan Alkhairi.
" Fulani ta rako d'an Nata har bakin motarshi yayi kyau kamar a d'aukeshi saboda kyaun da yayi,Fulani tace "Yarima ga wad'annan kayan ka bawa Mamanta'Wannan kuma" Surukata 'Humaira,Yarima yaji dad'i sosai don haka yayi Mata godiya ya tafi tana d'agamai hannu tana jin dad'i sosai yau d'an ta zaije Neman Aure gidan mutunci don tasaka anyi Mata bincike akan iyayen "Humaira da itakanta Humairan an tabbatar Mata mutanen kirkine'Itama Humairar haka kuma antabbatar Mata cewa surukarta ce tayi Mata sharri.
;Yarima yana zuwa gidansu'Humaira ya fito daga cikin motar saiga Yaya'Mustafa yana ganin shi ya Saki fara'ah Yace A'ah yau" Sagir ne agidan namu kace munada babban bak'o,Sagir yayi dariya yace'Ya me jiki kuwa"Yaya Mustafa yace Ah jiki A'i tuni ta warware'Mustafa Yace Bari Inga yawa "Innarmu Ya shiga cikin gidan.
" Yaya Mustafa yana shigowa Yace Alokacin Ina yankan farce "Inna tana zaune muna hira " Amina kuma tana shara,Yaya Mustafa Suka gaisa da Inna na gaisheshi ya Amsa cikin fara'ah Amina ma tagaisheshi.
"Yace Inna kinyi bak'o " Sagir ne yazo'yana waje ma Inna Tak'ara fata'arta tace lah kace d'anane yazo Kace ya shigo mana,Inna tace Humaira shiga d'aki ki d'aukomai lemuka da cincin d'innan ki ajje a falour Sannan kisaka hijabinki,Cikin jiki nace to Inna na tashi na d'auko hijabina har k'asa na saka Sannan na d'auko Babban Jug da lemo na dauko plate babba na d'ora akai Sannan da cincin Wanda yayi dad'i sosai.
"Daidai nan na ji yana sallama da muryar shi mai dad'i da dad'in sauraro'Yana shigowa ya gaida Inna Ya shigo parlon da yaketa k'anshin Air freshner gwanin dad'i ga turarenda yake jikin hijabina mai k'amshi'Yarima ya shak'i wani k'amshi mai dad'in shak'a yayi ajiyar zuciya'Idonshi ya sauka akan Humaira tayi kyau cikin Hijabinta a take ya kafeta da idanuwa kamar maye tuni ya manta da inda yake kallon da yakeyiwa " Humaira ya i'sa kagane me hakan yake nufi,Ba Innah ba har "Humaira saida ta gane.
" Inna tayi Gyaran murya sannan'Yarima ya tuna A'inda yake ya hau Susa k'eya abin dariya,ya zauna sukayi ta hira da Inna,Ni kuwa na tashi nabar wajen don wallahi idan nazauna zai bani kunya wajen "Inna,Inajinsu suna ta hirarsu.