Sashe 18
Uwar Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya kalleni Yace Humaira gaskiya .Maher yayi asara don Wallahi duk namijin dayayi sake ya rabu dake to yayi asara babba,Yace fatana kisoni ki k'aunaceni yadda nakesonki.
Na tashi daga zaunen danakeyi yaban tausayi sosai,Nace Yarima ban tab'a k'inkaba kawaidai gani nakeyi duk maza y'an yaudarane,Amman inasonka natashi na fita da gudu,Yarima ya sosai kanshi yabiyoni da gudu ya d'agani sai babban d'akiii😂.....
************
Kowa ya kalleni yasan nacanza nayi kyau nasake fari nayi b'ulb'ul Dani gani daman Y'ar duma duma,komai nawa yafito ras Dani.
Ina zaune aparlo nayi kwalliyata cikin wani boyel doguwar Riga Kalar Brown,Sai shek'i yakeyi Nayi kyau kamar kasaceni gawani k'elli da nakeyi hankalina akwance Mai martaba kuwa,Kullum sai ya aikomun da kyauta Kala Kala,Don haka nima Na zage nake kyautata mishi da abubuwa kamarsu Drink na y'ay'an itatuwa,Da abincin gargajiya da kaina nake girkawa inkai mishi ba d'an sak'oba,Ai kuwa shima yasa ya k'ara sona sosai.
Muryar "Hamida Naji tana cewa" Gimbiya tananan KO mukoma da gudu na tashi naje,na rungumeta Sai naji Tana cewa tare muke da su Ammi,Na ware idanuwa Muka gaisa da Ammi'Aunty Maryam"Aunty Murja"Aunty sha'awanatu"Aunty Hafsat"Aunty Bilkisu duk muka gaisa dasu.
Nanfa nasaka aka k'awatasu da kayan marmari danaci,Nanfa suka ringa sha'awata yarda nayi kyau kamarme sai k'elli nakeyi.
Aunty maryam take tsokanata tace Kai Humaira wannan kyaun dakikayi yana tsoratani kinganki kuwa kamar wata meciki.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*✍️
[11/10 16:23] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💚💖💚💖💚💖
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
Written by
Rabee'atu Ummu Maher.
*Y'ar Mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 74&75*
Nayi dariya Nace kai"Aunty Maryam tace to irin wannan kyau haka Idan tayi tsami ai zamuji Na ringa dariya Nace to Ai idan cikine ma baya b'uya Allah dai kabamu mai Albarka Amin.
Mukayi ta hira"Ranar har suka tafi Yarima bai dawo ba hankalina yatashi don nasan da wuri yake dawowa"Na kalli Agogo Na kalli Aliya"Tace gimbiyata da Magana abakinki'Nace Aliya ba shiga uku haryanzu "Yarima bai dawo ba Allah yasa lafiya Nace Mutashi muje ban garen Fulani.
*********
Bayan munje cikin kuka Nace" My mom nifa bai tab'a kawowa iyanzu bai dawo ba tayi dariya"Tace tun Rana Yarima yadawo Bashida lafiya to bayaso afad'amiki kitada hankalinki yana B'angaren hutawarshi daman yanzu nakeson infad'a miki.
Wani malulun bak'inciki ne yacikani Na tashi fuskata babu Annuri nayi B'angaren hutawarshi,Azaune na sameshi Ya Tisa wani hoto agabanshi yana kallo.
Ai bansan sanda na juya da gudu ba Nayi sashena nasaka mukulli na rufe,Wai daman su Maza duk d'aya suke ne duk y'an yaudarane.
"Yarima kuwa yaji sanda aka bud'e k'ofar d'akin kuma yaji sheshshek'ar kuka kuma ya tabbatar da cewa" Humaira ce ta shigo.
Ya 'Ilahi yanzu yazaiyi Shi abunda yasaka yau ya gujeta shine yasan tabbas yana takurawa"Humaira shi mutunne mabuk'aci sosai da sosai yana tausaya Mata yadda yake wahalar da'ita sosai shikuma duk abunda zai wahalar da"Humairarshi bayasonshi don haka da sauri yabi bayanta Amman Ina yana zuwa yaga tasaka mukulli.
Yayi bugawar duniya tak'i bud'ewa kuka kawai takeyi,wani B'angaren na zuciyarshi tanajin
dad'in cewa yanzu ya tabbatar "Humaira nasonshi hotonta fa ya d'auka yake gani saboda bazai iya zama ba tare da yana ganin ta ba.
K'arshe dai Yarima aparlon ya kwana,Humaira kuwa taci kuka kamar ranta zaifita,Tun da Asuba Yarima yatashi bugawar duniya tak'i ta bud'e haryaje yayi wanka aka kawo musu" Breakfast bata bud'eba Yarima fa abun yadameshi Gaba d'aya duniyar tayi mishi zafi.
Humaira kuwa tana tashi tayo wanka tana d'aure da tawul haryanzu kuka takeyi kamar me gashi jikinta sai kyerma takeyi ga yinwa da Zazzab'i Ga ciwon Kai jirine ya d'ebeta ta kwanta akan gadon ta lullub'a.
Yarima yadawo bakin k'ofar Yaringa bubbuga k'ofar cikin rarrashi yake cewa"Humaira dan Allah kiyi hak'uri ki bud'e Wallahi bazan sakeyi ba kinji yayi banbakin haryagaji yatafi kirawo Fulani.
Inaji yafita nafito Ina had'a hanya na kwanta asaman kujera ga sanyi ga zazzab'i gaba d'aya nafita daga hayyacina fuskata ta kumbura,Leb'ena yayi jawur'idanuna sunyi jawur.
Yana shigowa ya hangoni sai kyerma nakeyi ya iso jikinshi na kakkarwa'Fulani tace bata da lafiyane yace eh kawai Tace to ka kikawo likita mana yace to.
Bayan ankirawo likita yayi mun gwajin fitsari Ya tabbatar da abunda yake zargi Ya kalli"Yarima yace'Ranka yadad'e nanda 8month fa zaka zama Baba.
Yarima ya gwalo idanu waje Yad'aga idanunshi da hannayenshi sama yana godewa ubangiji.Yanzufa da Auransu watansu d'aya da kwana biyu.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
&Comment
[11/10 16:23] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💚💖💚💖💚💖💚
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
Written by
Rabee'atu Ummu Maher.
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 76&77*
Murnafa ta gauraye gidan kaf nikuwa narasa dad'i nakeji KO kuma bak'inciki"Amman nasan Allah ne yakawomun Yarima na Aureshi kuma rabone ya rantse ya rabani da"Maher na Auri Yarima Nima kaina ayanzu har shafa cikina nakeyi inajin dad'i.
Kishin Yarima nakeyi haryanzu don haka shi kuwa yanzun kullum so yake mukoma kamar da Amman Nak'i so nakeyi inji hoton wa yake gani shi kuma yana sane yak'i fad'a.
*******
Ayanzu nafara laulayi sosai kullum sainayi Amai ciwon kai metsanani kullum,Yarima har tausayi nake bashi yasakani agaba yayi ta rarrashina nikuma Ina juyamai k'eya yayi ta dariyar mugunta indare yayi kuwa ya manne min kamar cingum sai ya yimun abunda yake saka inmamta komai yakaini yabaroni yayi ta dariya insafiya tayi Ina guduwar mai Ina fushi yace Oho idan dare yayi dai dole Azo Ana sambatu Ana cewa"Allah yayi maka Albarka Saka ciremun abunda yadad'e yana yimun k'aik'ayi nikuma sai inhau kuka ahaka yayi ta rarrashina yana dariya,Y'an gidanmu ma dasu Hamida duk sunsan Inada ciki Addu'ah kawai suke tayani sosai,Fulani kuwa tasaka anatayimun tofi da sauka,Don ba k'aramin dadi sukejiba da samun cikina cikin d'an lelensu d'angata Yarima,Tunda nasamu cikinnan naxama rugimammiya Gani da fad'a Aliya ma yanzu in Ina rigimata dariya kawai takeyi ga tsirfa Kala Kala.
Rannan muna zaune Nace"Tuwon k'asa nakeso Yarima yakalleni Yace"To yau kuma rigimar babbace haka"Sainafara kuka Ina cewa Allah idan baka samominba Allah zanyi ta dukan cikinnan Dariyama abun yabashi,yace to yi hak'uri Bari asamo miki gimbiyata.
Yace"My mom yau kuma kinji Tuwon k'asa akeso"Tayi dariya tace to Bari asiyota,Aka siyomun farar k'asa,Yana kawomun yawuna ya tsinke tunkafun ya Ajje nafara cinta kamar abinci Rumus Rumus kamar mejin yunwa,Yarima yace haba nifa bazan yarda dacin kasaba Wallahi ki cutar dakanki da d'ana gaskiya bazai yuyuba"Nikuwa sai lumshe idanuna nakeyi inajin D'adinta har raina.
Cikina yafito yanzu sosai yayi tulele Yarima kuwa wani lokacin har makara yakeyi idan zaitafi Aiki yasani agaba yayi ta magana da cikina wai yana magana da d'an shi Nikuwa inyi ta dariya,Wani lokacin insaka kuka Waini cikin yahanani gaban hantsina'Yayi ta dariya yace to shikkenan naji"My boy or baby girl wai tace bata sonka shikkenan munyi fushi.
Ga Yarima yanajin tausayina sosai don cikin yayi girma da yawa,
Fulani tace indawo bamgarenta da kyer Yarima ya yadda nadawo B'angaren Fulani Amman idan dare yayi sai ya lallab'o yazo nikuma nariga dana Saba koda banganshi ba banajin dad'i don Yarima Namiji Acikin ba mazare ba,Don ya iya sarrafa mace sosai da sosai.
Watan haihu wata yanzu ya tsaya Rannan Yarima ya lallab'o yazo bangarena muka raya Sunnarmu don masifa da jarabarmu da tsohon cikina Amman haka zamuyi ta luguiguita juna.Tunda Yarima yashigo Fulani ta gashi zata shiga d'akin tayi saurin fitowa yayinda taganni nida Yarima munata kissing din junanmu kamar wad'anda sukayi shekaru aru Aru basu had'uba.
Fulani tace Kai"Yarima zai kashe yarinyar mutane da jarabar Kai Allah gani gareka Allah kasa yarinyar nan ta haihu lafiya ta tashi ta Fara nafilfilu.
Muna gamawa ya rungumeni yana saka min Albarka yana cewa"Humaira babu macen dazan Aura tayi koda kwatankwacinki kema mai dadice Humaira ta daban"Allah yasaukeki lafiya kinji,Dan Allah "Humaira kiyi hak'uri Allah ne yayini haka kinji,Nayi dariya nace hmmm nima Yarima kayi hak'uri kaji"Ina cikin fad'in haka naji Marata ta murd'a da k'arfi cikin kuma yadawomun k'asa atake nafara anbaton Allah Ai " Yarima Rud'ewa yayi yana tambayata Ina babu baki sai ambaton Allah kawai nakeyi.
Shikuwa ya tsorata sosai da sosai,Da sauri yasaka jallibiyarshi ya daukomun Riga sleeping dress yasakamun Na tsugunnan ak'asa Ina Ambaton Allah Narik'e bayana Ina kiran sunan Allah.
Yana fita da gudu yayi d'akin Fulani amatuk'ar tashin hankali'Har bacci yafara daukarta ta tashi"Tana ambaton Allah"Yace Fulani don Ranar ma Fulani akace Mata tsabagen Tashin hankali.
Wani irin Nishi nayi naji kan d'a yana son fitowa,Nayi Maza Na kwanta kangado na bud'e k'afafuna Sai naji D'an yafad'o Nayi hamdala Ina godewa Allah.
Dai dai nan Suka shigo Sukaji kukan Jariri'Jikin Yarima har tsuma yakeyi yad'auki jaririn cikin jini ya rungumeshi yaji wani son d'an azuciyarshi kamar me.
Fulani ma cikin murna ta rufe ni Sai naji wata sabuwar Nak'udar Yarima yayi saurin Rik'eni,Nayi Nishi sai Naji Wani Babyn yafad'o Cikeda Happy Nayi Hamdala Sai naji kamar anciremun wani Abu.
Yarane kyawawa don nidakaina saida suka bani mamaki"Mace da Namijine.
Namijin Shine Babba da Babansu suke Kama Sosai,Inkaga Fuskar Yarima kamar gonar Auduga,Fulani ta kori Yarima Amman yak'i,Aka gyarani da yarana,Ina kwanciya sai baccin Wala.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*✍🏻
[11/10 16:25] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💚💖💚💖💚💖💚
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
Written by✍🏻
Rabee'atu Ummu Maher
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 78&79*
Y'an uwa na nesa da kusa kowa yaji Haihuwarnan Nikuwa Sai bacci na nakeyi hankalina kwance"Ya yannin Yarima suka ce to sai kafita ka bamu waje kazo kazauna KO kunya babu.
Aunty Rashidat itace babbar yayarsu tace Hmm ke Wallahi da gaskiyarsa Na fari nefa kowa ma yayi haka kawai,Aunty Rabee'atu tace gaskiya Yarima yarannan kyawawane gaskiya tubarkallah,Gashi da amganka Angansu yayi dariya Yace kinsan Allah Kuwa Wannan Macen ma tafi Kama Dani gaskiya.
Nanfa Alokaci D'aya Suka Fara kuka Ni kuwa Harga Allah Nayi Nisa Abaccina"Yarima ya kallesu,Suna ta shan hannunsu Yara ga su da wayo.
Aunty Ramla tace Tofa anzo wajen sai aciro Nono Abasu Susha'Yarima yace to yanzu yaza'ayi Aunty Rashidat tace Bari intashe ta,Ta tashe ni ahankali na bud'e idanuna da sukayimun Nauyi,Suka had'amun shayina mai kauri,ga ferfesun Nama da yaji kayan lambu,Nanfa na kwankwad'eshi tas'Sannan na koma farfesu na cinyeshi tas.
Sannan najini na dawo hayyacina"Aunty Rashidat'tananumun yadda Zan shayar dasu"Nasakawa Macen abakinta ai sauri nayi Zan jefar da'ita Yarima yayi kukan kura ya karb'eta Na tashi Nace caj'gaskiya bazan iya ba har zuciyata saida Najishi.
Na tashi daga zaunen danakeyi yaban tausayi sosai,Nace Yarima ban tab'a k'inkaba kawaidai gani nakeyi duk maza y'an yaudarane,Amman inasonka natashi na fita da gudu,Yarima ya sosai kanshi yabiyoni da gudu ya d'agani sai babban d'akiii😂.....
************
Kowa ya kalleni yasan nacanza nayi kyau nasake fari nayi b'ulb'ul Dani gani daman Y'ar duma duma,komai nawa yafito ras Dani.
Ina zaune aparlo nayi kwalliyata cikin wani boyel doguwar Riga Kalar Brown,Sai shek'i yakeyi Nayi kyau kamar kasaceni gawani k'elli da nakeyi hankalina akwance Mai martaba kuwa,Kullum sai ya aikomun da kyauta Kala Kala,Don haka nima Na zage nake kyautata mishi da abubuwa kamarsu Drink na y'ay'an itatuwa,Da abincin gargajiya da kaina nake girkawa inkai mishi ba d'an sak'oba,Ai kuwa shima yasa ya k'ara sona sosai.
Muryar "Hamida Naji tana cewa" Gimbiya tananan KO mukoma da gudu na tashi naje,na rungumeta Sai naji Tana cewa tare muke da su Ammi,Na ware idanuwa Muka gaisa da Ammi'Aunty Maryam"Aunty Murja"Aunty sha'awanatu"Aunty Hafsat"Aunty Bilkisu duk muka gaisa dasu.
Nanfa nasaka aka k'awatasu da kayan marmari danaci,Nanfa suka ringa sha'awata yarda nayi kyau kamarme sai k'elli nakeyi.
Aunty maryam take tsokanata tace Kai Humaira wannan kyaun dakikayi yana tsoratani kinganki kuwa kamar wata meciki.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*✍️
[11/10 16:23] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💖💚💖💚💖💚💖
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
Written by
Rabee'atu Ummu Maher.
*Y'ar Mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 74&75*
Nayi dariya Nace kai"Aunty Maryam tace to irin wannan kyau haka Idan tayi tsami ai zamuji Na ringa dariya Nace to Ai idan cikine ma baya b'uya Allah dai kabamu mai Albarka Amin.
Mukayi ta hira"Ranar har suka tafi Yarima bai dawo ba hankalina yatashi don nasan da wuri yake dawowa"Na kalli Agogo Na kalli Aliya"Tace gimbiyata da Magana abakinki'Nace Aliya ba shiga uku haryanzu "Yarima bai dawo ba Allah yasa lafiya Nace Mutashi muje ban garen Fulani.
*********
Bayan munje cikin kuka Nace" My mom nifa bai tab'a kawowa iyanzu bai dawo ba tayi dariya"Tace tun Rana Yarima yadawo Bashida lafiya to bayaso afad'amiki kitada hankalinki yana B'angaren hutawarshi daman yanzu nakeson infad'a miki.
Wani malulun bak'inciki ne yacikani Na tashi fuskata babu Annuri nayi B'angaren hutawarshi,Azaune na sameshi Ya Tisa wani hoto agabanshi yana kallo.
Ai bansan sanda na juya da gudu ba Nayi sashena nasaka mukulli na rufe,Wai daman su Maza duk d'aya suke ne duk y'an yaudarane.
"Yarima kuwa yaji sanda aka bud'e k'ofar d'akin kuma yaji sheshshek'ar kuka kuma ya tabbatar da cewa" Humaira ce ta shigo.
Ya 'Ilahi yanzu yazaiyi Shi abunda yasaka yau ya gujeta shine yasan tabbas yana takurawa"Humaira shi mutunne mabuk'aci sosai da sosai yana tausaya Mata yadda yake wahalar da'ita sosai shikuma duk abunda zai wahalar da"Humairarshi bayasonshi don haka da sauri yabi bayanta Amman Ina yana zuwa yaga tasaka mukulli.
Yayi bugawar duniya tak'i bud'ewa kuka kawai takeyi,wani B'angaren na zuciyarshi tanajin
dad'in cewa yanzu ya tabbatar "Humaira nasonshi hotonta fa ya d'auka yake gani saboda bazai iya zama ba tare da yana ganin ta ba.
K'arshe dai Yarima aparlon ya kwana,Humaira kuwa taci kuka kamar ranta zaifita,Tun da Asuba Yarima yatashi bugawar duniya tak'i ta bud'e haryaje yayi wanka aka kawo musu" Breakfast bata bud'eba Yarima fa abun yadameshi Gaba d'aya duniyar tayi mishi zafi.
Humaira kuwa tana tashi tayo wanka tana d'aure da tawul haryanzu kuka takeyi kamar me gashi jikinta sai kyerma takeyi ga yinwa da Zazzab'i Ga ciwon Kai jirine ya d'ebeta ta kwanta akan gadon ta lullub'a.
Yarima yadawo bakin k'ofar Yaringa bubbuga k'ofar cikin rarrashi yake cewa"Humaira dan Allah kiyi hak'uri ki bud'e Wallahi bazan sakeyi ba kinji yayi banbakin haryagaji yatafi kirawo Fulani.
Inaji yafita nafito Ina had'a hanya na kwanta asaman kujera ga sanyi ga zazzab'i gaba d'aya nafita daga hayyacina fuskata ta kumbura,Leb'ena yayi jawur'idanuna sunyi jawur.
Yana shigowa ya hangoni sai kyerma nakeyi ya iso jikinshi na kakkarwa'Fulani tace bata da lafiyane yace eh kawai Tace to ka kikawo likita mana yace to.
Bayan ankirawo likita yayi mun gwajin fitsari Ya tabbatar da abunda yake zargi Ya kalli"Yarima yace'Ranka yadad'e nanda 8month fa zaka zama Baba.
Yarima ya gwalo idanu waje Yad'aga idanunshi da hannayenshi sama yana godewa ubangiji.Yanzufa da Auransu watansu d'aya da kwana biyu.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
&Comment
[11/10 16:23] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💚💖💚💖💚💖💚
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
Written by
Rabee'atu Ummu Maher.
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 76&77*
Murnafa ta gauraye gidan kaf nikuwa narasa dad'i nakeji KO kuma bak'inciki"Amman nasan Allah ne yakawomun Yarima na Aureshi kuma rabone ya rantse ya rabani da"Maher na Auri Yarima Nima kaina ayanzu har shafa cikina nakeyi inajin dad'i.
Kishin Yarima nakeyi haryanzu don haka shi kuwa yanzun kullum so yake mukoma kamar da Amman Nak'i so nakeyi inji hoton wa yake gani shi kuma yana sane yak'i fad'a.
*******
Ayanzu nafara laulayi sosai kullum sainayi Amai ciwon kai metsanani kullum,Yarima har tausayi nake bashi yasakani agaba yayi ta rarrashina nikuma Ina juyamai k'eya yayi ta dariyar mugunta indare yayi kuwa ya manne min kamar cingum sai ya yimun abunda yake saka inmamta komai yakaini yabaroni yayi ta dariya insafiya tayi Ina guduwar mai Ina fushi yace Oho idan dare yayi dai dole Azo Ana sambatu Ana cewa"Allah yayi maka Albarka Saka ciremun abunda yadad'e yana yimun k'aik'ayi nikuma sai inhau kuka ahaka yayi ta rarrashina yana dariya,Y'an gidanmu ma dasu Hamida duk sunsan Inada ciki Addu'ah kawai suke tayani sosai,Fulani kuwa tasaka anatayimun tofi da sauka,Don ba k'aramin dadi sukejiba da samun cikina cikin d'an lelensu d'angata Yarima,Tunda nasamu cikinnan naxama rugimammiya Gani da fad'a Aliya ma yanzu in Ina rigimata dariya kawai takeyi ga tsirfa Kala Kala.
Rannan muna zaune Nace"Tuwon k'asa nakeso Yarima yakalleni Yace"To yau kuma rigimar babbace haka"Sainafara kuka Ina cewa Allah idan baka samominba Allah zanyi ta dukan cikinnan Dariyama abun yabashi,yace to yi hak'uri Bari asamo miki gimbiyata.
Yace"My mom yau kuma kinji Tuwon k'asa akeso"Tayi dariya tace to Bari asiyota,Aka siyomun farar k'asa,Yana kawomun yawuna ya tsinke tunkafun ya Ajje nafara cinta kamar abinci Rumus Rumus kamar mejin yunwa,Yarima yace haba nifa bazan yarda dacin kasaba Wallahi ki cutar dakanki da d'ana gaskiya bazai yuyuba"Nikuwa sai lumshe idanuna nakeyi inajin D'adinta har raina.
Cikina yafito yanzu sosai yayi tulele Yarima kuwa wani lokacin har makara yakeyi idan zaitafi Aiki yasani agaba yayi ta magana da cikina wai yana magana da d'an shi Nikuwa inyi ta dariya,Wani lokacin insaka kuka Waini cikin yahanani gaban hantsina'Yayi ta dariya yace to shikkenan naji"My boy or baby girl wai tace bata sonka shikkenan munyi fushi.
Ga Yarima yanajin tausayina sosai don cikin yayi girma da yawa,
Fulani tace indawo bamgarenta da kyer Yarima ya yadda nadawo B'angaren Fulani Amman idan dare yayi sai ya lallab'o yazo nikuma nariga dana Saba koda banganshi ba banajin dad'i don Yarima Namiji Acikin ba mazare ba,Don ya iya sarrafa mace sosai da sosai.
Watan haihu wata yanzu ya tsaya Rannan Yarima ya lallab'o yazo bangarena muka raya Sunnarmu don masifa da jarabarmu da tsohon cikina Amman haka zamuyi ta luguiguita juna.Tunda Yarima yashigo Fulani ta gashi zata shiga d'akin tayi saurin fitowa yayinda taganni nida Yarima munata kissing din junanmu kamar wad'anda sukayi shekaru aru Aru basu had'uba.
Fulani tace Kai"Yarima zai kashe yarinyar mutane da jarabar Kai Allah gani gareka Allah kasa yarinyar nan ta haihu lafiya ta tashi ta Fara nafilfilu.
Muna gamawa ya rungumeni yana saka min Albarka yana cewa"Humaira babu macen dazan Aura tayi koda kwatankwacinki kema mai dadice Humaira ta daban"Allah yasaukeki lafiya kinji,Dan Allah "Humaira kiyi hak'uri Allah ne yayini haka kinji,Nayi dariya nace hmmm nima Yarima kayi hak'uri kaji"Ina cikin fad'in haka naji Marata ta murd'a da k'arfi cikin kuma yadawomun k'asa atake nafara anbaton Allah Ai " Yarima Rud'ewa yayi yana tambayata Ina babu baki sai ambaton Allah kawai nakeyi.
Shikuwa ya tsorata sosai da sosai,Da sauri yasaka jallibiyarshi ya daukomun Riga sleeping dress yasakamun Na tsugunnan ak'asa Ina Ambaton Allah Narik'e bayana Ina kiran sunan Allah.
Yana fita da gudu yayi d'akin Fulani amatuk'ar tashin hankali'Har bacci yafara daukarta ta tashi"Tana ambaton Allah"Yace Fulani don Ranar ma Fulani akace Mata tsabagen Tashin hankali.
Wani irin Nishi nayi naji kan d'a yana son fitowa,Nayi Maza Na kwanta kangado na bud'e k'afafuna Sai naji D'an yafad'o Nayi hamdala Ina godewa Allah.
Dai dai nan Suka shigo Sukaji kukan Jariri'Jikin Yarima har tsuma yakeyi yad'auki jaririn cikin jini ya rungumeshi yaji wani son d'an azuciyarshi kamar me.
Fulani ma cikin murna ta rufe ni Sai naji wata sabuwar Nak'udar Yarima yayi saurin Rik'eni,Nayi Nishi sai Naji Wani Babyn yafad'o Cikeda Happy Nayi Hamdala Sai naji kamar anciremun wani Abu.
Yarane kyawawa don nidakaina saida suka bani mamaki"Mace da Namijine.
Namijin Shine Babba da Babansu suke Kama Sosai,Inkaga Fuskar Yarima kamar gonar Auduga,Fulani ta kori Yarima Amman yak'i,Aka gyarani da yarana,Ina kwanciya sai baccin Wala.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*✍🏻
[11/10 16:25] 💖Rabee'atu Ummu Maher💖: 💚💖💚💖💚💖💚
*UWAR'GIDANA*
💚💖💚💖💚💖💚
Written by✍🏻
Rabee'atu Ummu Maher
*Y'ar mutan Nigeria*🇳🇬🇳🇬🇳🇬💚🤍💚
*Page 78&79*
Y'an uwa na nesa da kusa kowa yaji Haihuwarnan Nikuwa Sai bacci na nakeyi hankalina kwance"Ya yannin Yarima suka ce to sai kafita ka bamu waje kazo kazauna KO kunya babu.
Aunty Rashidat itace babbar yayarsu tace Hmm ke Wallahi da gaskiyarsa Na fari nefa kowa ma yayi haka kawai,Aunty Rabee'atu tace gaskiya Yarima yarannan kyawawane gaskiya tubarkallah,Gashi da amganka Angansu yayi dariya Yace kinsan Allah Kuwa Wannan Macen ma tafi Kama Dani gaskiya.
Nanfa Alokaci D'aya Suka Fara kuka Ni kuwa Harga Allah Nayi Nisa Abaccina"Yarima ya kallesu,Suna ta shan hannunsu Yara ga su da wayo.
Aunty Ramla tace Tofa anzo wajen sai aciro Nono Abasu Susha'Yarima yace to yanzu yaza'ayi Aunty Rashidat tace Bari intashe ta,Ta tashe ni ahankali na bud'e idanuna da sukayimun Nauyi,Suka had'amun shayina mai kauri,ga ferfesun Nama da yaji kayan lambu,Nanfa na kwankwad'eshi tas'Sannan na koma farfesu na cinyeshi tas.
Sannan najini na dawo hayyacina"Aunty Rashidat'tananumun yadda Zan shayar dasu"Nasakawa Macen abakinta ai sauri nayi Zan jefar da'ita Yarima yayi kukan kura ya karb'eta Na tashi Nace caj'gaskiya bazan iya ba har zuciyata saida Najishi.