Sashe 9
Tawa Ta Sameni Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Goman dare ina kwance kan gadon na murna duk ta
cika ni don munyi settling da babana wayata ta soma
ruri na duba Adams ne na danyi tsaki sannan na dauka
yace yar gidana ya garin?nace yana hannunku yan
England to haka ne ni dai na kira ne inji batunmu na
runtse ido raina a jagule nace Adam na yarda zan
aureka da karfi yace da gaske kikeyi?nace kwarae
kuwa,ashe kina sona Maska yace min ba kya sona karo
na farko kenan da Maska yayi min karya,na numfasa
sannan nace zancen so ai ya kare ko ina sonka ko
bana sonka tun da dai nace zan aureka ai shi kenan
sannan kayi hakuri Adams ina son barci ne shima sai
naji muryarshi tayi sanyi ya bar murnar yace to sai da
safe na kiraki kinji?to na gode na tsaya ya kashe wayar
sannan na ajiye,daren nayi kuka sosai ba kukan komai
nayi ba sai na rasa abin sona shi kenan Adams ne
rabona zan auri Adams dan in nuna ma yaynmu cewa
tunanin shi ba gasky bane tunda baya sona ne da dai
yana sona ne da sai na tabbatar mishi da cewa nima
ina sonshi.Washe gari ina zaune akan kujera karama a
nan kkfar dakinmu sauran mutanen gida kowa yana yan
harkokinsa safa da pant dinsu jamila nake wankewa
Sa'a da Bilki suna lido a kofar dakin su mami haj shuwa
ce da girki dan haka tana ta kaiwa da komawa,lami mai
aiki kuma tana wanke wanke anty mimi ta shigo tayi
sallama ban san mai yasa ba duk sanda zanga anty
mimi sai gabana ya fadi ita kuma a nata bangaren haka
ne abin yake muna hada ido sai ta daure fuska gami da
jan tsaki sannan ta kauda kai,su Bilki da Sa'a suka rugo
suka rungumeta suna mata sannu da zuwa ta durkusa
tana gaida haj shuwa sai ga yaynmu shima yayi
sallama daidai sanda na gama shanya pant din ina
wanke nawa pantys din,tun shigowarshi idonshi na
kaina ni kuma duk da son ganinshi da nakeyi sai naki
dubanshi dan ga matarshi kusa da inda nake zaune ya
tsaya suna gaisawa da haj shuwa anty mimi kuma ta
shiga dakin su mami dan gaida haj kulu,ba kya
gaisuwa?ban dubeshi ba nace ina yini?yace ba zan
amsa ba tun da ko kallo ban isheki ba bai san duk
haushin su nake ji ba shi da matar shi ba,menene
wannan kike wankewa a gaban mutane?sai naji kunya
duk ta kamani,anty mimi ta fito daga dakknsu mami
zata wuce sai yaynmu yace mimi baki gaida maman
sagir ba ranta bai so ba haka ta shiga dakinmu data
fito yace ta gaida ni na kwanta asibiti tayi jim can tace
ya jiki?tayi gaba nima sai nace da sauki shima ya shiga
ya gaida mama ya fito lokacin su bilki sunbi anty mimi
dakin haj yaya sai haj shuwa a kicin ya dan duka saitin
kunnena baa wanke irin wadannan abin a waje sai
atoilet kin ji ko?ya wuce na bishi da kallon mamaki na
rasa mai yasa yanzu duk ya canza min baya jin nauyin
yi min wasu maganganun daidai zai shiga dakin
hajyarshi sai ya juyo muna hada ido sai ya kashe min
ido daya ya shige dakin na kasa ci gabada wankin dan
duk ya saukar min da kasala kamshinshi kawai nake
shaka raina yayi fari tas na tattara na koma toilet dana
gama kan gadona na haye na dau wayata na kunna dan
kasheta nayi saboda ban san Adams na kirana duk sai
inji na tsaneshi,text ya shigo min na bude sai naga
show message i love you forever na duba.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Yauma kamar kullum zai kai kusan sati biyu kullum sai
an min wannan short msg na rasa waye?amma ina
ganin Adams ne sai ya wani boye no naja tsaki ya
karata nidai ba zan nuna mishi nasan yana yi ba ina yan
fadace fadace na sai call ya shigo na duba sai naga
yaynmu ne da sauri na dauka hello ki samenj dakin
Kabir,hijabi na saka na fito falo mama yaynmu na
kirana zai aikeni,to tace min
Na fita zaune kan kujera na sameshi da remote a hannu
gani na fada ina fubanshi sai naga ya daure fuska dan
haka sai nima na shiga taitayina cikin dakewa da
miskilanci na shi yace zauna,na zauna ya dubeni da
farko ina maki murnar daidaitawa da mahaifinki da
fatan ki zama mai mishi biyayya ya cigaba da cewa naji
batun Adam's da kuma na gyara papers dinki kin zabga
karya kince kina son shi ya harareni ya harareni
makaryaciyar banza innaso in miki gata ki samu krt ko
da Degree ne ynxu kuma baki son krt ko?nayi shiru ya
daka min tsawa bakya jina?bakina na rawa na ce ina
son krt mana yace karya ne da kina son krt da kin
tsaya kan ra'ayina na sonki yi krt amma sai kika ki kika
dauki son aurr kika dora a ranki to muddin kikayi aure
ba wani krt da zakiyi lokacin kiyi kuka da kanki ba da ni
ba,na dube shi ai Adam's yace zan ci gaba da krtna ya
harareni wannan ra'ayin shi ne ina sonki san cewa ba
dole bane Adams ya zama mijinki,don ba shi zuciyarki
take so ba,haushi ya kamani nace ina sonshi yayanmu
ya fusata zan mareki fa,karya na maki kenan?gara ma
ki fito ki fadi wa wanda kike so ko zai taimaka miki da
sauri na dubeshi yace shiii yi min shiru kin san siyasa
na karanta ko?ya cigaba in ina son bararda Adams a
wajen su a
Alhj a guna abu mai sauki ne sai dai ba halina bane
yanzu zan fada miki sirrin zuciyarki,kin kamu da ciwon
son wanda kike so tun shekarun baya sai dai baki da
tabbacin ko yana sonki dalilin shi ne kika kamu da
ciwon zuciya dan kin kasa neman shawara ko mafita
kar ki min musu kuma kar kiyi mamaki mutane da
dama suna zaton na karanci halayyar dan Adam ne
saboda yanda Allah yayi min baiwar saurin fahimtar
mutane kin yarda ko har yanzu kina nan kina nan kan
cewa ba haka bane?wata zuciyar tace min ki fada mishi
gsky wata kuma tace kar ki bada kai,sai nace ni fa ba
wanda na taba so ni Adams kawai nake so,ya zuba min
ido ranshi in yayi dubu ya bace shi in ban dama yana
ganin zubar da girma ne yace yana son yarinyar nan da
dai ta yarda da abinda yace to sai ya nuna mata cewa
zai taimaka ya aureta dan dai shi ba zai taba cewa
yana sonta ba ta raina shi,to ita kuma ga shegen taurin
kai ynxu yaya zaiyi kenan?kai shi ai daya san inda ake
ajiye so da ya cire inda nata yake ya yar ya huta ya
mike tsaye yana dubana sannan yace na zone nayi
sallama dake don gobe kamar yanzu muna hanya duk
yanda kika ga dama kiyi sai dai zan fada miki wani abu
komai ya biyo baya kiyi kuka da kanki zan maimaita
miki kiyi kuka da kanki yace kina iya tashi ki tafi
sannan in kina bukatar taimako ko na menene kina iya
nemana ta waya jikina babu karfi na mike a raina na
raya bari na mishi kallon karshe dan haka sai na dube
ahi shima ni yake kallo na juya daidai kofar fita na
kuma juyowa na dubeshi sannan na fita,gidansu Amira
na nufa tana kwance tama aikin karanta littafi kanta na
dafaa ina kuka tayi jifa da littafin hannunta ta juyo lfy
Iman?me ya faru?cikin kuka nace shi kenan mun rabu
tace dawa?nace da yayanmu,sannu kan hankali na
zayyane mata komai ta ce kash!
Kinyi wauta dakin sani
kince mishi kina sonshi menene?ba zan iya ba Amira
tunda shifa ba sona ya keyi ba cewa fa yayi wanda
nake son zai taimaka min gara na hakura sam ya ma ki
nuna cewa shi nake so da kyar Amira ta lallasheni
sannan na dawo gida.
Kwana biyu duk na rame na fita hayyacina saukin tama
naje gidan Babana kamar yanda Alhj yayi alkawari gata
dai na duniya ba irin wanda ban gani ba har kasuwa
yaje dani can naga yaya Abubkr da yaya Ibrahim don
ynxu sun kyaleni,kyauta dai na sameta gurin abokan
babana yace yaya Ibrahim ya dawo dani gida ya maida
ni Anty Fati sai huci take yi niko ko kallonta banyi ba
Anty Maijidda itace matar da babana ya sake aura
itama yar cikin kano ce shekara biyu kenan da
auran,itama dai shiru ba haihuwa tana da kirki sosai
kuma ta nuna tana sona har kitso tayi min dan haka sai
nake gurinta,da babana ya dawo kuma sai na koma
gurin shi tare muke cin abinci muyi hira ya kan
tambaye ni me nafi so ko kuma me na ke so ya sai
min?na dinga mishi lissafi ranar da zan dawo sai da
muka shiga kasuwa dashi siyayya har ta banza kuma
daga kan sutura kayan shafe shafe turarurruka da
takalma su Jamila da Sagir kai har su Mami sai da nayi
musu tasu tsarabar,Mama da Alhj turare na sai musu
sai kace daga wani gari na dawo da ya kawo ni gida
kamar kar mu rabu nace zan kuma zuwa ai ya kara
bani wata wayar yace shi kadai zai dinga kirana ya
samin layin glo ya zuba min no dinshi da ta tsohuwa
kakata yace na kira nace zai kawo ni na kwana biyu
nace babana na tafi ka gaida Anty Maijidda ta bani
tirare tace na ba Mama yace shine baki fadamin ba?
nace ita tace kar na fada maka yace to zan mata
godiya ki ce ina gaida Habiba har na kai bakin kofa sai
yace kin manta da tsarabarki nace lah na mance na
dawo ya kwaso min, duk wani motsina idonshi yana
kaina kai Babana na sona matukar so..
cika ni don munyi settling da babana wayata ta soma
ruri na duba Adams ne na danyi tsaki sannan na dauka
yace yar gidana ya garin?nace yana hannunku yan
England to haka ne ni dai na kira ne inji batunmu na
runtse ido raina a jagule nace Adam na yarda zan
aureka da karfi yace da gaske kikeyi?nace kwarae
kuwa,ashe kina sona Maska yace min ba kya sona karo
na farko kenan da Maska yayi min karya,na numfasa
sannan nace zancen so ai ya kare ko ina sonka ko
bana sonka tun da dai nace zan aureka ai shi kenan
sannan kayi hakuri Adams ina son barci ne shima sai
naji muryarshi tayi sanyi ya bar murnar yace to sai da
safe na kiraki kinji?to na gode na tsaya ya kashe wayar
sannan na ajiye,daren nayi kuka sosai ba kukan komai
nayi ba sai na rasa abin sona shi kenan Adams ne
rabona zan auri Adams dan in nuna ma yaynmu cewa
tunanin shi ba gasky bane tunda baya sona ne da dai
yana sona ne da sai na tabbatar mishi da cewa nima
ina sonshi.Washe gari ina zaune akan kujera karama a
nan kkfar dakinmu sauran mutanen gida kowa yana yan
harkokinsa safa da pant dinsu jamila nake wankewa
Sa'a da Bilki suna lido a kofar dakin su mami haj shuwa
ce da girki dan haka tana ta kaiwa da komawa,lami mai
aiki kuma tana wanke wanke anty mimi ta shigo tayi
sallama ban san mai yasa ba duk sanda zanga anty
mimi sai gabana ya fadi ita kuma a nata bangaren haka
ne abin yake muna hada ido sai ta daure fuska gami da
jan tsaki sannan ta kauda kai,su Bilki da Sa'a suka rugo
suka rungumeta suna mata sannu da zuwa ta durkusa
tana gaida haj shuwa sai ga yaynmu shima yayi
sallama daidai sanda na gama shanya pant din ina
wanke nawa pantys din,tun shigowarshi idonshi na
kaina ni kuma duk da son ganinshi da nakeyi sai naki
dubanshi dan ga matarshi kusa da inda nake zaune ya
tsaya suna gaisawa da haj shuwa anty mimi kuma ta
shiga dakin su mami dan gaida haj kulu,ba kya
gaisuwa?ban dubeshi ba nace ina yini?yace ba zan
amsa ba tun da ko kallo ban isheki ba bai san duk
haushin su nake ji ba shi da matar shi ba,menene
wannan kike wankewa a gaban mutane?sai naji kunya
duk ta kamani,anty mimi ta fito daga dakknsu mami
zata wuce sai yaynmu yace mimi baki gaida maman
sagir ba ranta bai so ba haka ta shiga dakinmu data
fito yace ta gaida ni na kwanta asibiti tayi jim can tace
ya jiki?tayi gaba nima sai nace da sauki shima ya shiga
ya gaida mama ya fito lokacin su bilki sunbi anty mimi
dakin haj yaya sai haj shuwa a kicin ya dan duka saitin
kunnena baa wanke irin wadannan abin a waje sai
atoilet kin ji ko?ya wuce na bishi da kallon mamaki na
rasa mai yasa yanzu duk ya canza min baya jin nauyin
yi min wasu maganganun daidai zai shiga dakin
hajyarshi sai ya juyo muna hada ido sai ya kashe min
ido daya ya shige dakin na kasa ci gabada wankin dan
duk ya saukar min da kasala kamshinshi kawai nake
shaka raina yayi fari tas na tattara na koma toilet dana
gama kan gadona na haye na dau wayata na kunna dan
kasheta nayi saboda ban san Adams na kirana duk sai
inji na tsaneshi,text ya shigo min na bude sai naga
show message i love you forever na duba.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Yauma kamar kullum zai kai kusan sati biyu kullum sai
an min wannan short msg na rasa waye?amma ina
ganin Adams ne sai ya wani boye no naja tsaki ya
karata nidai ba zan nuna mishi nasan yana yi ba ina yan
fadace fadace na sai call ya shigo na duba sai naga
yaynmu ne da sauri na dauka hello ki samenj dakin
Kabir,hijabi na saka na fito falo mama yaynmu na
kirana zai aikeni,to tace min
Na fita zaune kan kujera na sameshi da remote a hannu
gani na fada ina fubanshi sai naga ya daure fuska dan
haka sai nima na shiga taitayina cikin dakewa da
miskilanci na shi yace zauna,na zauna ya dubeni da
farko ina maki murnar daidaitawa da mahaifinki da
fatan ki zama mai mishi biyayya ya cigaba da cewa naji
batun Adam's da kuma na gyara papers dinki kin zabga
karya kince kina son shi ya harareni ya harareni
makaryaciyar banza innaso in miki gata ki samu krt ko
da Degree ne ynxu kuma baki son krt ko?nayi shiru ya
daka min tsawa bakya jina?bakina na rawa na ce ina
son krt mana yace karya ne da kina son krt da kin
tsaya kan ra'ayina na sonki yi krt amma sai kika ki kika
dauki son aurr kika dora a ranki to muddin kikayi aure
ba wani krt da zakiyi lokacin kiyi kuka da kanki ba da ni
ba,na dube shi ai Adam's yace zan ci gaba da krtna ya
harareni wannan ra'ayin shi ne ina sonki san cewa ba
dole bane Adams ya zama mijinki,don ba shi zuciyarki
take so ba,haushi ya kamani nace ina sonshi yayanmu
ya fusata zan mareki fa,karya na maki kenan?gara ma
ki fito ki fadi wa wanda kike so ko zai taimaka miki da
sauri na dubeshi yace shiii yi min shiru kin san siyasa
na karanta ko?ya cigaba in ina son bararda Adams a
wajen su a
Alhj a guna abu mai sauki ne sai dai ba halina bane
yanzu zan fada miki sirrin zuciyarki,kin kamu da ciwon
son wanda kike so tun shekarun baya sai dai baki da
tabbacin ko yana sonki dalilin shi ne kika kamu da
ciwon zuciya dan kin kasa neman shawara ko mafita
kar ki min musu kuma kar kiyi mamaki mutane da
dama suna zaton na karanci halayyar dan Adam ne
saboda yanda Allah yayi min baiwar saurin fahimtar
mutane kin yarda ko har yanzu kina nan kina nan kan
cewa ba haka bane?wata zuciyar tace min ki fada mishi
gsky wata kuma tace kar ki bada kai,sai nace ni fa ba
wanda na taba so ni Adams kawai nake so,ya zuba min
ido ranshi in yayi dubu ya bace shi in ban dama yana
ganin zubar da girma ne yace yana son yarinyar nan da
dai ta yarda da abinda yace to sai ya nuna mata cewa
zai taimaka ya aureta dan dai shi ba zai taba cewa
yana sonta ba ta raina shi,to ita kuma ga shegen taurin
kai ynxu yaya zaiyi kenan?kai shi ai daya san inda ake
ajiye so da ya cire inda nata yake ya yar ya huta ya
mike tsaye yana dubana sannan yace na zone nayi
sallama dake don gobe kamar yanzu muna hanya duk
yanda kika ga dama kiyi sai dai zan fada miki wani abu
komai ya biyo baya kiyi kuka da kanki zan maimaita
miki kiyi kuka da kanki yace kina iya tashi ki tafi
sannan in kina bukatar taimako ko na menene kina iya
nemana ta waya jikina babu karfi na mike a raina na
raya bari na mishi kallon karshe dan haka sai na dube
ahi shima ni yake kallo na juya daidai kofar fita na
kuma juyowa na dubeshi sannan na fita,gidansu Amira
na nufa tana kwance tama aikin karanta littafi kanta na
dafaa ina kuka tayi jifa da littafin hannunta ta juyo lfy
Iman?me ya faru?cikin kuka nace shi kenan mun rabu
tace dawa?nace da yayanmu,sannu kan hankali na
zayyane mata komai ta ce kash!
Kinyi wauta dakin sani
kince mishi kina sonshi menene?ba zan iya ba Amira
tunda shifa ba sona ya keyi ba cewa fa yayi wanda
nake son zai taimaka min gara na hakura sam ya ma ki
nuna cewa shi nake so da kyar Amira ta lallasheni
sannan na dawo gida.
Kwana biyu duk na rame na fita hayyacina saukin tama
naje gidan Babana kamar yanda Alhj yayi alkawari gata
dai na duniya ba irin wanda ban gani ba har kasuwa
yaje dani can naga yaya Abubkr da yaya Ibrahim don
ynxu sun kyaleni,kyauta dai na sameta gurin abokan
babana yace yaya Ibrahim ya dawo dani gida ya maida
ni Anty Fati sai huci take yi niko ko kallonta banyi ba
Anty Maijidda itace matar da babana ya sake aura
itama yar cikin kano ce shekara biyu kenan da
auran,itama dai shiru ba haihuwa tana da kirki sosai
kuma ta nuna tana sona har kitso tayi min dan haka sai
nake gurinta,da babana ya dawo kuma sai na koma
gurin shi tare muke cin abinci muyi hira ya kan
tambaye ni me nafi so ko kuma me na ke so ya sai
min?na dinga mishi lissafi ranar da zan dawo sai da
muka shiga kasuwa dashi siyayya har ta banza kuma
daga kan sutura kayan shafe shafe turarurruka da
takalma su Jamila da Sagir kai har su Mami sai da nayi
musu tasu tsarabar,Mama da Alhj turare na sai musu
sai kace daga wani gari na dawo da ya kawo ni gida
kamar kar mu rabu nace zan kuma zuwa ai ya kara
bani wata wayar yace shi kadai zai dinga kirana ya
samin layin glo ya zuba min no dinshi da ta tsohuwa
kakata yace na kira nace zai kawo ni na kwana biyu
nace babana na tafi ka gaida Anty Maijidda ta bani
tirare tace na ba Mama yace shine baki fadamin ba?
nace ita tace kar na fada maka yace to zan mata
godiya ki ce ina gaida Habiba har na kai bakin kofa sai
yace kin manta da tsarabarki nace lah na mance na
dawo ya kwaso min, duk wani motsina idonshi yana
kaina kai Babana na sona matukar so..