Sashe 1
Tawa Ta Sameni Part 2 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Tawa Tasameni 2-01
Posted by ANaM Dorayi on 02:19 AM, 03-Jan-16
Under: TAWA TASAMENI
__________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________
Cikin tsoro nake dubansu dukkansu ni suke kallo cikin
mamaki da sauri na dubi yayanmu shi kan murmushi ma
yake yana rike da hannuna muka isa gunsu Haj Laure ta
sakar mishi harara gami da cewa Abdulrahim kana da
hankali kuwa?fuskarshi a sake yake cewa me ya faru
momi?naga kun zo nan kuda yawa kuna faman rafka
salati,haushi ya kara kamata tace kai fa ka iya rainin
hankali rungume fa muka ganka da wannan bakar
yarinyar amma dayake ka iya duniyanci sai ka nuna ko a
jikinka ita kuma tana wani kikkifta ido dama an saba da
bin maza ai ka kyauta a kunnan uwarka in ni ka raina ni
ka gamu da uwarka,ta juya fuu!sai kawai ya daga
kafadunshi gami da fadin ke ya shafa ya juya ga sauran
kannanshi uban me kuke jira?cikin sauri suka juya kowa
yana yar kunkuni Amarya kadai suka bari tana faman
rafsa kuka,ya saki hannu na yaje gunta ya dafa ta yana
mata magana,ban dai san me yake ce mata ba, na san
dai ba zai wuce lallashi ba har ya ciyo kanta ta fada
jikinshi ya rungumeta ganin haka sai kishi yataso min
kirjina yasoma nauyi sai na dauki Gwaggwarona da ya
fadi na tafi cikin takaici,na dubi wayata da take ta faman
ruri a kan teburin robar dake gabana,ban dauka ba bare
naga kowaye har ya tsinke,zaune nake kamar gunki ina
tunanin rigimar da za'ayi idan zancen nan ya isa kunnen
Haj Yaya?sannan in mama taji cewa yaynmu ya
rungumeni na ma kasa komawa cikin hall din,kukan
wayar nema ya kuma dawo dani daga tunanin da nakeyi
cikin rashin kuzari na yunkura na dauki wayar,sunan
Mami na gani akan screen din na dauka ina fadin ya dai
Mami?tace yaynmu ne yake nemanki,na danyi tsaki gami
da fadin me zaiyi min?ni fa ban son a dameni,tace sai ki
kirashi ki tambaye shi ni ban sani ba,ta kashe wayar
nasan taji haushin tsakin da nayi mata ne
Assalam ya yar kyakkyawa na zauna?da sauri na juyo
Adams ne nayi ajiyar zuciya sannan nace zauna mana ya
zauna gami da fadin ya kike zaune anan ke kadai,nace
na gaji da hayaniyar ne shi yasa na fito nan,yace is good
nima na nemeki ban ganki ba gashi bani da numbarki so
daga baya sai nayi tunanin fitowa shine na fito gashi nayi
sa'a baby tunamin sunanki,Amina sunana amma Iman
ake ce min ya gyara zama sannan yace sunan yayi min
duka biyun yanzu ya maganar mu?nace wacce maganar
kenan fa?yace ina sonki gane nifa ina sonki kuma aure ki
sannan zaki yi krt ki a England domin can zan tafi dake
ki yarda dani Iman ni mai sonki da dukkan gskyta
ne,dubanshi kawai nakeyi dan gayan black beauty ne
idanunshi masu kyau salon maganarshi da yan da yake
kiran sunana sai ya kara burgeni kuma na ji zan iya yin
uwar daki a rashin uwa wato zaniya auran shi a rashin
yaynmu....ya katse min tunani look Iman bani zuciyarki in
dan shiga nasan zaki soni lokaci kadan ba mai yawa ba
am yar kyakkyawa kinji?ya kura min ido nayi dariya
shima sai dariyar ya keyi,nace kaci gaba da neman fada
gurin yayanmu yanxu in yace ya yarda na aureka ni a
gurina ba matsala yayi shiru na yan dakikai sannna yace
nafiki sanin waye Maska din don in yace abu baya
canjawa ni dai zan nemi so gareki tare da yardarki kuma
tun da na ganki jikina ya bani kece madam dina da na
dade ina nema ashe tana Nigeria,dariya ya bani sosai
muna ta hira bamu ankaraba jin hayaniyar mutane
mukayi ashe har antashi,yaya kabir ya maida mu gida
bayan munyi sallama da Adams akan sai gobe,kafin
lokacin kamun Amarya tuni lbr ya bazu yaynmu ya
rungumeni na idar da sallar ishai mama ta kirani wane
lbr naji ana faman riritawa a gidan nan,cikin in ina na
gaya mata abinda ya faru amma bance mata ya
rungumeni ba ce mata nayi don ya kirani zai bani sako
ko sakon bai riga ya fada min ba sai gasu haj laure shine
suke ta surutunsu mama tace ance wai har rungume ki
yayi?cikin sauri nace aa bansan wannan ba shiru na dan
lokaci sannan ta juya ta fita,washe gari da safe misalin
karfe tara ina ta faman yiwa mama gyaran daki ita kuma
tana dakin Alhj tana mishi gyara kasancewar yaune
daurin aure,karar wayata na juyo daga dakinmu na nufi
dakin sai muka hadu da Jamila zata kawo na amsa ina
fadin Jamila har ynxu baku wuce haddar ba,ina sagir?
tace gashi can yaki yayi sauri ya saka kayan tacigaba da
cewa anty don Allah dama mu zauna kinga yau fa bikin
yayanmu daidai lokacin dana kara wayar a kunnena nace
to anki din maza ku wuce
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Hello yaynmu ne yace kina jina nace eh yace ban fa
karya ba bayan haka ina son ki hada mani kayana guri
daya kin gane?nace wanne kaya?yace ki dai sama min
abin da zan karya tukunna in kin zo sai ki gansu nace
to,bayan na gama sai na fito kamar munafuka don tun
jiya da abun nan ya faru ban fito ba tun da na shiga
daki,ina kicin ina hada mashi breakfast sai ga mami tace
wai shin jiya mai ya faru ne?naji wasu surutai itama
yanda na fada ma mami haka na fada mata tayi tsaki
sannan tace shine aka canza magana surutu kala kala
ana tayi ba dan Baba ya taka borki ba da sai anyi
rigima,gabana ya fadi nace waye ya gaya ma Baba
wannan lbr?tace oho kila yaynmu ne dan sun rasa wanda
ya gaya mishi.
Posted by ANaM Dorayi on 02:19 AM, 03-Jan-16
Under: TAWA TASAMENI
__________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________
Cikin tsoro nake dubansu dukkansu ni suke kallo cikin
mamaki da sauri na dubi yayanmu shi kan murmushi ma
yake yana rike da hannuna muka isa gunsu Haj Laure ta
sakar mishi harara gami da cewa Abdulrahim kana da
hankali kuwa?fuskarshi a sake yake cewa me ya faru
momi?naga kun zo nan kuda yawa kuna faman rafka
salati,haushi ya kara kamata tace kai fa ka iya rainin
hankali rungume fa muka ganka da wannan bakar
yarinyar amma dayake ka iya duniyanci sai ka nuna ko a
jikinka ita kuma tana wani kikkifta ido dama an saba da
bin maza ai ka kyauta a kunnan uwarka in ni ka raina ni
ka gamu da uwarka,ta juya fuu!sai kawai ya daga
kafadunshi gami da fadin ke ya shafa ya juya ga sauran
kannanshi uban me kuke jira?cikin sauri suka juya kowa
yana yar kunkuni Amarya kadai suka bari tana faman
rafsa kuka,ya saki hannu na yaje gunta ya dafa ta yana
mata magana,ban dai san me yake ce mata ba, na san
dai ba zai wuce lallashi ba har ya ciyo kanta ta fada
jikinshi ya rungumeta ganin haka sai kishi yataso min
kirjina yasoma nauyi sai na dauki Gwaggwarona da ya
fadi na tafi cikin takaici,na dubi wayata da take ta faman
ruri a kan teburin robar dake gabana,ban dauka ba bare
naga kowaye har ya tsinke,zaune nake kamar gunki ina
tunanin rigimar da za'ayi idan zancen nan ya isa kunnen
Haj Yaya?sannan in mama taji cewa yaynmu ya
rungumeni na ma kasa komawa cikin hall din,kukan
wayar nema ya kuma dawo dani daga tunanin da nakeyi
cikin rashin kuzari na yunkura na dauki wayar,sunan
Mami na gani akan screen din na dauka ina fadin ya dai
Mami?tace yaynmu ne yake nemanki,na danyi tsaki gami
da fadin me zaiyi min?ni fa ban son a dameni,tace sai ki
kirashi ki tambaye shi ni ban sani ba,ta kashe wayar
nasan taji haushin tsakin da nayi mata ne
Assalam ya yar kyakkyawa na zauna?da sauri na juyo
Adams ne nayi ajiyar zuciya sannan nace zauna mana ya
zauna gami da fadin ya kike zaune anan ke kadai,nace
na gaji da hayaniyar ne shi yasa na fito nan,yace is good
nima na nemeki ban ganki ba gashi bani da numbarki so
daga baya sai nayi tunanin fitowa shine na fito gashi nayi
sa'a baby tunamin sunanki,Amina sunana amma Iman
ake ce min ya gyara zama sannan yace sunan yayi min
duka biyun yanzu ya maganar mu?nace wacce maganar
kenan fa?yace ina sonki gane nifa ina sonki kuma aure ki
sannan zaki yi krt ki a England domin can zan tafi dake
ki yarda dani Iman ni mai sonki da dukkan gskyta
ne,dubanshi kawai nakeyi dan gayan black beauty ne
idanunshi masu kyau salon maganarshi da yan da yake
kiran sunana sai ya kara burgeni kuma na ji zan iya yin
uwar daki a rashin uwa wato zaniya auran shi a rashin
yaynmu....ya katse min tunani look Iman bani zuciyarki in
dan shiga nasan zaki soni lokaci kadan ba mai yawa ba
am yar kyakkyawa kinji?ya kura min ido nayi dariya
shima sai dariyar ya keyi,nace kaci gaba da neman fada
gurin yayanmu yanxu in yace ya yarda na aureka ni a
gurina ba matsala yayi shiru na yan dakikai sannna yace
nafiki sanin waye Maska din don in yace abu baya
canjawa ni dai zan nemi so gareki tare da yardarki kuma
tun da na ganki jikina ya bani kece madam dina da na
dade ina nema ashe tana Nigeria,dariya ya bani sosai
muna ta hira bamu ankaraba jin hayaniyar mutane
mukayi ashe har antashi,yaya kabir ya maida mu gida
bayan munyi sallama da Adams akan sai gobe,kafin
lokacin kamun Amarya tuni lbr ya bazu yaynmu ya
rungumeni na idar da sallar ishai mama ta kirani wane
lbr naji ana faman riritawa a gidan nan,cikin in ina na
gaya mata abinda ya faru amma bance mata ya
rungumeni ba ce mata nayi don ya kirani zai bani sako
ko sakon bai riga ya fada min ba sai gasu haj laure shine
suke ta surutunsu mama tace ance wai har rungume ki
yayi?cikin sauri nace aa bansan wannan ba shiru na dan
lokaci sannan ta juya ta fita,washe gari da safe misalin
karfe tara ina ta faman yiwa mama gyaran daki ita kuma
tana dakin Alhj tana mishi gyara kasancewar yaune
daurin aure,karar wayata na juyo daga dakinmu na nufi
dakin sai muka hadu da Jamila zata kawo na amsa ina
fadin Jamila har ynxu baku wuce haddar ba,ina sagir?
tace gashi can yaki yayi sauri ya saka kayan tacigaba da
cewa anty don Allah dama mu zauna kinga yau fa bikin
yayanmu daidai lokacin dana kara wayar a kunnena nace
to anki din maza ku wuce
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Hello yaynmu ne yace kina jina nace eh yace ban fa
karya ba bayan haka ina son ki hada mani kayana guri
daya kin gane?nace wanne kaya?yace ki dai sama min
abin da zan karya tukunna in kin zo sai ki gansu nace
to,bayan na gama sai na fito kamar munafuka don tun
jiya da abun nan ya faru ban fito ba tun da na shiga
daki,ina kicin ina hada mashi breakfast sai ga mami tace
wai shin jiya mai ya faru ne?naji wasu surutai itama
yanda na fada ma mami haka na fada mata tayi tsaki
sannan tace shine aka canza magana surutu kala kala
ana tayi ba dan Baba ya taka borki ba da sai anyi
rigima,gabana ya fadi nace waye ya gaya ma Baba
wannan lbr?tace oho kila yaynmu ne dan sun rasa wanda
ya gaya mishi.