Sashe 8
Tawa Ta Sameni Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Na idar da sallar magriba ina zaune a takure duk
tausayin mahaifina ya cika ni Alhj ya shigo da sallamarsa
ba sosai yake shiga dakin matanshi ba sai in bukatar
hakan ta taso ya karaso gurina yaya dai Iman?lfy dai ko?
nace lfy klau ka dawo lfy ya kasuwa?Amalhmdl Iman
kuma lfy lau muka dawo ina Habiban fa?nace tana cikin
dakinta,ya nufi dakin mama yana fadin Habiba sarkin
hidima hala wani aikin takeyi,sun jima sannan suka fito
naga fuskar mama murtuk babu alamar dariya ta zauna
kan kujera shima ya zauna kan daya kujerar dake kusa
dani yana fdin ban sanki da fushi ba ba halinki bane
ruko,kuma ba kya gaba,uhm kuskure mutumin nan yayi
ya kuma gane har kasuwa ya sameni shi da wani
Ibrahim ban san wanda ya nuna musu ni ba sai dai
ganinsu nayi nace miki har kuka yayi gabana yanzu kiyi
hakuri ki zo muje suna falona ku gaisa,mama ta ce cikin
fushi Alhj Mukhtar na taba yi maka musu?yace a'a tace
to tin da kaji nace ba zani ba itama ni na haifeta ba zata
ba to,ko kukan jini yakeyi ba zamu ba,yanzu ne ya san
damu?ba zan iya ba wllh in kuma ya matsa min sai na
maka shi kotu da sauri na dubi mama kalmar ta bani
mamaki sam ban taba tunanin mama tana fushi haka ba
hawaye ya soma zarya a kumatuna sam ba zan so haka
ba Alhj da shima mamaki ya hana shi magana sai ya
mike ya fita falon shi ya sami babana da yaya Ibrahim
hakuri ya basu gami da ce masu su je su sami kawu
malam can kuwa suka tafi kawu malam ya jima yana
yima babana nasiha sannan ya ce je gobe ya dawo suje
unguwar Rimi
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Misalin karfe biu saura kwata 1:45,zaune nake kan
sallayar da nayi sallah na jima ina adduoina game da
matsalolina, mama dake kan kujera ta dubeni Iman ynxu
ya zaki hada lesson da comp school din na ce nifa
mama ynxu duk basu dameni ba krt ma ya fita daga
raina mama ta kafa min ido sannan tace to me zakiyi in
baki krt ba?nayi shiru ta saka salati ku jimun yarinya
aure kike so ke nan ko?nan ma banyi magana ba tace
shi kenan kudina sun huta sai ki fito da mijin ko,na dubi
mama nace bafa dan haka dan haka bane dan....sai
kuma nayi shiru,yi min magana dan menene?nace dama
wani abokin yaynmu da yake can England yake sona
yace kuma a can zamu zauna can zanyi karatuna,mama
tace Alhj yayi min maganar shi yo koma zakiyi krt ai dai
sai da sakamako mai kyau ko?nace to wane ma lesson
zan shiga,mama tace ga wata nan ramat road ki shiga
tunda an kusa fara jarabawar ina gama salamat tsohuwar
makarantarku zaki zana jarabawar a can,nace yauwa
dama yafi,...Alhj ne yayi sallama mama tace lfy Alhj?na
ganka da rana yace lfy lau ya dubeni nayi mishi sannu da
zuwa yace kuzo Habiba ke da Iman ku sameni a dakina
gabana ya fadi mama tace in fa baban Iman ne ba zani
ba yace ina dai jiranku,falon cike yake da mutane Alhj ne
a kujerar bakn kofa 2 sitter sai kawu malam can gefe na
gane yaya Ibrahim da kuma babana sai wasu mutane
uku da ban sansu ba nan da nan mama ta dunke fuska
kusa da Alhj ta zauna nima na zauna kasa gefen
mama,sai baba yace uwata zo nan kusa dani mana ,na
dubi mama sai naga bata kalleni ba dan haka sai na nufi
babana kasa na zauna ya jawo ni kaina ya dora kan
gwiwowinshi naji wani irin muguwar soyayya irin ta da da
mahaifi na ratsani kawu malam ne ya soma magana
Habiba ga uban Amina ya zo bada hakuri akan irin
kuskuren da ya aikata a can baya,mama tace ai bai min
komai ba,babana yayi karfin hali yace haba Habiba nasan
nayi maki kuskure dan Allah ki yafe ni nasan baki da
ruko habiba,mama tace ai ni Idris dan ka sakeni ba laifi
kayi ba tunda halas ne sannan Allah ya bani wani mijin
wanda yafi ka komai nima sakamakon hakurina kenan,na
dubi mama banji dadin maganar data fada ba babana
akafi?na kuma gyara kwanciyata a jikin shi ni ina sonshi
nace a raina,kawu malam yace yanzu dai yace ki yafe
mashi babna yace yauwa nidai kimin aikin gafara mama
tayi shiru sauran mutanen sukayi tasa baki mama tace
meyasa sanda ya zalunceni ba wanda ya bada baki sai
yanzu da ya milla da kanshi zaizo ya wani ce wai na
yafe mishi,kai Idris kai ne mutumin da banyi tunanin yi
maka afuwa ba,ta soma hawaye kai ne ka aure ni tun
baka da komai kai ne ka fara sanina ya mace kai na fara
haifa ma 'ya amma daga karshe ka ce na tafi da yata kai
kafi son 'ya'ya maza daga tsatson fati ka manta?dan
haka ynxu ma sai kaje gurinta
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Tawa Tasameni 2-02
Posted by ANaM Dorayi on 08:27 PM, 03-Jan-16
Under: TAWA TASAMENI
__________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________
Tunda muke da kai ko ince tunda muka rabu da kai ka
taba kawo daidai da pant aba Iman,Alhj yace kiyi hakuri
Habiba ya wuce kice kin yafe masa,mama tana kuka
Alhj da sauran mutane ma suna bata hakuri kawu
malam ya soma mata fada to tunda duk nan ba mu isa
ba shi kenan karki yafe ko Allah ana mishi laifi yana
kuma yafewa bare ke,ganin ran kawu ya soma baci sai
tace shi kenan ya wuce ya shiga godiya yace Alhj
Mukhtar kaima na gode da irin rikon da kaima uwata
Allah ya saka da alheri ya dubeni uwata ynxu wacce
makaranta aka gama?ko shirin aure akeyi?na boye
fuskata a gwiwarshi,Alhj yace sun kammala sec bara to
paper din tata batayi kyau bane shine zata gyara
sannan asan abinyi, babana yace to batun miji fa?
Alhj
ya ce eh akwai wani Adamu abokin Abdulrahim tare
suke sana'ar tasu can a England shi nake zaton take
so,amma sai mun gama bincike mutumin Ghana ne ina
da abokin kasuwanci a can binciken ba zai bamu
wahala ba tunda Abdulrahim yace min game da halayen
Adamu babu matsala karatun ma yace a can zatayi shi
ne nace ya nemi iso gurinta,babana ya dubeni uwata
kina sonshi?na kada kai alamar eh sannan na boye
fuska ina kuka dan na san ba shi nake so ba,babana
yace Alhj kaga wani sakarci?wai kuma kuka take
yi,mama dama tuni ta tafi nima na tashi zan tafi
babana yace uwata wai yaushe zaki zo mana kwana
biyu ne?na ce sai na tamabayi mama Alhj yace ko
zuwa jibi ne ai na kawota dan Habiba sai da lallashi
yanzu, babana yace ba komai kasan fushin irin na mai
hakuri bai iya ba har na fita babana ni yake kallo
bakinshi yaki rufuwa.
tausayin mahaifina ya cika ni Alhj ya shigo da sallamarsa
ba sosai yake shiga dakin matanshi ba sai in bukatar
hakan ta taso ya karaso gurina yaya dai Iman?lfy dai ko?
nace lfy klau ka dawo lfy ya kasuwa?Amalhmdl Iman
kuma lfy lau muka dawo ina Habiban fa?nace tana cikin
dakinta,ya nufi dakin mama yana fadin Habiba sarkin
hidima hala wani aikin takeyi,sun jima sannan suka fito
naga fuskar mama murtuk babu alamar dariya ta zauna
kan kujera shima ya zauna kan daya kujerar dake kusa
dani yana fdin ban sanki da fushi ba ba halinki bane
ruko,kuma ba kya gaba,uhm kuskure mutumin nan yayi
ya kuma gane har kasuwa ya sameni shi da wani
Ibrahim ban san wanda ya nuna musu ni ba sai dai
ganinsu nayi nace miki har kuka yayi gabana yanzu kiyi
hakuri ki zo muje suna falona ku gaisa,mama ta ce cikin
fushi Alhj Mukhtar na taba yi maka musu?yace a'a tace
to tin da kaji nace ba zani ba itama ni na haifeta ba zata
ba to,ko kukan jini yakeyi ba zamu ba,yanzu ne ya san
damu?ba zan iya ba wllh in kuma ya matsa min sai na
maka shi kotu da sauri na dubi mama kalmar ta bani
mamaki sam ban taba tunanin mama tana fushi haka ba
hawaye ya soma zarya a kumatuna sam ba zan so haka
ba Alhj da shima mamaki ya hana shi magana sai ya
mike ya fita falon shi ya sami babana da yaya Ibrahim
hakuri ya basu gami da ce masu su je su sami kawu
malam can kuwa suka tafi kawu malam ya jima yana
yima babana nasiha sannan ya ce je gobe ya dawo suje
unguwar Rimi
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Misalin karfe biu saura kwata 1:45,zaune nake kan
sallayar da nayi sallah na jima ina adduoina game da
matsalolina, mama dake kan kujera ta dubeni Iman ynxu
ya zaki hada lesson da comp school din na ce nifa
mama ynxu duk basu dameni ba krt ma ya fita daga
raina mama ta kafa min ido sannan tace to me zakiyi in
baki krt ba?nayi shiru ta saka salati ku jimun yarinya
aure kike so ke nan ko?nan ma banyi magana ba tace
shi kenan kudina sun huta sai ki fito da mijin ko,na dubi
mama nace bafa dan haka dan haka bane dan....sai
kuma nayi shiru,yi min magana dan menene?nace dama
wani abokin yaynmu da yake can England yake sona
yace kuma a can zamu zauna can zanyi karatuna,mama
tace Alhj yayi min maganar shi yo koma zakiyi krt ai dai
sai da sakamako mai kyau ko?nace to wane ma lesson
zan shiga,mama tace ga wata nan ramat road ki shiga
tunda an kusa fara jarabawar ina gama salamat tsohuwar
makarantarku zaki zana jarabawar a can,nace yauwa
dama yafi,...Alhj ne yayi sallama mama tace lfy Alhj?na
ganka da rana yace lfy lau ya dubeni nayi mishi sannu da
zuwa yace kuzo Habiba ke da Iman ku sameni a dakina
gabana ya fadi mama tace in fa baban Iman ne ba zani
ba yace ina dai jiranku,falon cike yake da mutane Alhj ne
a kujerar bakn kofa 2 sitter sai kawu malam can gefe na
gane yaya Ibrahim da kuma babana sai wasu mutane
uku da ban sansu ba nan da nan mama ta dunke fuska
kusa da Alhj ta zauna nima na zauna kasa gefen
mama,sai baba yace uwata zo nan kusa dani mana ,na
dubi mama sai naga bata kalleni ba dan haka sai na nufi
babana kasa na zauna ya jawo ni kaina ya dora kan
gwiwowinshi naji wani irin muguwar soyayya irin ta da da
mahaifi na ratsani kawu malam ne ya soma magana
Habiba ga uban Amina ya zo bada hakuri akan irin
kuskuren da ya aikata a can baya,mama tace ai bai min
komai ba,babana yayi karfin hali yace haba Habiba nasan
nayi maki kuskure dan Allah ki yafe ni nasan baki da
ruko habiba,mama tace ai ni Idris dan ka sakeni ba laifi
kayi ba tunda halas ne sannan Allah ya bani wani mijin
wanda yafi ka komai nima sakamakon hakurina kenan,na
dubi mama banji dadin maganar data fada ba babana
akafi?na kuma gyara kwanciyata a jikin shi ni ina sonshi
nace a raina,kawu malam yace yanzu dai yace ki yafe
mashi babna yace yauwa nidai kimin aikin gafara mama
tayi shiru sauran mutanen sukayi tasa baki mama tace
meyasa sanda ya zalunceni ba wanda ya bada baki sai
yanzu da ya milla da kanshi zaizo ya wani ce wai na
yafe mishi,kai Idris kai ne mutumin da banyi tunanin yi
maka afuwa ba,ta soma hawaye kai ne ka aure ni tun
baka da komai kai ne ka fara sanina ya mace kai na fara
haifa ma 'ya amma daga karshe ka ce na tafi da yata kai
kafi son 'ya'ya maza daga tsatson fati ka manta?dan
haka ynxu ma sai kaje gurinta
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Tawa Tasameni 2-02
Posted by ANaM Dorayi on 08:27 PM, 03-Jan-16
Under: TAWA TASAMENI
__________NA HALIMA ABDULLAHI K/MASHI________
Tunda muke da kai ko ince tunda muka rabu da kai ka
taba kawo daidai da pant aba Iman,Alhj yace kiyi hakuri
Habiba ya wuce kice kin yafe masa,mama tana kuka
Alhj da sauran mutane ma suna bata hakuri kawu
malam ya soma mata fada to tunda duk nan ba mu isa
ba shi kenan karki yafe ko Allah ana mishi laifi yana
kuma yafewa bare ke,ganin ran kawu ya soma baci sai
tace shi kenan ya wuce ya shiga godiya yace Alhj
Mukhtar kaima na gode da irin rikon da kaima uwata
Allah ya saka da alheri ya dubeni uwata ynxu wacce
makaranta aka gama?ko shirin aure akeyi?na boye
fuskata a gwiwarshi,Alhj yace sun kammala sec bara to
paper din tata batayi kyau bane shine zata gyara
sannan asan abinyi, babana yace to batun miji fa?
Alhj
ya ce eh akwai wani Adamu abokin Abdulrahim tare
suke sana'ar tasu can a England shi nake zaton take
so,amma sai mun gama bincike mutumin Ghana ne ina
da abokin kasuwanci a can binciken ba zai bamu
wahala ba tunda Abdulrahim yace min game da halayen
Adamu babu matsala karatun ma yace a can zatayi shi
ne nace ya nemi iso gurinta,babana ya dubeni uwata
kina sonshi?na kada kai alamar eh sannan na boye
fuska ina kuka dan na san ba shi nake so ba,babana
yace Alhj kaga wani sakarci?wai kuma kuka take
yi,mama dama tuni ta tafi nima na tashi zan tafi
babana yace uwata wai yaushe zaki zo mana kwana
biyu ne?na ce sai na tamabayi mama Alhj yace ko
zuwa jibi ne ai na kawota dan Habiba sai da lallashi
yanzu, babana yace ba komai kasan fushin irin na mai
hakuri bai iya ba har na fita babana ni yake kallo
bakinshi yaki rufuwa.