Sashe 4
Tawa Ta Sameni Part 2 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Na dubi kaina a madubi sannan nace kai
Allah ya saka ma telolin shagon yaya sulaiman da
alkhairi ganin yanda na fito cikin dinkin da ke jikina
material ne blue mai filawoyi fari da bakake ga stones
suna kyalli nasa sarka da yan kunne fashion blue jaka ta
da takalmi karamin gyalena fari ina cikin fesa turare ne
wayata ta soma ringin na duba yaynmu ne na dauka kin
shirya ne? tambayar da ya soma yi min kenan,na shirya
na ce cikin sanyaya murya ya dan ja numfashi to fito
waje na ga kwaliyarki kafin in wuce kinsan fa ni zanje
can ne mu tafi tare da mimi nace to amma raina nace
ina ruwana in ma da mamanta zaku,ya kashe wayar na
dubi agogo takwas da rabi na dare nace anya mama zata
barni na tafi kuwa mami ta shigo dakin itama cikin less
fari tayi kyau nace zakije ne?tace zanje kinsan nasir
zanbi nace yawwa har naji dadi tace su Bilki da Sa'a da
kyar ne zuwansu amma suna dai can gidan amarya nace
har an kaita ne?mami tace an kaita mana daga can zaa
dauketa nace mami mamanmu na falo ne?ina son fita
bana son ta ganni zata iya cewa na koma dare yayi tace
aa bata nan shigowata na ganta da tire tayi sashin Alhj
nace yauwa dama yaynmu ne yake kirana nayi kyau
mami banji kin yaba ba mami tace kinfa hadu wllh nace
nagode,bari naje daga can fa zan wuce sai mun hadu
don nima Nasir yace yana hanya sai yazo nan ya daukeni
sannan yaje ya dau sauran kawayen Amarya,muka fito a
tare tana fadin gara nayi damadama da abuna kada inje
wata ta kwace min an ganni yar yarinya mukayi dariya
muka tafa kowa ya kama gabanshi,nayi waje ita kuma
tayi dakinsu jiran Nasir dinta,na dubi motar da ita kadai
ce a harabar gidanmu ban san motar ba na dan tsaya
nesa da motar ina ta dube dube to ina yayanmu yayi ne?
din din naji hon daga motar gun motar na nufa ba dama
kaga na ciki ya sauke glass din motar sai da jikina yayi
yarrr yanda na ganshi yayi masifar kyau kyanshi ya kara
fito tamkar shi yayi kanshi ya bude min mazaunin
gaba,shigo kawai yace min sannan na shiga wow wani
kamshi da sanyi baa magana motar sabuwa ce dal,bai
min magana ba muka fita munyi tfy sosai ba tare da yayi
min magana ba sai wakar mutuniyarshi wato celine dion
ke tashi a cikin motar,can wayata ta soma ringin a jaka
na ciro ta mama ce,gabana ya fadi na dauka mama tace
cikin tsawa ina kika fita yanzu?wurin dinner fa zamu
tafi,wa kika tambaya nace don Allah mama kiyi hakuri
tace karfe nawa zaku dawo?wllh ban sani ba,to ki kula
da kanki ki tsare mutuncinki kinji ko?nace to mama in
Allah ya yarda zan kiyaye,tace to don gsky da ina dakin
ba zaki fita ba,tara saura sai yauamsh za'a fara bare a
gama nace kiyi hkr zamu dawo da wuri,ya juyo ya dubeni
bayan na gama wayar sannan ya dauke ido yamai da kan
titi sannu a hankali ya tsaya a gefen titi ya kuma dubana
kinyi kyau sosai nayi murmuahi nagode,ya zuba min ido
ni kuma na kasa dubanahi sai dai wani farin ciki da nake
jin shi yaja wani dogon numfashi sannan yace
Imman!...ya ja sunan tare da kama hannuna wani irin
yanayi mai wuyar fassara na shiga ban taba jina cikin irin
wannan yanayin ba ya dan murza min yatsuna sannan ya
tsare ni da ido tare da fadin baki amsa min ba na kira
sunanki iman nace umm....ya cigaba dan Allah iman ko
bana nan kada ki tsaya harkar samari ki taimakeni ki
cigaba da karatunki kinji?ki barni na zaba miki miji dai
dai da ra'ayinki wanda kike so shima yake mutuwar sonki
kinji little sister di ta,wani haushi ya kamani na zunburo
baki a raina nace dama nasan ba wani sona yake ba
Amira tace min ta ga kamar yana sona ne,ya kai
yatsansa kan lebe na ya dan buga kadan sannan ya ce
kina da wanda kike so ko?nace a'a cikin kulewa da
shagwaba kamar zan yi kuka yace to menene na jin
haushi umm?na kara turo baki gami da girgiza kai.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
kafaduna ya dafa,ina kyafta ido sai ga hawaye,kawai ji
nayi ya jawo ni ya rungume wai yana lallashina,sorry my
sister bar kuka,kan uba jina cikin kirjinshi sai na manta
duniyar da nake, kai SO! ba dama ne,duk da na san bai
kamata na biye mashi mu hada jiki ba amma sai na kasa
janye nawa jikin,cikin taushin murya yace kince
min,zakiyi krtn ko?ban motsa ba ya cigaba na san kina
kokari da hazaka ki gyara paper ki wannan shekaran kinji
ko?karki damu da maganar aure yanzu barshi nan da
shekara biyar nan gaba,ya dago ni daga jikinshi yasa
hannunshi ya rike fuskata yana duban idona hawaye na
zuba, idonshi cikin nawa yake kallona,kin min alkawari
zaki yi krt ba sauraron samari?na rintse idona dan ba zan
jure kallonshi ba sonshi sai ya kasheni a raina nace ni ba
wani krt da zanyi tunda kai kayi naka auran ko menene
matsalarshi da karatuna?me zai karu cikin krt oho?kamar
yasan tunanin da na keyi sai naji ya ce karki yi tunanin
ina ruwana cikin harkar krtn ki akwai dalili kin gane
bance komai ba ya sakar min fuska sannan ya bani
hankici gashi share hawahenki na karba shi kuma ya
anshi jakata yace nasan ba za'a rasa yan kayan shafe
shafe cikin jakar ba ko?ya dubeni ko babu?nace akwai
yace ni kike wa magana kina yanga?daidai lokacin ya
cire sinkin hotunan jiya menene wannan?bai jira amsa ta
ba ya cigaba da kallon hotunan yana cewa kai mun yi
kyau amma duka nawa ne ni dai kallonshi nake kawai na
gyara fuskata sosai shi kuma ya bude wani aljihu yasa
hotunan sannan ya dauko wayarshi yana fadin bari na
kunna wayar nan na san za'ayi ta nemana a jita a rufe
shi yasa nabi wayoyin na rufe, ni sai mamakinshi nake yi
kamar ba shi ba, ya dubeni zaiyi magana wayarshi ta
soma ringin ya dauka hello Nas yayane?ina juyo muryar
Nasir na fadin Maska kai wane irin dan iskan mutum ne
kana duba agogon ka kuwa?kasan ynxu tara da rabi kai
fa kace tara daidai ba African tym shine ynxu dan iya
shege daga dauko mota sai miji ka shiru kama kashe
wayoyi,to ka samemu a wajen dinner domin har Amarya
tana gun,yayanmu yace ni ake jira kenan yace eh mana
kai kadai muke jira Amarya bata shiga gurin ba gata nan
a mota sai ka iso ku shiga tare,gani nan yace sannan ya
kashe ya ja mota muka tafi,ya dubeni kece mutum ta
farko da ta soma shiga motar nan, naso Mimi ta soma
shiga sai gashi kin mata shigar sauri kin shige mata
mota sannan hotonki shine na farkon zama ajiya cikin
aljihun motar kinsan ko a kannena kina da babban
matsayin da kannena basu taka ba, nayi murmushi
sannan nace nagode,muka isa gurin ya ajiye motar ya
fito yana neman Nasir a waya can ya sameshi Nas na
iso kuna daidai ina ne,yace gamu na bayanka kai baka
ganmu ba,ya dubeni to fito Hajiya,na fito daidai sanda
Anty mimi ta fito daga motar Nasir muka dubi juna ni da
ita, shadda galila tasa dark green shima yaynmu ita yasa
ankon kenan sukayi tayi kyau na fitar hankali ta sa sarka
kirar dubai ga ashoben da aka sa mata a kanta ya dauru
gashi har kan kafada duk sai naji na raina kaina,ganin ta
daure fuska kuma tayi fushi hatta Nasir na kula yayi
mamakin ganinmu tare,shi kam gogan ko a jikinshi ya isa
gurinta madam kin jirani ko?sorry zo muje ana jiranmu
ya kama hannunta muka bisu ni da Nasir sauran abokan
ango sun taryi Amarya da Ango,wuri yayi wuri kowanne
teburi mutum hudu mata biyu maza biyu,Amarya da
Ango su biyu ne a gunsu mu kuma mu uku ne ni sai
Mami sai Nasir,can an soma ciye ciye sai ga Adams
bansan ta inda ya fito ba sai ganinshi nayi ya dubeni,yar
kyakkyawa ina kika shiga ne yau duk banganki ba?kafin
nayi magana ya juyo gun Nasir Assalamu alaikum
abokina ai min afuwa 'yar kyakkyawa ta tsone min ido
bana ganin kowa sai ita yace to ai shi kenan tunda ka
ganta ynxu sai mu gaisa waalaikassalam,mu kayi dariya
sannan ya zauna bakici komai ba yar gidana ya miko min
cinyar kaza saitin bakina ci wannan mana na kauda kaina
sannan nace a'a Adam bana cin komai juice zansha,yace
sha mana ko na danji sanyi kinga Nasir yasa yar gidanshi
a gaba sai ciyar da ita yake ba ruwanshi dake,Mami tayi
dariya tace to tunda ynxu kaxo ai sai ka bata yace to ba
gashi taki ci ba na fa dade ina kallonki naga shigowarki
tare da Maska da Amarya na dubi gun yayanmu ga
mamakina duk hankalinshi na gurin mu ya cika yayi fam
tamkar ya fashe Adams ma ya dubeshi yace yar gidana
kin ga yanda Maska ke faman hararata?nace to ya maka
kashedi kaki ji ba?Adam kana son bata ma kanka lokaci
ne kawai yardar yayanmu shine tawa,Adams ya dubi
Nasir yace Nasir yi mana sharia,Nasir yace ina
jinku,naga yar kyakkyawa ina so ina ruwan yaynsu,Nasir
ya nuna mami yace baga yar gidana ba da muka shirya
kanmu dole ya barmu,Adams yace to shi ne ta kasa
ganewa tabbas in kin yarda na san halin Maska in har
yace yes baya yarda yace no kin gane?so in har da
gaske kike sona zan aureki kuma zakiji dadi sosai yanda
nake jinki a raina, ko! na dubeshi,yace ba sai kin sha
wahala wajen zuwa gurin malami ba zaki mallakeni son
ranki,Allah sai yanda kikayi dani na rantse miki,na soma
dariya shima yana dariya mami suna ta hirar su suma
yace a makaranta wane matsayi kike son ki taka?
Allah ya saka ma telolin shagon yaya sulaiman da
alkhairi ganin yanda na fito cikin dinkin da ke jikina
material ne blue mai filawoyi fari da bakake ga stones
suna kyalli nasa sarka da yan kunne fashion blue jaka ta
da takalmi karamin gyalena fari ina cikin fesa turare ne
wayata ta soma ringin na duba yaynmu ne na dauka kin
shirya ne? tambayar da ya soma yi min kenan,na shirya
na ce cikin sanyaya murya ya dan ja numfashi to fito
waje na ga kwaliyarki kafin in wuce kinsan fa ni zanje
can ne mu tafi tare da mimi nace to amma raina nace
ina ruwana in ma da mamanta zaku,ya kashe wayar na
dubi agogo takwas da rabi na dare nace anya mama zata
barni na tafi kuwa mami ta shigo dakin itama cikin less
fari tayi kyau nace zakije ne?tace zanje kinsan nasir
zanbi nace yawwa har naji dadi tace su Bilki da Sa'a da
kyar ne zuwansu amma suna dai can gidan amarya nace
har an kaita ne?mami tace an kaita mana daga can zaa
dauketa nace mami mamanmu na falo ne?ina son fita
bana son ta ganni zata iya cewa na koma dare yayi tace
aa bata nan shigowata na ganta da tire tayi sashin Alhj
nace yauwa dama yaynmu ne yake kirana nayi kyau
mami banji kin yaba ba mami tace kinfa hadu wllh nace
nagode,bari naje daga can fa zan wuce sai mun hadu
don nima Nasir yace yana hanya sai yazo nan ya daukeni
sannan yaje ya dau sauran kawayen Amarya,muka fito a
tare tana fadin gara nayi damadama da abuna kada inje
wata ta kwace min an ganni yar yarinya mukayi dariya
muka tafa kowa ya kama gabanshi,nayi waje ita kuma
tayi dakinsu jiran Nasir dinta,na dubi motar da ita kadai
ce a harabar gidanmu ban san motar ba na dan tsaya
nesa da motar ina ta dube dube to ina yayanmu yayi ne?
din din naji hon daga motar gun motar na nufa ba dama
kaga na ciki ya sauke glass din motar sai da jikina yayi
yarrr yanda na ganshi yayi masifar kyau kyanshi ya kara
fito tamkar shi yayi kanshi ya bude min mazaunin
gaba,shigo kawai yace min sannan na shiga wow wani
kamshi da sanyi baa magana motar sabuwa ce dal,bai
min magana ba muka fita munyi tfy sosai ba tare da yayi
min magana ba sai wakar mutuniyarshi wato celine dion
ke tashi a cikin motar,can wayata ta soma ringin a jaka
na ciro ta mama ce,gabana ya fadi na dauka mama tace
cikin tsawa ina kika fita yanzu?wurin dinner fa zamu
tafi,wa kika tambaya nace don Allah mama kiyi hakuri
tace karfe nawa zaku dawo?wllh ban sani ba,to ki kula
da kanki ki tsare mutuncinki kinji ko?nace to mama in
Allah ya yarda zan kiyaye,tace to don gsky da ina dakin
ba zaki fita ba,tara saura sai yauamsh za'a fara bare a
gama nace kiyi hkr zamu dawo da wuri,ya juyo ya dubeni
bayan na gama wayar sannan ya dauke ido yamai da kan
titi sannu a hankali ya tsaya a gefen titi ya kuma dubana
kinyi kyau sosai nayi murmuahi nagode,ya zuba min ido
ni kuma na kasa dubanahi sai dai wani farin ciki da nake
jin shi yaja wani dogon numfashi sannan yace
Imman!...ya ja sunan tare da kama hannuna wani irin
yanayi mai wuyar fassara na shiga ban taba jina cikin irin
wannan yanayin ba ya dan murza min yatsuna sannan ya
tsare ni da ido tare da fadin baki amsa min ba na kira
sunanki iman nace umm....ya cigaba dan Allah iman ko
bana nan kada ki tsaya harkar samari ki taimakeni ki
cigaba da karatunki kinji?ki barni na zaba miki miji dai
dai da ra'ayinki wanda kike so shima yake mutuwar sonki
kinji little sister di ta,wani haushi ya kamani na zunburo
baki a raina nace dama nasan ba wani sona yake ba
Amira tace min ta ga kamar yana sona ne,ya kai
yatsansa kan lebe na ya dan buga kadan sannan ya ce
kina da wanda kike so ko?nace a'a cikin kulewa da
shagwaba kamar zan yi kuka yace to menene na jin
haushi umm?na kara turo baki gami da girgiza kai.
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
kafaduna ya dafa,ina kyafta ido sai ga hawaye,kawai ji
nayi ya jawo ni ya rungume wai yana lallashina,sorry my
sister bar kuka,kan uba jina cikin kirjinshi sai na manta
duniyar da nake, kai SO! ba dama ne,duk da na san bai
kamata na biye mashi mu hada jiki ba amma sai na kasa
janye nawa jikin,cikin taushin murya yace kince
min,zakiyi krtn ko?ban motsa ba ya cigaba na san kina
kokari da hazaka ki gyara paper ki wannan shekaran kinji
ko?karki damu da maganar aure yanzu barshi nan da
shekara biyar nan gaba,ya dago ni daga jikinshi yasa
hannunshi ya rike fuskata yana duban idona hawaye na
zuba, idonshi cikin nawa yake kallona,kin min alkawari
zaki yi krt ba sauraron samari?na rintse idona dan ba zan
jure kallonshi ba sonshi sai ya kasheni a raina nace ni ba
wani krt da zanyi tunda kai kayi naka auran ko menene
matsalarshi da karatuna?me zai karu cikin krt oho?kamar
yasan tunanin da na keyi sai naji ya ce karki yi tunanin
ina ruwana cikin harkar krtn ki akwai dalili kin gane
bance komai ba ya sakar min fuska sannan ya bani
hankici gashi share hawahenki na karba shi kuma ya
anshi jakata yace nasan ba za'a rasa yan kayan shafe
shafe cikin jakar ba ko?ya dubeni ko babu?nace akwai
yace ni kike wa magana kina yanga?daidai lokacin ya
cire sinkin hotunan jiya menene wannan?bai jira amsa ta
ba ya cigaba da kallon hotunan yana cewa kai mun yi
kyau amma duka nawa ne ni dai kallonshi nake kawai na
gyara fuskata sosai shi kuma ya bude wani aljihu yasa
hotunan sannan ya dauko wayarshi yana fadin bari na
kunna wayar nan na san za'ayi ta nemana a jita a rufe
shi yasa nabi wayoyin na rufe, ni sai mamakinshi nake yi
kamar ba shi ba, ya dubeni zaiyi magana wayarshi ta
soma ringin ya dauka hello Nas yayane?ina juyo muryar
Nasir na fadin Maska kai wane irin dan iskan mutum ne
kana duba agogon ka kuwa?kasan ynxu tara da rabi kai
fa kace tara daidai ba African tym shine ynxu dan iya
shege daga dauko mota sai miji ka shiru kama kashe
wayoyi,to ka samemu a wajen dinner domin har Amarya
tana gun,yayanmu yace ni ake jira kenan yace eh mana
kai kadai muke jira Amarya bata shiga gurin ba gata nan
a mota sai ka iso ku shiga tare,gani nan yace sannan ya
kashe ya ja mota muka tafi,ya dubeni kece mutum ta
farko da ta soma shiga motar nan, naso Mimi ta soma
shiga sai gashi kin mata shigar sauri kin shige mata
mota sannan hotonki shine na farkon zama ajiya cikin
aljihun motar kinsan ko a kannena kina da babban
matsayin da kannena basu taka ba, nayi murmushi
sannan nace nagode,muka isa gurin ya ajiye motar ya
fito yana neman Nasir a waya can ya sameshi Nas na
iso kuna daidai ina ne,yace gamu na bayanka kai baka
ganmu ba,ya dubeni to fito Hajiya,na fito daidai sanda
Anty mimi ta fito daga motar Nasir muka dubi juna ni da
ita, shadda galila tasa dark green shima yaynmu ita yasa
ankon kenan sukayi tayi kyau na fitar hankali ta sa sarka
kirar dubai ga ashoben da aka sa mata a kanta ya dauru
gashi har kan kafada duk sai naji na raina kaina,ganin ta
daure fuska kuma tayi fushi hatta Nasir na kula yayi
mamakin ganinmu tare,shi kam gogan ko a jikinshi ya isa
gurinta madam kin jirani ko?sorry zo muje ana jiranmu
ya kama hannunta muka bisu ni da Nasir sauran abokan
ango sun taryi Amarya da Ango,wuri yayi wuri kowanne
teburi mutum hudu mata biyu maza biyu,Amarya da
Ango su biyu ne a gunsu mu kuma mu uku ne ni sai
Mami sai Nasir,can an soma ciye ciye sai ga Adams
bansan ta inda ya fito ba sai ganinshi nayi ya dubeni,yar
kyakkyawa ina kika shiga ne yau duk banganki ba?kafin
nayi magana ya juyo gun Nasir Assalamu alaikum
abokina ai min afuwa 'yar kyakkyawa ta tsone min ido
bana ganin kowa sai ita yace to ai shi kenan tunda ka
ganta ynxu sai mu gaisa waalaikassalam,mu kayi dariya
sannan ya zauna bakici komai ba yar gidana ya miko min
cinyar kaza saitin bakina ci wannan mana na kauda kaina
sannan nace a'a Adam bana cin komai juice zansha,yace
sha mana ko na danji sanyi kinga Nasir yasa yar gidanshi
a gaba sai ciyar da ita yake ba ruwanshi dake,Mami tayi
dariya tace to tunda ynxu kaxo ai sai ka bata yace to ba
gashi taki ci ba na fa dade ina kallonki naga shigowarki
tare da Maska da Amarya na dubi gun yayanmu ga
mamakina duk hankalinshi na gurin mu ya cika yayi fam
tamkar ya fashe Adams ma ya dubeshi yace yar gidana
kin ga yanda Maska ke faman hararata?nace to ya maka
kashedi kaki ji ba?Adam kana son bata ma kanka lokaci
ne kawai yardar yayanmu shine tawa,Adams ya dubi
Nasir yace Nasir yi mana sharia,Nasir yace ina
jinku,naga yar kyakkyawa ina so ina ruwan yaynsu,Nasir
ya nuna mami yace baga yar gidana ba da muka shirya
kanmu dole ya barmu,Adams yace to shi ne ta kasa
ganewa tabbas in kin yarda na san halin Maska in har
yace yes baya yarda yace no kin gane?so in har da
gaske kike sona zan aureki kuma zakiji dadi sosai yanda
nake jinki a raina, ko! na dubeshi,yace ba sai kin sha
wahala wajen zuwa gurin malami ba zaki mallakeni son
ranki,Allah sai yanda kikayi dani na rantse miki,na soma
dariya shima yana dariya mami suna ta hirar su suma
yace a makaranta wane matsayi kike son ki taka?