Sashe 6
Tawa Ta Sameni Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
So masifa ne yanda naga rana haka naga dare sai bayan
nayi sallar Asuba sannan barci ya daukeni nannauyan
barci mai cike da mafarkai kala-kala,mama ta tasheni
karfe bakwai tayi lokacin da ciwon kirji mai karfi na tashi
hankalin mama ya tashi sosai ta yiwa Alhj waya yana
dakinshi sai gashi yazo,yace shirya ku je Rimi Clinic zan
sameku ina yin wanka mama tace kodai a siyo mata
magani a chemist?Alhj yace a'a ku daije in ciwonta ne fa
kinsan da kirji yake farawa sannan ta suma ku dai tashi
kafin suman yazo,ko wanka banyi ba muka tafi bayan
mun ga likita ne sai ya bani gado raina baiso ba amma
dole na kwanta an min allurai na samu bacci ya daukeni
da sauri ba ni na farka ba sai wurin Azahar mama ta rike
min hannu tana min sannu,na yunkura na tashi har yanxu
saitin zuciyata bai daina zugi ba,da taimakon mama na
samu naje bayi bayan na dawo ne na samu likita ya
shigo zai dubani daidai lokacin yaynmu ya shigo shima
suka gaisa da mama ya tambayeta jikina tacemashi da
sauki,sannan ta fita likitan yace na kwanta sannan yace
ya nake jin saitin zuciyata?nace da sauki sosai saidai
yana min zugi har ynzu na dubi yayanmu da ya kafa min
ido na kauda kai dan ni ko ganin shi bana sonyi,Doctor
ya juyo gurin yayanmu yace yallabai tun safe nake
neman ka a waya ban sameka ba ko da dai kana Amarci
don Allah kayi hakuri na taso ka ko?yaynmu yace no ba
komai matsalar ntwk ne shi yasa baki sameni ba,ya
cigaba da cewa sanda kika yi min waya ina kan hanyar
zuwa nan don Alhj mu ya sanar dani da na kirashi,likitan
yace ciwonta yana barazanar dawowa da karfinsa abinda
ya haifar mata ada ciwon ta sa wani abu a ranta sosai
ta matsa ma kanta da tunaninshi gabanta yana mugun
faduwa inta ganshi,ya batun da kai wancan lokacin?
kasan fa sai da lallashi sannan zaku san matsalar ta,ku
san kuma maganinta sannan muma namu aikin yayi
kyau,yayanmu ya dubeni sannan yace kamar yanda na
sanar da kai na san matsalarta fiye da kowa a gidanmu
ita dai ta cika zafafa abu ne,bata son bin komai a hankali
shine matsalarta,yaja kujera ya zauna kusa da gadon
Iman!ya kira sunana na dubeshi har ynxu mamakin
maganarshi nakeyi yasan matsalata?ke nan ya san ina
sonshi?dan ni dai a sanina bani da wata matsala da ta
wuce wannan.Anty yagana na shigowa Adams da mami
da Amira suka shigo ya rusuna ya gaida mama taja Anty
yagana suka fita,Adams ya dubeni ke yar gidana ya haka
ta faru?nayi murmuahi sannna nace ikon Allah kenan
Adams ba abin mamaki bane ko da mutuwa aka ce
nayi,ya tsare ni da ido kar ki ja mon yar gidana karki min
fatan mutuwarki dan ban san halin da zan shiga ba a
raina naji zan iya auran Adams gsky ba zan tabbatar ma
da yaynmu zancenshi ba shi kuma maye ne yake in har
zai zauna da mutum sai ya san halin da yake ciki,Adams
ya dawo dani daga tunanina kinyi shiru yar gidana ko
jikin ne?a'a kadan kadan kirjina ke min ciwo su mami
suka min sannu yaynmu ne yayi sallama ya shigo ganin
Adams ya bashi mamaki sai naga ya dauke fuska a
daure,hannu yaba Adams suka gaisa sannan yace dama
naso daga nan gidan Nasir zan sameka muje ku gaisa da
Amarya sannan mukai ku airport,ina su john suke?sun
fita da Nasir nima ynxu naje sallama da yar gidana shine
na samu su mami sukayi min bayanin tana nan sai
mukazo amma fa ina ganin ba zamu tafi tare da su john
ba,because of what?yaynmu yayi saurin tare shi da
tambaya,Adams yace kana son sani ne?to saboda sister
dinka yaynmu yace yana da kyau ka san su ma ta lagos
zasu tafi dan haka muje mu sallamesu,Adams ya dubeni
zan dawo yar gidana kinji ko?gira na daga shiko yaynmu
harara ya sakar min ya wuce abinshi,mun jima dasu
mami sannan mukayi sallama,sukan su yaynmu suna fita
sai gidan Nasir inda rigima ta sarke tsakanin yaynmu da
Adams yaynmu ya nunashi kai Adams kana mantawa da
halina kasan fa in har nace no ba mai canja min ra'ayi
ko?kasan haka kafi kowa ma sanin hakan amma kana
bata ma kanka llokaci ne a banza,Adams ya dafa yaynmu
Maska na maka alkawarin barin kanwarka akan sharadi
guda biu na farko in tace bata sona na biu kuma in ka
gaya min hujja mai karfi da ba ka son na nemeta ka
fahimta?yaynmu yace don so bata sonka maganar hijja
kuma babu kasan baka isa in maka karya ba baya ga
tana da wanda takeso da na tsaya maka ka aureta amma
ynxu am sorry to say bazata aure ka ba in kuma ba zaka
bata lokaci ne to shi kenan,Adams ya kule Maska na
gama sanin cewa kaima son yarinyar nan kakeyi tun
lokacin da nasamu lbr ba dadynka ya haifeta ba,yaynmu
yayi wata dariya mai kama da yake sannan ya dubi su
nasir wayanda sukayi cirko cirkk suna duban abokan juna
mafi kusanci da juna a england suna rigima a kan yar
yarinya kamar yanda maska ke kiranta,kunji shi da wani
magana kai kanka ka san in ina sonta baka isa ka
nemeta ba bayan haka ba ni da ra'ayin auran kananan
yara don bana son raini so please and please kabar
maganar nan ma dan zamu iya rabuwa da juna,Adams
yace and so what idan mun rabu?na shirya,Nasir yace
dan Allah ku saurara haka kai Maska kayi hakuri mana
tunda ka san ko shi wane ne in yana da wata matsala ne
sai ka mishi bayani ga matsalar ka shi yasa kaga in da
gyara sai ya gyara,yaynmu yace Adams yace namiji
ne,bashi da wata matsala sai dai ya nemi matarshi a
gaba Adams yace ai na samu yanxu kai kuma baka isa
ka hana ba,Ok! zamu gani kana proud din baka taba
neman abu ka rasa ko?to zaka fara akan wannan inji
Maska,su John dasu Nasir sune suka bada baki kafin
sukayi sallama amma banda Adams yace sai ya kara
kwana biu,sun kaisu airport sannan suka wuce gidan
amarya wacce ta cika fam da fushi,yaynmu ya dubeta
madam kimin afuwa kinsan ina tare da baki yau zasu tafi
ko shiyasa ya fada lokacin da yake zaunawa kusa da ita
su Nasir da Adams ma suka zauna,ta dan yatsina fuska
sannan ta gaishe su yace yunwa fa mukeji fa,ta dube shi
baku ci binciba?ayya gashi nayi bakin kawaye momina ne
ta rako su shine suka cinye Dukda,ranshi ya sosu amma
bai nuna ba sai yace shi kenan kawo masu wani dan
abin sha mana,ta mike tana karairaya Nasir ya bita da
kallo sannan ya dauke kai shima irin matan nan basa
birgeshi sam bata son mutane yaci ace yanda suke
abokan Maska ace sun saba amma ita sai girman kai
kamar yar wani da wata gashi daga gani za tayi rowa kai
shi kyanta ma bata birge shi mace a bushe haka?fari ne
da hanci kawai shi kuma bai ma cika son dogon hanci
ba,tunanin shi ya katse lokacin da taje musu da robar
ruwan Cway da kofuna,kunya ta kama yayamu ya dubeta
ke ba wani mai dan zaki ne?bana yiwa Kabir waya ya
kawo drinks ba?ta dan yatsina fuska zata tashi Nasir
yace no yi zamanki don ni dam nake sai dai ko Adams,
Adams da ya zuba tagumi yana tunanin Iman ya ce am
ok nima a koshe na ke,sun dan yi hira sam ita bata sa
masu baki ba TV kawai take kallo ko da zasu tafi ba tayi
musu magana ba sai Nasir ne yace mu mun wuce,to
kawai tace suka fita yayi masu rakiya ya dawo su kuma
su ka nufi gurinmu a Asibiti.
nayi sallar Asuba sannan barci ya daukeni nannauyan
barci mai cike da mafarkai kala-kala,mama ta tasheni
karfe bakwai tayi lokacin da ciwon kirji mai karfi na tashi
hankalin mama ya tashi sosai ta yiwa Alhj waya yana
dakinshi sai gashi yazo,yace shirya ku je Rimi Clinic zan
sameku ina yin wanka mama tace kodai a siyo mata
magani a chemist?Alhj yace a'a ku daije in ciwonta ne fa
kinsan da kirji yake farawa sannan ta suma ku dai tashi
kafin suman yazo,ko wanka banyi ba muka tafi bayan
mun ga likita ne sai ya bani gado raina baiso ba amma
dole na kwanta an min allurai na samu bacci ya daukeni
da sauri ba ni na farka ba sai wurin Azahar mama ta rike
min hannu tana min sannu,na yunkura na tashi har yanxu
saitin zuciyata bai daina zugi ba,da taimakon mama na
samu naje bayi bayan na dawo ne na samu likita ya
shigo zai dubani daidai lokacin yaynmu ya shigo shima
suka gaisa da mama ya tambayeta jikina tacemashi da
sauki,sannan ta fita likitan yace na kwanta sannan yace
ya nake jin saitin zuciyata?nace da sauki sosai saidai
yana min zugi har ynzu na dubi yayanmu da ya kafa min
ido na kauda kai dan ni ko ganin shi bana sonyi,Doctor
ya juyo gurin yayanmu yace yallabai tun safe nake
neman ka a waya ban sameka ba ko da dai kana Amarci
don Allah kayi hakuri na taso ka ko?yaynmu yace no ba
komai matsalar ntwk ne shi yasa baki sameni ba,ya
cigaba da cewa sanda kika yi min waya ina kan hanyar
zuwa nan don Alhj mu ya sanar dani da na kirashi,likitan
yace ciwonta yana barazanar dawowa da karfinsa abinda
ya haifar mata ada ciwon ta sa wani abu a ranta sosai
ta matsa ma kanta da tunaninshi gabanta yana mugun
faduwa inta ganshi,ya batun da kai wancan lokacin?
kasan fa sai da lallashi sannan zaku san matsalar ta,ku
san kuma maganinta sannan muma namu aikin yayi
kyau,yayanmu ya dubeni sannan yace kamar yanda na
sanar da kai na san matsalarta fiye da kowa a gidanmu
ita dai ta cika zafafa abu ne,bata son bin komai a hankali
shine matsalarta,yaja kujera ya zauna kusa da gadon
Iman!ya kira sunana na dubeshi har ynxu mamakin
maganarshi nakeyi yasan matsalata?ke nan ya san ina
sonshi?dan ni dai a sanina bani da wata matsala da ta
wuce wannan.Anty yagana na shigowa Adams da mami
da Amira suka shigo ya rusuna ya gaida mama taja Anty
yagana suka fita,Adams ya dubeni ke yar gidana ya haka
ta faru?nayi murmuahi sannna nace ikon Allah kenan
Adams ba abin mamaki bane ko da mutuwa aka ce
nayi,ya tsare ni da ido kar ki ja mon yar gidana karki min
fatan mutuwarki dan ban san halin da zan shiga ba a
raina naji zan iya auran Adams gsky ba zan tabbatar ma
da yaynmu zancenshi ba shi kuma maye ne yake in har
zai zauna da mutum sai ya san halin da yake ciki,Adams
ya dawo dani daga tunanina kinyi shiru yar gidana ko
jikin ne?a'a kadan kadan kirjina ke min ciwo su mami
suka min sannu yaynmu ne yayi sallama ya shigo ganin
Adams ya bashi mamaki sai naga ya dauke fuska a
daure,hannu yaba Adams suka gaisa sannan yace dama
naso daga nan gidan Nasir zan sameka muje ku gaisa da
Amarya sannan mukai ku airport,ina su john suke?sun
fita da Nasir nima ynxu naje sallama da yar gidana shine
na samu su mami sukayi min bayanin tana nan sai
mukazo amma fa ina ganin ba zamu tafi tare da su john
ba,because of what?yaynmu yayi saurin tare shi da
tambaya,Adams yace kana son sani ne?to saboda sister
dinka yaynmu yace yana da kyau ka san su ma ta lagos
zasu tafi dan haka muje mu sallamesu,Adams ya dubeni
zan dawo yar gidana kinji ko?gira na daga shiko yaynmu
harara ya sakar min ya wuce abinshi,mun jima dasu
mami sannan mukayi sallama,sukan su yaynmu suna fita
sai gidan Nasir inda rigima ta sarke tsakanin yaynmu da
Adams yaynmu ya nunashi kai Adams kana mantawa da
halina kasan fa in har nace no ba mai canja min ra'ayi
ko?kasan haka kafi kowa ma sanin hakan amma kana
bata ma kanka llokaci ne a banza,Adams ya dafa yaynmu
Maska na maka alkawarin barin kanwarka akan sharadi
guda biu na farko in tace bata sona na biu kuma in ka
gaya min hujja mai karfi da ba ka son na nemeta ka
fahimta?yaynmu yace don so bata sonka maganar hijja
kuma babu kasan baka isa in maka karya ba baya ga
tana da wanda takeso da na tsaya maka ka aureta amma
ynxu am sorry to say bazata aure ka ba in kuma ba zaka
bata lokaci ne to shi kenan,Adams ya kule Maska na
gama sanin cewa kaima son yarinyar nan kakeyi tun
lokacin da nasamu lbr ba dadynka ya haifeta ba,yaynmu
yayi wata dariya mai kama da yake sannan ya dubi su
nasir wayanda sukayi cirko cirkk suna duban abokan juna
mafi kusanci da juna a england suna rigima a kan yar
yarinya kamar yanda maska ke kiranta,kunji shi da wani
magana kai kanka ka san in ina sonta baka isa ka
nemeta ba bayan haka ba ni da ra'ayin auran kananan
yara don bana son raini so please and please kabar
maganar nan ma dan zamu iya rabuwa da juna,Adams
yace and so what idan mun rabu?na shirya,Nasir yace
dan Allah ku saurara haka kai Maska kayi hakuri mana
tunda ka san ko shi wane ne in yana da wata matsala ne
sai ka mishi bayani ga matsalar ka shi yasa kaga in da
gyara sai ya gyara,yaynmu yace Adams yace namiji
ne,bashi da wata matsala sai dai ya nemi matarshi a
gaba Adams yace ai na samu yanxu kai kuma baka isa
ka hana ba,Ok! zamu gani kana proud din baka taba
neman abu ka rasa ko?to zaka fara akan wannan inji
Maska,su John dasu Nasir sune suka bada baki kafin
sukayi sallama amma banda Adams yace sai ya kara
kwana biu,sun kaisu airport sannan suka wuce gidan
amarya wacce ta cika fam da fushi,yaynmu ya dubeta
madam kimin afuwa kinsan ina tare da baki yau zasu tafi
ko shiyasa ya fada lokacin da yake zaunawa kusa da ita
su Nasir da Adams ma suka zauna,ta dan yatsina fuska
sannan ta gaishe su yace yunwa fa mukeji fa,ta dube shi
baku ci binciba?ayya gashi nayi bakin kawaye momina ne
ta rako su shine suka cinye Dukda,ranshi ya sosu amma
bai nuna ba sai yace shi kenan kawo masu wani dan
abin sha mana,ta mike tana karairaya Nasir ya bita da
kallo sannan ya dauke kai shima irin matan nan basa
birgeshi sam bata son mutane yaci ace yanda suke
abokan Maska ace sun saba amma ita sai girman kai
kamar yar wani da wata gashi daga gani za tayi rowa kai
shi kyanta ma bata birge shi mace a bushe haka?fari ne
da hanci kawai shi kuma bai ma cika son dogon hanci
ba,tunanin shi ya katse lokacin da taje musu da robar
ruwan Cway da kofuna,kunya ta kama yayamu ya dubeta
ke ba wani mai dan zaki ne?bana yiwa Kabir waya ya
kawo drinks ba?ta dan yatsina fuska zata tashi Nasir
yace no yi zamanki don ni dam nake sai dai ko Adams,
Adams da ya zuba tagumi yana tunanin Iman ya ce am
ok nima a koshe na ke,sun dan yi hira sam ita bata sa
masu baki ba TV kawai take kallo ko da zasu tafi ba tayi
musu magana ba sai Nasir ne yace mu mun wuce,to
kawai tace suka fita yayi masu rakiya ya dawo su kuma
su ka nufi gurinmu a Asibiti.