Sashe 5
Tawa Ta Sameni Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Masters ko Degree ko Professor kikeson zama?zan barki
da karfina da Aljihuna burina dai ki aureni ki haifamani
yara masu kama da ke har da wannan dan dimple din
naki, ya kai hannu zai taba min kumatu na goce ina
dariya,sai yaynmu na gani akaina sai huci yake yace
tashi a kaiki gida sha daya yayi ,nace yaynmu ka bari a
tashi mana mama tasan wannan kuma zan kula da
kaina......,ya katse ni tashi ko na mareki,tsoro ya kamani
na soma kyarma adams yace Maska ya zaka ruda tane
haba.....shima ya katse shi please Malam yi min shiru
kajiko,na nuna Mami ga Mami ma nan yace ni na
kawota?wanda ya kawo ta shi zai maidata na mike ya
dafo min baya har gurin motoci,shiga nan ki jirani tunda
ke bakya jin magana,kin je kin saki baki kina faman yi
ma Adams dariya zanyi purnish dinki,ya rufe motar da
karfi ya tafi.haka na zauna shiru can da na gaji ga wuri
yayi shiru sai sautin kidan can gurin dinner kawai sai na
kira wayar mami nace wai yayanmu fa?tace gashi can
wurin Amaryar shi suna zaune suna hira nace to na
kashe wayar duk haushi ya isheni nace wato shi yana
can yana hira da matarshi ni kuma ya hana ni neman miji
ba wani jiranshi da zanyi tfy ta zanyi abuna wato ga mai
gadi! na soma kici kicin bude kofa abin haushi sai na
kasa hala kulleni da key ne in ba haka ba na jijjiga murfin
ko motsi baiyi ba na kari masifa ta nakoma na zauna na
hada kai da cinya na matse nayi shiru,har misalin sha
biyu da rabi ni lokacin ma barci ya soma dauka,ta ban
ankara ba naji an bude motar an shigo dan ma baccin
nawa a dar dar na keyinshi kun sanni da shegen tsoro sai
na kware baki zan tsala ihu sai naji an rufe min baki
gami da cewa shishit!,ya kunna wutar motar duk da naga
yaynmu ne har ynxu jikina bai daina bari ba kin cika
tsoro Iman saidai kin fi burgeni in kina cikin tsoro
idanuwanki su kan birgeni ya kai yatsansa saman idona
na lumshe ido jikina yana wani irin tsuma saboda yanda
yake sosa min saman idona ya janye yatsansa sannan ya
daure fuska ya dubeni yauwa dazu me Adams ya ce miki
kike dariya?nace ba komai yace karya kike yi zan gaya
maki abinda ba ki sani ba shi kike so ba kuma ba zaki
aure shi ba,kafin ya rufe baki wayata ta soma ringin shi
ya rigani daukan wayar yana duban sunan sai yaga ashe
mama ce sai ya bani na karba gabana yana faduwa,Iman
yayi maki kyau kinji ko,nace dan Allah mama ki yi hakuri
yanxu zamu dawo yanzun nan fa aka tashi tace bana ga
mami ta shigo ba ynxu nace to ai ni yaynmu ne yace
tunda shi ya kawo ni zai maidoni ya min magana a
hankali yace kice mata kuma na tsaya sallama da
mutane ne,tace to kiyi sauri sha biyu ta wuce banda ma
bana dakin kika fita da babu inda zakije ta kashe
wayar,na dube shi yayanmu ka kaini gida ni mama ke jira
dan na san itace da girki zata sashen Alhj shi yasa yayi
wata yar dariya to bari mu tafi kar Alhj na yayi ta jiran
mamanki gashi kuma na tsare ki anan yana magana da
wata fassara ne na kula sai na kauda kaina gefe,ya tada
mota yace yauma gidanku zan kwana ance wai sai gobe
zanje gidana suna son yi mata budan kai gsky sun bani
haushi menene kuma budan kai?nace nima ban sani ba a
raina nace me ya dameni da zaka dameni dube shi
kawai, wayarshi ta soma ringin daidai sanda muka tsaya
a harabar gidanmu zan bude na fita naji ya jawoni ba
tare da ya min magana ba ya dauki wayar na ji yace Alhj
Iman gata nan na kawo ta kome Alhj yace mashi sai
yace to ynzu zata shigo,ki shiga Alhj na jiran matarshi
nima zan shiga daki ne na kira tawa a waya dan kece
kika hana na maidata gida sai dai Nasir ne ya kaita,cikin
mamaki nace ni?da yaushe nace?yace au baki ma san
san da kikace ba ko?to shi kenan sai da safe ya bude
min na fita ina dubanshi koda yaushe na ce kar ya kai
matarshi oho?yazo ya min sharri kawai.
Washegari budar kai da safe nice nayi musu abincin
breakfast musa dryva ya kai musu gidan Nasir,da rana
ana tafiya gidan Amarya ni kam ban fara ba don nasan
magana zai zama kai na gurin Amarya ko ince tamkar
naje neman fada,da daddare muna zaune a dakin Amira
ni da mami,nan mami ta sameni gidansu Amirar mami na
bamu lbr tsaruwar gidan,nace dama shi yaynmu ai dan
gayu ne sannan ya saba da rayuwar turawa kinga kuma
dole ne ya tsara gida na yan gayu,mami tace gashi kuma
da kudin ba,Amira ta dubi mami dama akwai zancen da
zamuyi dake,nan ta kwashe maganar son yaynmu da
halin da nake ciki ta gaya ma mami,mami ta cigaba da
mamaki dama yaynmu kike so Iman?gabana na faduwa
hawaye na zubo min wllh mami kinji halin da nake ciki
kenan,tayi shiru dan lokacin sannan tace to sai dai muyi
ta addu'a amma Haj Yaya da Haj Laure basu da kyau in
ma kin shiga gidan ba zasu bari ki samu kwanciyar
hankali ba sannan shi kanshi yaynmu a irin ra'ayinshi
baya son karamar yarinya yafi son babba nace na sani
Amira ta ce ni kam sai naga kamr sonta yake yi nace ke
ba wani so jiya kinji yadda yake min zancen matar shi
dan haushi ni ko kula shi banyi ba.
Mun tsaida shawara
akan cewa zamu tsananta addu'a kawai
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Amira ta rakomu har gida dan zata karbi littafinta a
hannuna dai dai dakin yayanmu abokanshi ne sun sha
kwalliya sai kamshi sukeyi mami ta dubeni yau za'a kai
angonki gidan amarya na dubi wajen sannan nace to ni
ina ruwana ,dai dai nan Adams ya fito shima sanye da
waganbari blue ammy sky yace Iman na juyo ina duban
shi amma gurin na tsaya,yazo yau duk bangankiba yar
gidana ina kika shiga ne?ina nan banje ko ina ba na fada,
su mami suka gaisheshi yace mami ko?mami tace eh
yace kefa?ya nuna Amira mami tace Amira yace nice
name,suna ta surutunsu ni ko hankalina na can gurin
ganin ango ya fito sai ko gashi yasha kwalliya da wani
farin yadi mai shara shara fari tas komai fari yasa har
glass ban taba ganin yasa glass ba sai yau yayi kyau har
ya gaji,takaici da kishi ne ya kamani raina ya sosu sosai
na zuba mishi ido duban shi kawai nakeyi ba mamaki
ganin karshe ne nake mishi dan yanzu ba gidan mu daya
ba bani zan dinga dafa mishi abincin ba ba zan dinga
dafa mishi lipton da daddare ba ba zai aikeni ba bare na
mishi gyaran daki sai dai anty mimi bayan kwana kadan
kuma su tafi England shi kenan nayi rashin yayanmu,nayi
zurfi cikin tunani ban san su mami na min magana ba sai
da suka dafani nayi ajiyar zuciya na dubesu yayane?
Adams yace don Allah ki daina irin wannan tunanin wai
ma tunanin me kikeyi?ban ma saurareshi ba na juya ina
duban yaynmu ya shiga gaban motar Nasir,Nasir ya iso
gunmu Adams zo muje mu kai angon can tun kafin ya
kai kanshi,sai masifa yake mana wai in ba zamu je ba ya
tafi abunshi,hankalina ya kuma tashi na juya nayi gida na
barsu a nan mami da Amira suka shigo, kuka riris suka
sameni ina yi dukkansu sun tausaya min tare da bani
hakuri sunce na ringa danne kishina a gaban mutane dan
kar suni,cikin kuka nace ba zan iya ba dan wani
zazzafan so nake mishi ga mugun kishin shi dana ke
fama dashi ku tava kirjina kuji ji nake kamar zai bude
dan azaba kun san Allah Amira ko mimi bata kaini son
yaynmu ba,sai dai tabi bayana,sun zubo min ido suna
mamakina daga baya suka koma bani baki gami da
kwantar min da hankali suka ce nayi shiru kar mama
taji,nayi tsaki sannan nace ynxu bana shakkar kowa ya
sani yanda nakeji ni kadai na sani nan dai suka dan
lallasheni suka tafi..
da karfina da Aljihuna burina dai ki aureni ki haifamani
yara masu kama da ke har da wannan dan dimple din
naki, ya kai hannu zai taba min kumatu na goce ina
dariya,sai yaynmu na gani akaina sai huci yake yace
tashi a kaiki gida sha daya yayi ,nace yaynmu ka bari a
tashi mana mama tasan wannan kuma zan kula da
kaina......,ya katse ni tashi ko na mareki,tsoro ya kamani
na soma kyarma adams yace Maska ya zaka ruda tane
haba.....shima ya katse shi please Malam yi min shiru
kajiko,na nuna Mami ga Mami ma nan yace ni na
kawota?wanda ya kawo ta shi zai maidata na mike ya
dafo min baya har gurin motoci,shiga nan ki jirani tunda
ke bakya jin magana,kin je kin saki baki kina faman yi
ma Adams dariya zanyi purnish dinki,ya rufe motar da
karfi ya tafi.haka na zauna shiru can da na gaji ga wuri
yayi shiru sai sautin kidan can gurin dinner kawai sai na
kira wayar mami nace wai yayanmu fa?tace gashi can
wurin Amaryar shi suna zaune suna hira nace to na
kashe wayar duk haushi ya isheni nace wato shi yana
can yana hira da matarshi ni kuma ya hana ni neman miji
ba wani jiranshi da zanyi tfy ta zanyi abuna wato ga mai
gadi! na soma kici kicin bude kofa abin haushi sai na
kasa hala kulleni da key ne in ba haka ba na jijjiga murfin
ko motsi baiyi ba na kari masifa ta nakoma na zauna na
hada kai da cinya na matse nayi shiru,har misalin sha
biyu da rabi ni lokacin ma barci ya soma dauka,ta ban
ankara ba naji an bude motar an shigo dan ma baccin
nawa a dar dar na keyinshi kun sanni da shegen tsoro sai
na kware baki zan tsala ihu sai naji an rufe min baki
gami da cewa shishit!,ya kunna wutar motar duk da naga
yaynmu ne har ynxu jikina bai daina bari ba kin cika
tsoro Iman saidai kin fi burgeni in kina cikin tsoro
idanuwanki su kan birgeni ya kai yatsansa saman idona
na lumshe ido jikina yana wani irin tsuma saboda yanda
yake sosa min saman idona ya janye yatsansa sannan ya
daure fuska ya dubeni yauwa dazu me Adams ya ce miki
kike dariya?nace ba komai yace karya kike yi zan gaya
maki abinda ba ki sani ba shi kike so ba kuma ba zaki
aure shi ba,kafin ya rufe baki wayata ta soma ringin shi
ya rigani daukan wayar yana duban sunan sai yaga ashe
mama ce sai ya bani na karba gabana yana faduwa,Iman
yayi maki kyau kinji ko,nace dan Allah mama ki yi hakuri
yanxu zamu dawo yanzun nan fa aka tashi tace bana ga
mami ta shigo ba ynxu nace to ai ni yaynmu ne yace
tunda shi ya kawo ni zai maidoni ya min magana a
hankali yace kice mata kuma na tsaya sallama da
mutane ne,tace to kiyi sauri sha biyu ta wuce banda ma
bana dakin kika fita da babu inda zakije ta kashe
wayar,na dube shi yayanmu ka kaini gida ni mama ke jira
dan na san itace da girki zata sashen Alhj shi yasa yayi
wata yar dariya to bari mu tafi kar Alhj na yayi ta jiran
mamanki gashi kuma na tsare ki anan yana magana da
wata fassara ne na kula sai na kauda kaina gefe,ya tada
mota yace yauma gidanku zan kwana ance wai sai gobe
zanje gidana suna son yi mata budan kai gsky sun bani
haushi menene kuma budan kai?nace nima ban sani ba a
raina nace me ya dameni da zaka dameni dube shi
kawai, wayarshi ta soma ringin daidai sanda muka tsaya
a harabar gidanmu zan bude na fita naji ya jawoni ba
tare da ya min magana ba ya dauki wayar na ji yace Alhj
Iman gata nan na kawo ta kome Alhj yace mashi sai
yace to ynzu zata shigo,ki shiga Alhj na jiran matarshi
nima zan shiga daki ne na kira tawa a waya dan kece
kika hana na maidata gida sai dai Nasir ne ya kaita,cikin
mamaki nace ni?da yaushe nace?yace au baki ma san
san da kikace ba ko?to shi kenan sai da safe ya bude
min na fita ina dubanshi koda yaushe na ce kar ya kai
matarshi oho?yazo ya min sharri kawai.
Washegari budar kai da safe nice nayi musu abincin
breakfast musa dryva ya kai musu gidan Nasir,da rana
ana tafiya gidan Amarya ni kam ban fara ba don nasan
magana zai zama kai na gurin Amarya ko ince tamkar
naje neman fada,da daddare muna zaune a dakin Amira
ni da mami,nan mami ta sameni gidansu Amirar mami na
bamu lbr tsaruwar gidan,nace dama shi yaynmu ai dan
gayu ne sannan ya saba da rayuwar turawa kinga kuma
dole ne ya tsara gida na yan gayu,mami tace gashi kuma
da kudin ba,Amira ta dubi mami dama akwai zancen da
zamuyi dake,nan ta kwashe maganar son yaynmu da
halin da nake ciki ta gaya ma mami,mami ta cigaba da
mamaki dama yaynmu kike so Iman?gabana na faduwa
hawaye na zubo min wllh mami kinji halin da nake ciki
kenan,tayi shiru dan lokacin sannan tace to sai dai muyi
ta addu'a amma Haj Yaya da Haj Laure basu da kyau in
ma kin shiga gidan ba zasu bari ki samu kwanciyar
hankali ba sannan shi kanshi yaynmu a irin ra'ayinshi
baya son karamar yarinya yafi son babba nace na sani
Amira ta ce ni kam sai naga kamr sonta yake yi nace ke
ba wani so jiya kinji yadda yake min zancen matar shi
dan haushi ni ko kula shi banyi ba.
Mun tsaida shawara
akan cewa zamu tsananta addu'a kawai
Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu
nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com
Kokuma ku kasance taredamu a facebook
https://mbasic.facebook.com/HAUSA-
Novels-389304544597988/?
_e_pi_=7%2CPAGE_ID10%2C737012347
Amira ta rakomu har gida dan zata karbi littafinta a
hannuna dai dai dakin yayanmu abokanshi ne sun sha
kwalliya sai kamshi sukeyi mami ta dubeni yau za'a kai
angonki gidan amarya na dubi wajen sannan nace to ni
ina ruwana ,dai dai nan Adams ya fito shima sanye da
waganbari blue ammy sky yace Iman na juyo ina duban
shi amma gurin na tsaya,yazo yau duk bangankiba yar
gidana ina kika shiga ne?ina nan banje ko ina ba na fada,
su mami suka gaisheshi yace mami ko?mami tace eh
yace kefa?ya nuna Amira mami tace Amira yace nice
name,suna ta surutunsu ni ko hankalina na can gurin
ganin ango ya fito sai ko gashi yasha kwalliya da wani
farin yadi mai shara shara fari tas komai fari yasa har
glass ban taba ganin yasa glass ba sai yau yayi kyau har
ya gaji,takaici da kishi ne ya kamani raina ya sosu sosai
na zuba mishi ido duban shi kawai nakeyi ba mamaki
ganin karshe ne nake mishi dan yanzu ba gidan mu daya
ba bani zan dinga dafa mishi abincin ba ba zan dinga
dafa mishi lipton da daddare ba ba zai aikeni ba bare na
mishi gyaran daki sai dai anty mimi bayan kwana kadan
kuma su tafi England shi kenan nayi rashin yayanmu,nayi
zurfi cikin tunani ban san su mami na min magana ba sai
da suka dafani nayi ajiyar zuciya na dubesu yayane?
Adams yace don Allah ki daina irin wannan tunanin wai
ma tunanin me kikeyi?ban ma saurareshi ba na juya ina
duban yaynmu ya shiga gaban motar Nasir,Nasir ya iso
gunmu Adams zo muje mu kai angon can tun kafin ya
kai kanshi,sai masifa yake mana wai in ba zamu je ba ya
tafi abunshi,hankalina ya kuma tashi na juya nayi gida na
barsu a nan mami da Amira suka shigo, kuka riris suka
sameni ina yi dukkansu sun tausaya min tare da bani
hakuri sunce na ringa danne kishina a gaban mutane dan
kar suni,cikin kuka nace ba zan iya ba dan wani
zazzafan so nake mishi ga mugun kishin shi dana ke
fama dashi ku tava kirjina kuji ji nake kamar zai bude
dan azaba kun san Allah Amira ko mimi bata kaini son
yaynmu ba,sai dai tabi bayana,sun zubo min ido suna
mamakina daga baya suka koma bani baki gami da
kwantar min da hankali suka ce nayi shiru kar mama
taji,nayi tsaki sannan nace ynxu bana shakkar kowa ya
sani yanda nakeji ni kadai na sani nan dai suka dan
lallasheni suka tafi..