Sashe 12
Tawa Ta Sameni Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Sama sama mukayi
hira sannan na koma gida shi kuma ya nufi gidan Nasir
har ramar lalle banga yaynmu ba ko anty mimi ban
gani ba mu da yake gidansu Amira mukayi namu lallen
su kuma gidan Anty Hadiza sukayi,sisters day shine abu
na farko da kamar kar naje mami tace in banje ba
bazata ba dole tasa nace to zanje,da yake dama gurin
babana naje na amshi kudi na shiga kasuwa materials
da lace sai da naga karshen tsada na sai mana takalmi
da jaka ai fdi ma bata bakine ganin abin rabawa na
buga jaka na buga bokitai na roba sai na buga agoguna
har fada mama tayi min wai naje ina amso kudi masu
yawa haka shi kuma ya biye min,nace to mama kiyi
hakuri ni ban yana cewa in basu isa ba zai kara min
wasu wai dan ni kadai yake neman kudi,mama tayi
tsaki ta shige daki mu da Amira ba muje shirya gurin
da zaayi sisters day din ba dan gudun rikici sai bayan
an gama komai an soma kai kawaye sannan muka
shirya,jan material dan dubai shi na dinka riga da siket
nasa duk yanda mutum ya kai ga hassada ba zai
kusheni ba a wannan rana takalmi da jaka bakake nayi
amfani dasu kafin amira ta gama shiri na shiga gidan
mu na fito wata mummunar faduwar gaba naji sanda na
hangi yaynmu a kofar dakin yaya Kabir shi da Nasir
sanye yake da wando jeans baki da riga fara ta kama
jikinshi kyau annuri ne ke fita a fuskarshi yana da kyau
na karshe fatar shi ta kara zama smooth giran gashin
shi kuwa abin birgewa ne,kamar na juya sai na dake
tunda bai ganni ba gara na nuna ban ganshi ba sai da
nazo daf da su sai Nasir yace kai Iman wannan dauke
kai haka?na juya da sauri ango ban ganka ba ne,na isa
wurinsu na dubi yaynmu wanda yayi wani kicin kicin da
fuska nace sannu da zuwa yaynmu kunzo lfy?a ciki
yace lfy duk sai naji ba dadi dan haka sai nace Nasir a
kirata ne?yace a'a ba gurinta nazo ba sai na wuce
ciki,ganin yaynmu sai tsohon ciwona ya tashi wutar
sonshi ta soma ruruwa a cikin zuciyata ranar dai sai a
hankali mun isa gidan yaynmu sai naga ma ashe duk
yanda suke bada lbr haduwar gidan ya wuce nan gefen
da ake sister day lambu ne yanda suka shirya yayi kyau
Amare kaya iri daya suka sa tunda muka zauna bamu
tashi ba sai da aka soma liki sannan ne na shiga nima
na bada tsoro da kudi na fito,anty mimi tayi kyau sosai
cikin farin tattausan leshinta rigar fitet ce don haka
cikinta ya dan fito dan das daga mun hada ido sai ta
dalla min harara har Amira ta lura da ita tace ke kefa
matar can take harara nace tayi ta gama abinda yasa
ma bata neme ni da rigima ba dan tasan yanxu bama
shiri da mijinta ko ince an samin rana shiyasa Amira
tace haka ne kam,wayata ta soma ringin na duba sunan
yaynmu na gani gabana yayi mummunan faduwa na
dauka yace ina jiranki a falon gidan nan cikin in ina na
ce ban san hanya ba ki tambaya sai ya kashe wayar na
dubi Amira kinji yaynmuda rikici ko wai na sameshi
falonsu bayan dazu da ya ganni sai ya wani daure
fuska Amira tace kije mana nace to ai tana kallona
matarshi Amira ta ce to zauna ina ruwana,na mike na
nufi hanyar waje nan na kirashi nace ban gane hanyar
ba gani a gurin bakin gate,yace ni kenan kike nufin in
zo ko?sai ya kashe,gun mai gadi na nufa nace mishi
dan Allah ina kofar falon,ya nuna min sannan na nufa
sanyi da kamshi da kuma laushi su naci karo dasu ina
shiga falon,yana zaune yana shan coke na isa gurinshi
har ya canza kaya daga bakin jeans zuwa blue da yar
shirt,na dan rusuna gefenahi yace tashi ki zauna kan
kujera na tashi nabi umarninsa yana kallona kamar hoto
ko TV yana shan coke na gaji kar matar shi tazo sai
nace gani yace na ganki sai yaci gaba da abinda yakeyi
da danne dannen waya,can sai yace ke kamar ni nazo
garin nan ace ki gagara zuwa ki gaisheni?sannan da
muka hadu sai kika wani dauke kai ke kin girma wai
shekarar ki nawa ne?nayi shiru dake nake na dubeshi
fuskata a daurena kauda kai,ba kya jina nace sha
takwas yace to me na miki kika kasa gaidani?nace ban
gane kaba ne shiyasa shi yasa kika manta dani ko?baki
taba yi min waya ba tun da natafi me yasa?nayi shiru
can nace to kayi hakuri,aikin ki kenan bada hakuri to
na hakura menene shirye ahiryen na ki bikin?na
dubeahi ni bani da wani shiri yace ki dai fada tun da
wuri kinsan ance mai kwarmin ido da wuri yake sa ma
kuka nine uban Amarya kuma nine abokin ango,haushi
ya kamani nayi kicin kicin yace to menene na bata ran
kamar ba ke kika zabi mijinki ba?sai ya canza magana
baba kwana biu ban kirashi ba kuma tun da nazo banje
ba amma zanje mu gaisa nace dama kana kiranshi ne?
sai ya share zancen,kun zan jarabawar?munyi,to Allah
ya bada saa amin ina yan waige waige yace me kike
kallo ne ki saki jikinki gidana kike ba na wani ba ni ko
yaynki ne,Amira da Mami sai doko min waya suke ina
cewa gani nan yaki sallamata,har suka tashi sai ga
mutane na mike da sauri harara ya sakar min ba shiri
na koma na zauna a raina nace kai dai kana shaawar
kowane biki sai ka sani a problem,sunyi mamakin
ganina sosai fuskar anty mimi a kaina,Nace don Allah
zamu tafi shi kuma sam ya ki sai da yayi raayi sannan
yace to wa zai kaiku?nace mashin yace bana son kina
hawan mashin fa nace to nabi motar Nasir ni da
Amira,to sai yaushe nace ai yanzu kuna nan zamu yi ta
gaisawa ko yaushe yace shi kenan,washe gari lunchn
tun safe ba hutu sun tafi gyaran gashi ni kam da bani
kona gashi sai na tafi kitso biyar daidai kowa ya shirya
sai mu kawaye da Amarya ake jira dan har an soma
dibar kawaye bayan na shafa mai sai inner wears na
dakko less wanda ya amsa suna less kalarshi ba zaa
kirashi milk ba kuma ba zaa kirashi yellow ba shi kuma
ba light brown ba yana dai tsaka tsaki na saka shi
sannan nayi shafe shafe kai ni kaina nayi mamakin
kyan da nayi sai da na gama shiri tsaf sannan na fito
kai Iman inji Mami gsky ko ni amarya kin fini haduwa
gsky cire inji Mami nayi murmushi nace ba wani kyan
da nayi,kafin tayi magana sai ga su Amira da sauran
kawaye kowacce sai da ta raina kwalliyarta ynxu burina
inga yaynmu shima inji ta bakinsa mun fita harabar
gidan mu yan mata ne tsantsam nan kallo ya koma
kanmu Adams ne tsaye suna magana da sauran abokan
ango yana hango ni sai kawai ya wani washe baki yana
kallona amira tace iman ji mutuminki nace naganshi
share kawai,ya iso gurinmu Amarya gsky ba tare da
ango zamu kaiku ba sai dai ya haura ma kanshi daga
baya,Mami tace saboda me kace haka Adams?Ya nuna
ni yace ga yar gidana da Amira ku zauna tare a motata
don ni ne zan tuka ku na juya zan mishi magana sai
wata masifaffiyar hadaddiyar mota ta kunno kai
harabar gidan duk mutanen dake gurin sun raja'a ga
ganin motar, baka ce wuluk haka gilashin ta ni kam
shashancewa nayi ina duban motar dan tunda nake ban
taba ganin mota irin wannan ba,Adams ne yace sai
Maska dai dai lokacin da yayanmu ya fito cikin wata
shadda galila yar gaske sai maiko take,hatta
numfashina sai da ya dauke na yan dakiku sannan ya
dawo daga nesa damu yake amma kamshin sa har
gurinmu,Adams ya ce sai Maska yaynmu ya dago mishi
hannu ya mishi alamar yana zuwa 'yan mata suka bishi
da kallon birgewa yayin da wasu suka kyasa
A hankali nayi ajiyar zuciya sannan nace Adams kun
damu mu fito ga mutane ba'a gama kwashe su ba ya
za'ayi mu tafi?ya ce to ynxu ya za'ayi kenan?
hira sannan na koma gida shi kuma ya nufi gidan Nasir
har ramar lalle banga yaynmu ba ko anty mimi ban
gani ba mu da yake gidansu Amira mukayi namu lallen
su kuma gidan Anty Hadiza sukayi,sisters day shine abu
na farko da kamar kar naje mami tace in banje ba
bazata ba dole tasa nace to zanje,da yake dama gurin
babana naje na amshi kudi na shiga kasuwa materials
da lace sai da naga karshen tsada na sai mana takalmi
da jaka ai fdi ma bata bakine ganin abin rabawa na
buga jaka na buga bokitai na roba sai na buga agoguna
har fada mama tayi min wai naje ina amso kudi masu
yawa haka shi kuma ya biye min,nace to mama kiyi
hakuri ni ban yana cewa in basu isa ba zai kara min
wasu wai dan ni kadai yake neman kudi,mama tayi
tsaki ta shige daki mu da Amira ba muje shirya gurin
da zaayi sisters day din ba dan gudun rikici sai bayan
an gama komai an soma kai kawaye sannan muka
shirya,jan material dan dubai shi na dinka riga da siket
nasa duk yanda mutum ya kai ga hassada ba zai
kusheni ba a wannan rana takalmi da jaka bakake nayi
amfani dasu kafin amira ta gama shiri na shiga gidan
mu na fito wata mummunar faduwar gaba naji sanda na
hangi yaynmu a kofar dakin yaya Kabir shi da Nasir
sanye yake da wando jeans baki da riga fara ta kama
jikinshi kyau annuri ne ke fita a fuskarshi yana da kyau
na karshe fatar shi ta kara zama smooth giran gashin
shi kuwa abin birgewa ne,kamar na juya sai na dake
tunda bai ganni ba gara na nuna ban ganshi ba sai da
nazo daf da su sai Nasir yace kai Iman wannan dauke
kai haka?na juya da sauri ango ban ganka ba ne,na isa
wurinsu na dubi yaynmu wanda yayi wani kicin kicin da
fuska nace sannu da zuwa yaynmu kunzo lfy?a ciki
yace lfy duk sai naji ba dadi dan haka sai nace Nasir a
kirata ne?yace a'a ba gurinta nazo ba sai na wuce
ciki,ganin yaynmu sai tsohon ciwona ya tashi wutar
sonshi ta soma ruruwa a cikin zuciyata ranar dai sai a
hankali mun isa gidan yaynmu sai naga ma ashe duk
yanda suke bada lbr haduwar gidan ya wuce nan gefen
da ake sister day lambu ne yanda suka shirya yayi kyau
Amare kaya iri daya suka sa tunda muka zauna bamu
tashi ba sai da aka soma liki sannan ne na shiga nima
na bada tsoro da kudi na fito,anty mimi tayi kyau sosai
cikin farin tattausan leshinta rigar fitet ce don haka
cikinta ya dan fito dan das daga mun hada ido sai ta
dalla min harara har Amira ta lura da ita tace ke kefa
matar can take harara nace tayi ta gama abinda yasa
ma bata neme ni da rigima ba dan tasan yanxu bama
shiri da mijinta ko ince an samin rana shiyasa Amira
tace haka ne kam,wayata ta soma ringin na duba sunan
yaynmu na gani gabana yayi mummunan faduwa na
dauka yace ina jiranki a falon gidan nan cikin in ina na
ce ban san hanya ba ki tambaya sai ya kashe wayar na
dubi Amira kinji yaynmuda rikici ko wai na sameshi
falonsu bayan dazu da ya ganni sai ya wani daure
fuska Amira tace kije mana nace to ai tana kallona
matarshi Amira ta ce to zauna ina ruwana,na mike na
nufi hanyar waje nan na kirashi nace ban gane hanyar
ba gani a gurin bakin gate,yace ni kenan kike nufin in
zo ko?sai ya kashe,gun mai gadi na nufa nace mishi
dan Allah ina kofar falon,ya nuna min sannan na nufa
sanyi da kamshi da kuma laushi su naci karo dasu ina
shiga falon,yana zaune yana shan coke na isa gurinshi
har ya canza kaya daga bakin jeans zuwa blue da yar
shirt,na dan rusuna gefenahi yace tashi ki zauna kan
kujera na tashi nabi umarninsa yana kallona kamar hoto
ko TV yana shan coke na gaji kar matar shi tazo sai
nace gani yace na ganki sai yaci gaba da abinda yakeyi
da danne dannen waya,can sai yace ke kamar ni nazo
garin nan ace ki gagara zuwa ki gaisheni?sannan da
muka hadu sai kika wani dauke kai ke kin girma wai
shekarar ki nawa ne?nayi shiru dake nake na dubeshi
fuskata a daurena kauda kai,ba kya jina nace sha
takwas yace to me na miki kika kasa gaidani?nace ban
gane kaba ne shiyasa shi yasa kika manta dani ko?baki
taba yi min waya ba tun da natafi me yasa?nayi shiru
can nace to kayi hakuri,aikin ki kenan bada hakuri to
na hakura menene shirye ahiryen na ki bikin?na
dubeahi ni bani da wani shiri yace ki dai fada tun da
wuri kinsan ance mai kwarmin ido da wuri yake sa ma
kuka nine uban Amarya kuma nine abokin ango,haushi
ya kamani nayi kicin kicin yace to menene na bata ran
kamar ba ke kika zabi mijinki ba?sai ya canza magana
baba kwana biu ban kirashi ba kuma tun da nazo banje
ba amma zanje mu gaisa nace dama kana kiranshi ne?
sai ya share zancen,kun zan jarabawar?munyi,to Allah
ya bada saa amin ina yan waige waige yace me kike
kallo ne ki saki jikinki gidana kike ba na wani ba ni ko
yaynki ne,Amira da Mami sai doko min waya suke ina
cewa gani nan yaki sallamata,har suka tashi sai ga
mutane na mike da sauri harara ya sakar min ba shiri
na koma na zauna a raina nace kai dai kana shaawar
kowane biki sai ka sani a problem,sunyi mamakin
ganina sosai fuskar anty mimi a kaina,Nace don Allah
zamu tafi shi kuma sam ya ki sai da yayi raayi sannan
yace to wa zai kaiku?nace mashin yace bana son kina
hawan mashin fa nace to nabi motar Nasir ni da
Amira,to sai yaushe nace ai yanzu kuna nan zamu yi ta
gaisawa ko yaushe yace shi kenan,washe gari lunchn
tun safe ba hutu sun tafi gyaran gashi ni kam da bani
kona gashi sai na tafi kitso biyar daidai kowa ya shirya
sai mu kawaye da Amarya ake jira dan har an soma
dibar kawaye bayan na shafa mai sai inner wears na
dakko less wanda ya amsa suna less kalarshi ba zaa
kirashi milk ba kuma ba zaa kirashi yellow ba shi kuma
ba light brown ba yana dai tsaka tsaki na saka shi
sannan nayi shafe shafe kai ni kaina nayi mamakin
kyan da nayi sai da na gama shiri tsaf sannan na fito
kai Iman inji Mami gsky ko ni amarya kin fini haduwa
gsky cire inji Mami nayi murmushi nace ba wani kyan
da nayi,kafin tayi magana sai ga su Amira da sauran
kawaye kowacce sai da ta raina kwalliyarta ynxu burina
inga yaynmu shima inji ta bakinsa mun fita harabar
gidan mu yan mata ne tsantsam nan kallo ya koma
kanmu Adams ne tsaye suna magana da sauran abokan
ango yana hango ni sai kawai ya wani washe baki yana
kallona amira tace iman ji mutuminki nace naganshi
share kawai,ya iso gurinmu Amarya gsky ba tare da
ango zamu kaiku ba sai dai ya haura ma kanshi daga
baya,Mami tace saboda me kace haka Adams?Ya nuna
ni yace ga yar gidana da Amira ku zauna tare a motata
don ni ne zan tuka ku na juya zan mishi magana sai
wata masifaffiyar hadaddiyar mota ta kunno kai
harabar gidan duk mutanen dake gurin sun raja'a ga
ganin motar, baka ce wuluk haka gilashin ta ni kam
shashancewa nayi ina duban motar dan tunda nake ban
taba ganin mota irin wannan ba,Adams ne yace sai
Maska dai dai lokacin da yayanmu ya fito cikin wata
shadda galila yar gaske sai maiko take,hatta
numfashina sai da ya dauke na yan dakiku sannan ya
dawo daga nesa damu yake amma kamshin sa har
gurinmu,Adams ya ce sai Maska yaynmu ya dago mishi
hannu ya mishi alamar yana zuwa 'yan mata suka bishi
da kallon birgewa yayin da wasu suka kyasa
A hankali nayi ajiyar zuciya sannan nace Adams kun
damu mu fito ga mutane ba'a gama kwashe su ba ya
za'ayi mu tafi?ya ce to ynxu ya za'ayi kenan?