Sashe 3
Shin So Daya Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ke dai Zuzu banni da ita da meyi take yi,yanzun nan kuwa xamu hau sama mu fad'o don bazan tab'a bata goyon baya wajen wulaqanta sirikai ba..... "
"Toya isheki hakanan tunda de ba surukan naki bane,don haka babu ruwanki idan mah zaginsu nayi.... " acewata.
Ita kuwa Ash cewa tayi"Wallahi hadaki xanyi da Anty Hajaar ai kin san halinta sarai.... " tasa kai ta fice daga d'akin da nufin xuwa gun Anty Hajaar din wacce take dakin Kaka rigima suna shan fira.
Dama ashe taku ce tai wa Fadimar,babu kai kararta da xatayi gun Anty Hajaar,taku ce kawai tayi,nemo Hafeezah tayi tace mata"Don Allah k'anwata lambar yayan naki xaki ban,wayar amarya ta mutu balle akirashi da ita,ni kuma xancen gaskia bani da lambarsa.... "
Ta fad'a tare da mik'a mata wayar,murmushi kawai Hafeezah tayi tare da k'arban wayar ta latsa mata harufofin layinsa don tasanshi aka,lambarsa babu wuyar rik'ewa.
"Nagode my chuchu... " ta fad'a ah sa'ilin da Hafeezah ta mik'o mata wayar.
Babu b'ata lokaci ta sanya k'iransa,sae daya d'an jaah aji kafin ya d'aga.
"Hello!! pls who's on the line? " ya fad'a cike da k'asaitarsa.
Saukar da ajiyar xuciya Ash tayi,kana tace"It's the bride's best lady Aysha...... "
Tabbas ya ganeta! Sahibar matarsa ce,adakile yace"How may I help you? "
Tace"Gaskia fa kun mana laifi babba,meyasa ba'a fad'a mana cewar akwai reception agidan ango ba sae akurarren lokaci? "
Shi kansa yasan tabbas ko kadan basu k'yauta ba,kuma shi yama so afasa batun wata reception,amma kuma abokansa ne suka nace wai sae anyi don baza suyi asarar kudadensu ah iska ba sabida tun asali sune suka shirya masa wannan reception din.Sam be shirya fuskantar tashin hankali daga Fadima ba,amma kuma yaya ya iya? yasan kila Ash ta tsegunta mata zancensa don haka y xama dole yaje suyi ta ta k'are kowa ya huta,kuma yasan komin haukarta babu abinda xata iya yi don an riga an daurasu kuma igiyoyin auren ahannunsa take.Da wannan tunanin ya sami salama acikin xuciyarsa.
Ahankali yace"Pls we are very sorry tabbas munyi laifi babba amma agafarcemu..... "
Da sauri ta tari numfashinsa"Ni abar wannan xancen mah,yanxu gashi nayi nayi da ita ta tashi ta shirya amma fir tace bazata ko'ina ba,don haka sae kazo ka lallashi abarka ko kuma afasa..... "
Da sauri yace"Am on my way.... "
Ya fadi hakan da rawar murya tare da yanke call din.Dama acikin mota suke,suna kan hanyar xuwa daukarsu ne,abayansu wasu extra five cars ne ke biye dasu wanda za'a kwashi mutanen da keda ra'ayin xuwa agidan.
"Khaleed drive the car fast..... " acewarsa,ai kuwa kamar jira Khaleed yake abashi umarni,nan da nan kuwa sae gashi sun iso. Sai dirin motoci kakeji ah layin.
Ita kuwa Ash tana jin dirin motocin,da sauri tayi ciki,inda tabar Fadima hakanan kuma ta dawo ta sameta,wato lazimi take saman sallaya.
"Oya maza ki gyara ga ango nan shigowa,ke kuma Zuzu fito mu basu wuri.... "
Ta fadi hakan tare da janyo hannun Zuwairah suka bar dakin,Zuzu sae dariya take tana cewa"Kai Ash gaskia baki da dama,wato yanxu sae da kika kirashi shi yazo ya saka mata kayan kenan ko? "
Ash tace"Ai rabu da ita,dani take zancen,idan tasan wata ai bata san wata ba,dole gyad'a tayi mai,idan taki kuwa tasha matsa......... "
Ni kuwa binsu nayi da ido da baki bud'e kamar wata shashasha har suka fice,kafin na tsaya wani dogon tunani naji an doko sallama wanda nake tunanin babu tantama ango nawa ne.
Tuni gabana ya hau dukan uku-uku,rud'ewa nayi nama rasa abinda xanyi da kuma inda xan saka kaina. Mik'ewa tsaye nayi tare da gyara saman hijab dina wacce ta Anty Hajaar ce na ara.
Sae dana baiwa kofa baya sannan na k'arba masa sallamarsa,kai tsaye naji ya shigo yana furta"Amincin Allah da albarkarsa su tabbata agareki amaryar Mahmood..... "
Kunnuwana ne suka dauki kuwwar maganarsa,ji nake kamar na tab'a jin wannan muryar awani wuri,dakyar na danne wannan tunanin nawa tare da furta"Gareka kaima wanda ya yakice farin cikina har yaci nasara aka aura masa ni..... "
Ina gama fad'ar hakan naji wasu hawaye masu dumi sun ziraro min saman kunci har ina ji suna diga ak'asa.Shi kuwa sautin murmushinsa kawai naji,kana yace"Subhanallah! ah ina kika tab'a jin wani masoyi meh matuk'ar qaunar masoyiyarsa ya rabata da farin cikinta? A'ah sae de mah dada tsundumata cikinsa da zeyi..... "
K'ok'arin magana nake,sae kawai naji yayi saurin taran numfashina"Gimbiya pls safe the discussion for later,yanxu zuwa nayi na rokeki da pls ki rufamin asiri nasan sam bamu k'yauta muku da bamu sanar daku xancen reception da wuri ba sae akurarren lokaci,don Allah amaryata amana afuwa,ki taimaka ki rufa wa angon naki asiri ki halarci reception din nan,pls kada kisa naji k'unya agun abokaina don su suka shirya abin......... "
Afusace nace"Nasan tabbas an fad'a maka cewar bana jindadi,kuma yanxu ka nuna min cewar baka damu da rashin lafiyar matarka ba,ta k'unyar abokanka kake right? toh bari kaji,agaskia babu inda zani naje na kwaso sanyi abanza na janyowa kaina farawa daga square one ta rashin lafiyar ba......... "
"Fadima Zahra banfa sanki da Kafiya da taurin kai ba,haka kuma ban sanki da tsiwa da rashin kunya ba,infact ko bah kece da laifi ba,kina da saurin bada haquri,then why all diz all of a sudden changes? "
Gabana ne ya tsananta faduwar gaba,ah iya tsawon rayuwata nasan mutum d'aya ne ke gaya min wannan kalaman da bawan Allahn nan ya fad'a kuma shine *ENGR.MAHMOOD*.
Yana yawan cewa"Kai sister inlaw ni dai halayyarki sun mugun min,sam baki da hayaniya,baki da girman kai,komanki da sanyi kike yinsa,abinda yafi birgeni dake shine saurin bada haquri koda kuwa ba kece keda laifi ba.... "
For the very first time na samu kaina da son yin ido hudu da *Mijin Kaddarata* (another name for the novel).
Sannu ahankali na juyo da kaina xuwa gareshi.Fes! na sauke rinannun idanuwana akan fuskarsa.Hasken lanta din dakin ne ya bani damar k'arewa handsome face dinsa kallo.
Shock!startled!astonished!Amazed!.... and any other type of surprise mood u could think of,duk na shigesu alokaci daya ah sa'ilin da idanuwana da nashi suka gauraye cikin na juna.....
Kun san wah nake gani agabana??.......... 📝
A/N
Hahaha! amaryar Nakowa maida wuk'ar,duk mun riga da mun sani kece kurum aka bari cikin duhu,yanxu tambayar itace "Taya zamar auranku ze kasance? " mun fa k'osa mu gani.
*Hey! Hafnan's freaking fans! wai atunaninku family house za'a sauketa?? Haba its too early to start separating fight mana,atleast biko let dem enjoy their first night tukun Koya kukace? Lol
Pls ur comments & votes are getting down,I need like 100votes before I move on,lol juz kidding amma nasan inda zan kamaku ai.....!!
*IT'S YOUR LADY HAFNAN*💞
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*
*{Onward together}*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TOUCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINK 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
✨✨✨
_*Jinjina gareku my slay queens,my surporters,I started diz novel kamar wasa,na fara first babi sae kuma na dakata naki cigabawa,wa'ennan qawayen nawa sune suka bani gwarin gwiwan cigabawa wanda har muka Kai inda muke ayau,gashi ayau na kammala littafin *SHIN SO DAYA NE?*tare da taimakon abokan arziki masu son cigabana,don haka gabaki daya wannan littafin na sadaukar dashi agareku my lovely squad*_
_**Ayusher Shafi'i💄*_
_**Zatifah,marubuciyar 'Neelam'*_
_**Nafisatouh unique👑*_
_**Sorphiyyerh Sorphie👜*_
_**Maryam 'yar fillo💋*_
_**Fatymerh Zahra🎉*_
_**Queen deeyana📱*_
_*Thank you all for your support,I love you all so very much irin sosan nan,am assuring you all dat ana mugun tare har abada juz lyk magnet da qarfe✌👌*_
💥💥
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
*🌼BABIN K'ARSHE🌼*
*🔚🔚🔚🔚🔚👏*
Bayan Mahmood ya kammala waya da Momi,cike da tashin hankali ya dubi Fadima wacce tayi matashi da kanta asaman cinyarsa,itama hankalinta tashe ganin yanayin mijinta ya sauya ah sa'ilin da yake waya.
"Dear nah what happened? Wani ne ya mutu?" na fada cike da fargabar amsar da ze biyo baya.
Murmushin leb'en baki kawai yayi yace"Momi ce ta k'irani take fada min cewar Mubarak ya dawo don haka mu hanzarta xuwa kano yanxun nan kuwa,so Zahmood tashi muje ayita ta kare da zazzafin nama........"
Ya fadi hakan tare da mikar da kanta,ya tashi tsaye.Ni kuwa duk wani na'ura meh aiki ajikina ya tsaya cak!,alokaci daya naji duk wani kuzari dake jikina ya kau,idan ka kasa kunnuwa kuma kana iya jiyo yadda xuciyata ke bugawa da sauri da sauri non-stop.
Har ya kusa shiga dakinsa sae jikinsa ya bashi cewar bata biye dashi,da sauri ya waigo,tana nan de inda ya barta,sae binsa take da kallo,kwayar idanuwan nan nata dauke suke da tsantsar tashin hankali.Jikinsa ne yayi sanyi qalau,Sam baya son ganinsu cikin tashin hankali haka,amma kuma toya ya iya?dolene dama su fuskanceta koba jima koba dade,kuma insha Allahu daga yau za'ayi ta ta k'are don ba tsoron Mubarak din yake ba.
Sannu ahankali ya taka xuwa gareta,ya tsugunna tare da dafe gwiwowinta don zaune take saman kujera.
"Zahmood dear nah...... " ya fadi hakan cikin wani irin siga ta salon soyayya.
Ni kuwa kamar dama jira nake ya fadi hakan,sae kawai na rusa masa kuka meh daga hankali.beyi yunkurin hanata ba,seda tayi meh isarta don kanta tayi shiru ta koma 'yar shesshek'a.Can ya janyota ta fado jikinsa,ya lalubo lips dinta ya shiga tsotsarsa don kawai ya dan rage mata damuwar data shiga ciki.
Nima din biye masa nayi cuz I can't hold it back,bazan iya jurewa ba.saida yayi meh isarsa sannan ya cikani,ya riko hannuna tare da mik'ewa yana fadin"Oya let's go..... "
Kokarin magana nake sae naga yayi saurin sanya 'yar yatsarsa saman lips dina,yace"Shhhhhh! Zahmood don't say anything again,Idan har kina sona then ki taho mu tafi muje ayita ta kare yau...... "
"Toya isheki hakanan tunda de ba surukan naki bane,don haka babu ruwanki idan mah zaginsu nayi.... " acewata.
Ita kuwa Ash cewa tayi"Wallahi hadaki xanyi da Anty Hajaar ai kin san halinta sarai.... " tasa kai ta fice daga d'akin da nufin xuwa gun Anty Hajaar din wacce take dakin Kaka rigima suna shan fira.
Dama ashe taku ce tai wa Fadimar,babu kai kararta da xatayi gun Anty Hajaar,taku ce kawai tayi,nemo Hafeezah tayi tace mata"Don Allah k'anwata lambar yayan naki xaki ban,wayar amarya ta mutu balle akirashi da ita,ni kuma xancen gaskia bani da lambarsa.... "
Ta fad'a tare da mik'a mata wayar,murmushi kawai Hafeezah tayi tare da k'arban wayar ta latsa mata harufofin layinsa don tasanshi aka,lambarsa babu wuyar rik'ewa.
"Nagode my chuchu... " ta fad'a ah sa'ilin da Hafeezah ta mik'o mata wayar.
Babu b'ata lokaci ta sanya k'iransa,sae daya d'an jaah aji kafin ya d'aga.
"Hello!! pls who's on the line? " ya fad'a cike da k'asaitarsa.
Saukar da ajiyar xuciya Ash tayi,kana tace"It's the bride's best lady Aysha...... "
Tabbas ya ganeta! Sahibar matarsa ce,adakile yace"How may I help you? "
Tace"Gaskia fa kun mana laifi babba,meyasa ba'a fad'a mana cewar akwai reception agidan ango ba sae akurarren lokaci? "
Shi kansa yasan tabbas ko kadan basu k'yauta ba,kuma shi yama so afasa batun wata reception,amma kuma abokansa ne suka nace wai sae anyi don baza suyi asarar kudadensu ah iska ba sabida tun asali sune suka shirya masa wannan reception din.Sam be shirya fuskantar tashin hankali daga Fadima ba,amma kuma yaya ya iya? yasan kila Ash ta tsegunta mata zancensa don haka y xama dole yaje suyi ta ta k'are kowa ya huta,kuma yasan komin haukarta babu abinda xata iya yi don an riga an daurasu kuma igiyoyin auren ahannunsa take.Da wannan tunanin ya sami salama acikin xuciyarsa.
Ahankali yace"Pls we are very sorry tabbas munyi laifi babba amma agafarcemu..... "
Da sauri ta tari numfashinsa"Ni abar wannan xancen mah,yanxu gashi nayi nayi da ita ta tashi ta shirya amma fir tace bazata ko'ina ba,don haka sae kazo ka lallashi abarka ko kuma afasa..... "
Da sauri yace"Am on my way.... "
Ya fadi hakan da rawar murya tare da yanke call din.Dama acikin mota suke,suna kan hanyar xuwa daukarsu ne,abayansu wasu extra five cars ne ke biye dasu wanda za'a kwashi mutanen da keda ra'ayin xuwa agidan.
"Khaleed drive the car fast..... " acewarsa,ai kuwa kamar jira Khaleed yake abashi umarni,nan da nan kuwa sae gashi sun iso. Sai dirin motoci kakeji ah layin.
Ita kuwa Ash tana jin dirin motocin,da sauri tayi ciki,inda tabar Fadima hakanan kuma ta dawo ta sameta,wato lazimi take saman sallaya.
"Oya maza ki gyara ga ango nan shigowa,ke kuma Zuzu fito mu basu wuri.... "
Ta fadi hakan tare da janyo hannun Zuwairah suka bar dakin,Zuzu sae dariya take tana cewa"Kai Ash gaskia baki da dama,wato yanxu sae da kika kirashi shi yazo ya saka mata kayan kenan ko? "
Ash tace"Ai rabu da ita,dani take zancen,idan tasan wata ai bata san wata ba,dole gyad'a tayi mai,idan taki kuwa tasha matsa......... "
Ni kuwa binsu nayi da ido da baki bud'e kamar wata shashasha har suka fice,kafin na tsaya wani dogon tunani naji an doko sallama wanda nake tunanin babu tantama ango nawa ne.
Tuni gabana ya hau dukan uku-uku,rud'ewa nayi nama rasa abinda xanyi da kuma inda xan saka kaina. Mik'ewa tsaye nayi tare da gyara saman hijab dina wacce ta Anty Hajaar ce na ara.
Sae dana baiwa kofa baya sannan na k'arba masa sallamarsa,kai tsaye naji ya shigo yana furta"Amincin Allah da albarkarsa su tabbata agareki amaryar Mahmood..... "
Kunnuwana ne suka dauki kuwwar maganarsa,ji nake kamar na tab'a jin wannan muryar awani wuri,dakyar na danne wannan tunanin nawa tare da furta"Gareka kaima wanda ya yakice farin cikina har yaci nasara aka aura masa ni..... "
Ina gama fad'ar hakan naji wasu hawaye masu dumi sun ziraro min saman kunci har ina ji suna diga ak'asa.Shi kuwa sautin murmushinsa kawai naji,kana yace"Subhanallah! ah ina kika tab'a jin wani masoyi meh matuk'ar qaunar masoyiyarsa ya rabata da farin cikinta? A'ah sae de mah dada tsundumata cikinsa da zeyi..... "
K'ok'arin magana nake,sae kawai naji yayi saurin taran numfashina"Gimbiya pls safe the discussion for later,yanxu zuwa nayi na rokeki da pls ki rufamin asiri nasan sam bamu k'yauta muku da bamu sanar daku xancen reception da wuri ba sae akurarren lokaci,don Allah amaryata amana afuwa,ki taimaka ki rufa wa angon naki asiri ki halarci reception din nan,pls kada kisa naji k'unya agun abokaina don su suka shirya abin......... "
Afusace nace"Nasan tabbas an fad'a maka cewar bana jindadi,kuma yanxu ka nuna min cewar baka damu da rashin lafiyar matarka ba,ta k'unyar abokanka kake right? toh bari kaji,agaskia babu inda zani naje na kwaso sanyi abanza na janyowa kaina farawa daga square one ta rashin lafiyar ba......... "
"Fadima Zahra banfa sanki da Kafiya da taurin kai ba,haka kuma ban sanki da tsiwa da rashin kunya ba,infact ko bah kece da laifi ba,kina da saurin bada haquri,then why all diz all of a sudden changes? "
Gabana ne ya tsananta faduwar gaba,ah iya tsawon rayuwata nasan mutum d'aya ne ke gaya min wannan kalaman da bawan Allahn nan ya fad'a kuma shine *ENGR.MAHMOOD*.
Yana yawan cewa"Kai sister inlaw ni dai halayyarki sun mugun min,sam baki da hayaniya,baki da girman kai,komanki da sanyi kike yinsa,abinda yafi birgeni dake shine saurin bada haquri koda kuwa ba kece keda laifi ba.... "
For the very first time na samu kaina da son yin ido hudu da *Mijin Kaddarata* (another name for the novel).
Sannu ahankali na juyo da kaina xuwa gareshi.Fes! na sauke rinannun idanuwana akan fuskarsa.Hasken lanta din dakin ne ya bani damar k'arewa handsome face dinsa kallo.
Shock!startled!astonished!Amazed!.... and any other type of surprise mood u could think of,duk na shigesu alokaci daya ah sa'ilin da idanuwana da nashi suka gauraye cikin na juna.....
Kun san wah nake gani agabana??.......... 📝
A/N
Hahaha! amaryar Nakowa maida wuk'ar,duk mun riga da mun sani kece kurum aka bari cikin duhu,yanxu tambayar itace "Taya zamar auranku ze kasance? " mun fa k'osa mu gani.
*Hey! Hafnan's freaking fans! wai atunaninku family house za'a sauketa?? Haba its too early to start separating fight mana,atleast biko let dem enjoy their first night tukun Koya kukace? Lol
Pls ur comments & votes are getting down,I need like 100votes before I move on,lol juz kidding amma nasan inda zan kamaku ai.....!!
*IT'S YOUR LADY HAFNAN*💞
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*
*{Onward together}*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TOUCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINK 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
✨✨✨
_*Jinjina gareku my slay queens,my surporters,I started diz novel kamar wasa,na fara first babi sae kuma na dakata naki cigabawa,wa'ennan qawayen nawa sune suka bani gwarin gwiwan cigabawa wanda har muka Kai inda muke ayau,gashi ayau na kammala littafin *SHIN SO DAYA NE?*tare da taimakon abokan arziki masu son cigabana,don haka gabaki daya wannan littafin na sadaukar dashi agareku my lovely squad*_
_**Ayusher Shafi'i💄*_
_**Zatifah,marubuciyar 'Neelam'*_
_**Nafisatouh unique👑*_
_**Sorphiyyerh Sorphie👜*_
_**Maryam 'yar fillo💋*_
_**Fatymerh Zahra🎉*_
_**Queen deeyana📱*_
_*Thank you all for your support,I love you all so very much irin sosan nan,am assuring you all dat ana mugun tare har abada juz lyk magnet da qarfe✌👌*_
💥💥
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
*🌼BABIN K'ARSHE🌼*
*🔚🔚🔚🔚🔚👏*
Bayan Mahmood ya kammala waya da Momi,cike da tashin hankali ya dubi Fadima wacce tayi matashi da kanta asaman cinyarsa,itama hankalinta tashe ganin yanayin mijinta ya sauya ah sa'ilin da yake waya.
"Dear nah what happened? Wani ne ya mutu?" na fada cike da fargabar amsar da ze biyo baya.
Murmushin leb'en baki kawai yayi yace"Momi ce ta k'irani take fada min cewar Mubarak ya dawo don haka mu hanzarta xuwa kano yanxun nan kuwa,so Zahmood tashi muje ayita ta kare da zazzafin nama........"
Ya fadi hakan tare da mikar da kanta,ya tashi tsaye.Ni kuwa duk wani na'ura meh aiki ajikina ya tsaya cak!,alokaci daya naji duk wani kuzari dake jikina ya kau,idan ka kasa kunnuwa kuma kana iya jiyo yadda xuciyata ke bugawa da sauri da sauri non-stop.
Har ya kusa shiga dakinsa sae jikinsa ya bashi cewar bata biye dashi,da sauri ya waigo,tana nan de inda ya barta,sae binsa take da kallo,kwayar idanuwan nan nata dauke suke da tsantsar tashin hankali.Jikinsa ne yayi sanyi qalau,Sam baya son ganinsu cikin tashin hankali haka,amma kuma toya ya iya?dolene dama su fuskanceta koba jima koba dade,kuma insha Allahu daga yau za'ayi ta ta k'are don ba tsoron Mubarak din yake ba.
Sannu ahankali ya taka xuwa gareta,ya tsugunna tare da dafe gwiwowinta don zaune take saman kujera.
"Zahmood dear nah...... " ya fadi hakan cikin wani irin siga ta salon soyayya.
Ni kuwa kamar dama jira nake ya fadi hakan,sae kawai na rusa masa kuka meh daga hankali.beyi yunkurin hanata ba,seda tayi meh isarta don kanta tayi shiru ta koma 'yar shesshek'a.Can ya janyota ta fado jikinsa,ya lalubo lips dinta ya shiga tsotsarsa don kawai ya dan rage mata damuwar data shiga ciki.
Nima din biye masa nayi cuz I can't hold it back,bazan iya jurewa ba.saida yayi meh isarsa sannan ya cikani,ya riko hannuna tare da mik'ewa yana fadin"Oya let's go..... "
Kokarin magana nake sae naga yayi saurin sanya 'yar yatsarsa saman lips dina,yace"Shhhhhh! Zahmood don't say anything again,Idan har kina sona then ki taho mu tafi muje ayita ta kare yau...... "