Sashe 12
Shin So Daya Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yace"Baby ki bari na saukeki da kaina kada ki fad'o ki min asarar wani abin..... "
Dundu na kai masa ta baya,ya b'ank'are bayar,yace"ouhhh!! wallahi dundun ya shiga sosae kuma asannu zan rama idan kika manta..... "
Be direni ako'ina ba sae awani dakin bacci.Yace"Oya matata taso muje mu dauro alwala mu gabatar da sallah don nuna godiyarmu ga Ubangiji daya nuna mana wannan ranar ta kasancewa ma'aurata,ina rok'an Allah daya sanya mana albarqarsa acikin wannan auran,ya kauda duk wata fitintinu,rigingimu da kuma bala'i acikin rayuwar auranmu,ak'arshe kuma Allah ya axurtamu da 'ya'ya na gari,mahaddatan alqur'ani meh girma,masu tsananin tausayin iyayensu da al'ummar musulmi gabaki d'aya....... "
Ahankali nace"Ameen Mijina..... " na fadi hakan sanda nake sharce dan guntun hawayen daya xubo min saman kunci.Tashiwa nayi don cika umarninsa,amma kafin nan sae daya kaini dakina yace na soma yin wanka sannan na dauro alwala nazo na sameshi anashi dakin inda muka baro kenan.Shi da kansa ya zab'o min wata night gown meh k'yau daga cikin wata sif,ya watsa minsu saman gado,riga da wando ce.Sannan shi ya koma dakin nasa don wanka da daura alwala.
Ban dau wani tsawon lokaci ba na cimmasa adakin baccin nasa.Shi ya jamu sallar,Muna sallamewa,ya daga hannuwa sama ya shiga kwararo addu'o'i babu gaggautawa da kuma yiwa Allah k'irari,ban tab'a sanin cewar ilimin arabi ya ratsa Mahmood haka ba sae yau.Yadda yake wani lank'wasa harshe yana baiwa kowacce harafi hakkinta mah wani abin birgewa da sha'awa ne.
Can kuma naga ya d'an juyo tare da dafa kaina,ya shiga kwararo min addu'o'i tare da shi min albarka mara iyaka wanda hakan ya sanya har se dana d'an xubda kwalla tare da jin wani soyayyarsa na fizgata.Yayi mana addu'ar samun zamar lafiya tare da samun zuria d'ayyaba.
Muna idawarwa naji wani sabon bacci yayi min sallama,ashe Mahmood na lure da yadda naketa gyangyad'i tun awajen sallah,yace"Babyna goan sleep naga tun awurin sallah kike ta gyangyad'i kamar wata kaza,oya you ghatta sleep... "
Ya manna min wata peck agoshi wanda na jishi har cikin jinin jikina.Bed dinsa ya nuna min alamun anan xan kwanta,shi kuma naga ya dau pillow ya kwanta ya akasa.ba tare da wata gaddama ba na isa kan gadon na kwanta.
"Goodnite my lovely Wife.... " na tsinkayo maganarsa.
Dan murmusawa nayi nace"Nite too dear nah..... "
_*wayyooo!! Haba Zahmood💞 ya naku first night din ya banbanta dana sauran ma'aurata?*_
**
Suhaima ita kuma bayan an kaita b'angarenta,Reedah ce ta xauna da ita suke ta hira awannan yinin ranar,sae wuraren karfe goma na dare tayi mata sallama ta tafi,Shima din uban gayyar ne ya k'irata awaya yake ce mata"Toh! auta akyalemun amarya hakan ta huta da surutunki,ki tafi bangaranku don ina nan tafe yanxu da abokaina xuwa ga amarya..... "
Murmushi kawai tayi kana tace"kai big brother wai zumudin meh kake haka bayan from now on you have the whole moments to spend together with *'SuhaiLeedar'*?"
"Ni dai na gaya maki Karki sake na iso na iskeki anan.... " ya fadi hakan in a playful manner.
Haka Reedah tabar b'angaren Suhaima wacce dakyar ta barta ta tafi,wai hadda cewa ta kwana.
Dariya sosae Reedah tayi tace"Iyyeh! ashe so kike Yah Haidar ya min dan iskan duka yau acikin gidan nan kenan sabida yadda mah naga yake rawar k'afa akanki,toh kuwa idan aka kuskura aka kawo masa wargi ze iya lallatsa mutum,am so sorry bestie kiyi haquri ki bari ku durje first night dinku don hakan shi ake k'ira da *'AURAN'*...... Bye gudnite..... "
Tayi gaba tabar Suhaima da binta da kallo.Ansha barkwanci da wasanni daga angwaye,daga k'arshe sukayi musu addu'ar samun zaman lafiya da kuma samun zuri'a d'ayyaba,sannan sukayi musu sallama suka fito.Har wajen motocinsu Leedar ya rakosu yana dad'a musu godiya.
Fresh ne ya jawoshi gefe bayan sauran duk sun shiga cikin motar,ya d'an daki kafadarsa yace"Shege abokina yau an zama babban mutum,dan iska kuma kabi yarinyar mutane asannu sabida yadda naga kake rawar kafa akanta kar ka...... "
Dunkule hannu yayi ze kai masa dundu abaya,da sauri Fresh yayi wajen motarsu yana dariya,Leedar yace"Bakai wai dan iska ba? Dont worry zaka ci ubanka ne.... "
Haka de aka rabu cike da farin ciki da wasanni.Shima juz lyk kamar yadda su Mahmood sukayi,haka suma din sukayi.Wato gabatar da sallah don nuna godiyarsu ga Allah da kuma addu'ar samun zaman lfy da zuria ta gari.Sae de su nasu kwanciyar ya banbanta,don tare suka kwanta,ni kuwa ganin lamarin nasu na nemar sauya zani ya saka nayi saurin barin dakin don kam naga kamar suna matuk'ar buqatar sirri.
_*Nice one SuhaiLeedar💞... Asubahi ta gari....*_
***
*4:30am*
_*"innalillahi wa'inna ilaihi raji'un,Allahumma ajirni fi musibati wa akhlifni khairan minha...."*_....... Wannan k'aron da salati na farka da ita bayan wani mummunar mafarkin danayi akan Suhaima da Leedar,wai jinns dinsu Rukky sun halak'asu kamar yadda suka dau alqawari.
Kuka na fashe dashi wanda hakan ya sanya Mahmood farkawa agigice,ambaton sunan Allah ya soma yi kafin ya nufo inda nake,ya kunna dim light,haske yadan bayyana kadan adakin.
"Baby doll wat happened? Mummunar mafarki kikai ko? "
Agigice nace"Eh.... Dama.... "
Da sauri ya katseni yace"No baby doll ba'a bada labarin mafarki,kawai addu'a ya kamata kiyi kinji ko? "
Ahankali nace"okay nagode dear nah.... " addu'o'i na soma xubawa acikin xuciyata babu gaggautawa,ji nake kamar na latso su Leedar din amma kuma bana son Mahmood yasan halin da ake ciki.
(Hahahah! Fadima ta sanya abin aranta ne shiyasa tayi mafarki da hakan! If not *'SuhaiLeedar'* nanan lafiya qalau,sharar baccinsu mah suke ahalin yanxu,shi Leedar dinma ya manta da batunsu don ya rik'e addu'a sosae).
Daga ni har shi bamu sake komawa bacci ba,Muna nan xaune kamar wasu kurame har aka soma k'iraye-k'irayen sallar asubahi.Ya umarceni dana tashi mu gabatar da sallah.Koda muka idar mun dad'e zaune yana zuba mana addu'o'i,can muka shafa,komawa gado nayi na kwanta don wani bacci-bacci ke idanuwana.babu b'ata lokaci baccin yayi awon gaba dani.
Mahmood kuwa sae daya dan karanci alqur'ani,shidda tana yi ya mik'e ya shiga kitchen don had'a musu abinda zasu ji.Arish ya soya musu da kwai,sannan yayi warming ragowar pizza din jiya da kuma garnished chicken.sae kuma ruwan zafin daya dafa ya zuba aflask wanda zasu sha shayi da ita.
6:58am ya kammala komai don ba wuya,still de magajiyar tana nan kwance tana sharar baccinta,kuma ko kadan baya da niyyar tashinta,hasalima wankansa ya shige.
**
Khairat yar bala'i tun shidda da rabi ta iso family house,Labeeba kuwa sae 7:15,Anty Meema ita kuwa sae data b'ata musu lokaci sosae don sae takwas Saura ta iso gidan,Momi kamar zata kifeta da duka don haushi. Haka suka fito suka dunguma gidan Mahmood tare da taimakon Usee (usman) as the driver. (Hahaha! Inyi muku irinta momi,tace"*Dan rakiyar Maza"*😀.
Hanan taso binsu amma se ta tuna cewar yau Dr.Basira zatazo dubata kuma da sassafe take dako sammako................ 📝
A/N
*Ohh! My God!! Mahmood Nakowa kayi ne! Ka cika jarumin jarumai,rana daya,tashin farko Kasan yadda kayi ka cusawa Fadima sonka harta haqura ta xauna dakai,koda yake dama can ta soma sonka amma ita bata san da hakan bane.... Job Weldon to you M.Nakowa....First mission completed & succeeded,now let's watch & see if you will succeed in ur second mission (The family problem).
Ohhh! My God! Nakowa's family are on their way..... Ghen!ghen!ghen!! Fire on the mountain🔥🔥🔥🔥🔥
*sorry guys nasan da yawanku sun aza ko awannan episode din za'ai bala'in,sorry dearies I want to follow each step one by one without skipping!!
*HAFNAN CE💞*
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY*
*IG:Hafsy__mustee*
💥
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA UKU🌼
*Page 6-9*
"Mama bara naje nima na kimtsa kada su wuce wajen reception d'in nan bani..." acewar Anty Hajaar wacce tana gama fad'ar hakan ta mik'e tabar dakin xuwa sashin da aka saukesu.
Kaka rigima ta rakata da "Toh! adawo lafiya Hajara,Allah sarki an girma ba'a san an girma ba,yanxu fisabilillahi taron k'ananun yara mah sae sunje.... Koda yake Allah ne ya kawo mu xamani..."
Ai dole ne Anty Hajar tama je wannan reception din ko don taje tayi ciye-ciye ta kuma nunawa duniya cewar ita din fah uwar amarya ce.Maminsu Hafeezah mah zataje don ita da Mahmood suna mugun d'asawa da k'yau.
Ash ce xaune tare da Zuzu ah barandar sashin da aka saukesu.Hirar Khaleed Zuzu ke bata wanda ga dukkan alamu ya nuna cewar gayen ya gama tafiya da imaninta.Ita Ash din mah da akewa hirar amsawa kawai take da "uhmm" ko kuwa "a'ah",don kusan xan iya cewa gabaki daya hankalinta ya tafi ne ga su Fadima.Sae ayanxu ne take ganin wautarta na k'iran shi Mahmood d'in daya zo ya lallashi Fadimar bayan tasan muddin Fatin nata na had'a idanuwa dashi amatsayin mijin da aka aura mata,toh kuwa komai na iya k'wab'ewa,anything can happen!.
Oh! Allah!! akace dana sani yakan zo ne bayan ka aikata ba daidai bah,akan k'irashi da *'dana sani mara amfani'*,data sani kawai ta lallab'ata ta saka kayan don tasan Fatinta komin fad'arsu de tana jin maganarta,kuma tasan xata sauko ne har ta haqura taje reception din,amma da yake iyayi yayi mata yawa,kai tsaye ta k'ira Mahmood din da yaxo gareta,iyayinta ya janyo tana neman haifar da tashin hankali acikin jama'a wanda ta fison ace sae an kai Fadimar gidansa,asannan kowa ya kama gabansa kafin tasan wanene mijinta,tasan duk wani tashin hankali da ze biyo baya alokacin zai iya xuwa da sauki.Wurin reception mah ba lalle ne Fadimar ta gane Mahmood din ba tunda duk'ar da kai zatayi tayi,balle mah tasan halin Fadimar sarai da alkunya,zaiyi matuk'ar wuya ta masa kallon tsaf acikin jama'a.Koda ace tama gane shi,tasan Fadimar baxata tab'a kunyatar dashi idanuwan mutane ba har sae sun k'ebe.
Toh! yanxu gashi ta janyo k'ebewar tasu da wuri tun mutane basu gama watsewa ba,kuma tasan anything shitty can happen.
Axuciyarta tace"Ohh! ni Ayshatu wat have I done? meya kaini k'iransa? "
Xuciyarta babu abinda yake yi illa bugawa da sauri da sauri,kasa kunnuwa tayi tana meh jiran ta jiyo hayaniyarsu Fadimar sannan tayi ciki wuf!.Zuzu de data ga sam hankalin Ash din baya gareta,sae kawai taja bakinta tayi shiru,ita Allah-Allah mah take su Fadimar suyi su gama soyayyarsu kamar yadda take tunani sannan ta shiga taje ta tsalawa Khaleed dinta kwalliya.
Anty Hajaar ce tazo shiga sashin,da hanxari Ash ta mik'e tare da shan gabanta.
Dundu na kai masa ta baya,ya b'ank'are bayar,yace"ouhhh!! wallahi dundun ya shiga sosae kuma asannu zan rama idan kika manta..... "
Be direni ako'ina ba sae awani dakin bacci.Yace"Oya matata taso muje mu dauro alwala mu gabatar da sallah don nuna godiyarmu ga Ubangiji daya nuna mana wannan ranar ta kasancewa ma'aurata,ina rok'an Allah daya sanya mana albarqarsa acikin wannan auran,ya kauda duk wata fitintinu,rigingimu da kuma bala'i acikin rayuwar auranmu,ak'arshe kuma Allah ya axurtamu da 'ya'ya na gari,mahaddatan alqur'ani meh girma,masu tsananin tausayin iyayensu da al'ummar musulmi gabaki d'aya....... "
Ahankali nace"Ameen Mijina..... " na fadi hakan sanda nake sharce dan guntun hawayen daya xubo min saman kunci.Tashiwa nayi don cika umarninsa,amma kafin nan sae daya kaini dakina yace na soma yin wanka sannan na dauro alwala nazo na sameshi anashi dakin inda muka baro kenan.Shi da kansa ya zab'o min wata night gown meh k'yau daga cikin wata sif,ya watsa minsu saman gado,riga da wando ce.Sannan shi ya koma dakin nasa don wanka da daura alwala.
Ban dau wani tsawon lokaci ba na cimmasa adakin baccin nasa.Shi ya jamu sallar,Muna sallamewa,ya daga hannuwa sama ya shiga kwararo addu'o'i babu gaggautawa da kuma yiwa Allah k'irari,ban tab'a sanin cewar ilimin arabi ya ratsa Mahmood haka ba sae yau.Yadda yake wani lank'wasa harshe yana baiwa kowacce harafi hakkinta mah wani abin birgewa da sha'awa ne.
Can kuma naga ya d'an juyo tare da dafa kaina,ya shiga kwararo min addu'o'i tare da shi min albarka mara iyaka wanda hakan ya sanya har se dana d'an xubda kwalla tare da jin wani soyayyarsa na fizgata.Yayi mana addu'ar samun zamar lafiya tare da samun zuria d'ayyaba.
Muna idawarwa naji wani sabon bacci yayi min sallama,ashe Mahmood na lure da yadda naketa gyangyad'i tun awajen sallah,yace"Babyna goan sleep naga tun awurin sallah kike ta gyangyad'i kamar wata kaza,oya you ghatta sleep... "
Ya manna min wata peck agoshi wanda na jishi har cikin jinin jikina.Bed dinsa ya nuna min alamun anan xan kwanta,shi kuma naga ya dau pillow ya kwanta ya akasa.ba tare da wata gaddama ba na isa kan gadon na kwanta.
"Goodnite my lovely Wife.... " na tsinkayo maganarsa.
Dan murmusawa nayi nace"Nite too dear nah..... "
_*wayyooo!! Haba Zahmood💞 ya naku first night din ya banbanta dana sauran ma'aurata?*_
**
Suhaima ita kuma bayan an kaita b'angarenta,Reedah ce ta xauna da ita suke ta hira awannan yinin ranar,sae wuraren karfe goma na dare tayi mata sallama ta tafi,Shima din uban gayyar ne ya k'irata awaya yake ce mata"Toh! auta akyalemun amarya hakan ta huta da surutunki,ki tafi bangaranku don ina nan tafe yanxu da abokaina xuwa ga amarya..... "
Murmushi kawai tayi kana tace"kai big brother wai zumudin meh kake haka bayan from now on you have the whole moments to spend together with *'SuhaiLeedar'*?"
"Ni dai na gaya maki Karki sake na iso na iskeki anan.... " ya fadi hakan in a playful manner.
Haka Reedah tabar b'angaren Suhaima wacce dakyar ta barta ta tafi,wai hadda cewa ta kwana.
Dariya sosae Reedah tayi tace"Iyyeh! ashe so kike Yah Haidar ya min dan iskan duka yau acikin gidan nan kenan sabida yadda mah naga yake rawar k'afa akanki,toh kuwa idan aka kuskura aka kawo masa wargi ze iya lallatsa mutum,am so sorry bestie kiyi haquri ki bari ku durje first night dinku don hakan shi ake k'ira da *'AURAN'*...... Bye gudnite..... "
Tayi gaba tabar Suhaima da binta da kallo.Ansha barkwanci da wasanni daga angwaye,daga k'arshe sukayi musu addu'ar samun zaman lafiya da kuma samun zuri'a d'ayyaba,sannan sukayi musu sallama suka fito.Har wajen motocinsu Leedar ya rakosu yana dad'a musu godiya.
Fresh ne ya jawoshi gefe bayan sauran duk sun shiga cikin motar,ya d'an daki kafadarsa yace"Shege abokina yau an zama babban mutum,dan iska kuma kabi yarinyar mutane asannu sabida yadda naga kake rawar kafa akanta kar ka...... "
Dunkule hannu yayi ze kai masa dundu abaya,da sauri Fresh yayi wajen motarsu yana dariya,Leedar yace"Bakai wai dan iska ba? Dont worry zaka ci ubanka ne.... "
Haka de aka rabu cike da farin ciki da wasanni.Shima juz lyk kamar yadda su Mahmood sukayi,haka suma din sukayi.Wato gabatar da sallah don nuna godiyarsu ga Allah da kuma addu'ar samun zaman lfy da zuria ta gari.Sae de su nasu kwanciyar ya banbanta,don tare suka kwanta,ni kuwa ganin lamarin nasu na nemar sauya zani ya saka nayi saurin barin dakin don kam naga kamar suna matuk'ar buqatar sirri.
_*Nice one SuhaiLeedar💞... Asubahi ta gari....*_
***
*4:30am*
_*"innalillahi wa'inna ilaihi raji'un,Allahumma ajirni fi musibati wa akhlifni khairan minha...."*_....... Wannan k'aron da salati na farka da ita bayan wani mummunar mafarkin danayi akan Suhaima da Leedar,wai jinns dinsu Rukky sun halak'asu kamar yadda suka dau alqawari.
Kuka na fashe dashi wanda hakan ya sanya Mahmood farkawa agigice,ambaton sunan Allah ya soma yi kafin ya nufo inda nake,ya kunna dim light,haske yadan bayyana kadan adakin.
"Baby doll wat happened? Mummunar mafarki kikai ko? "
Agigice nace"Eh.... Dama.... "
Da sauri ya katseni yace"No baby doll ba'a bada labarin mafarki,kawai addu'a ya kamata kiyi kinji ko? "
Ahankali nace"okay nagode dear nah.... " addu'o'i na soma xubawa acikin xuciyata babu gaggautawa,ji nake kamar na latso su Leedar din amma kuma bana son Mahmood yasan halin da ake ciki.
(Hahahah! Fadima ta sanya abin aranta ne shiyasa tayi mafarki da hakan! If not *'SuhaiLeedar'* nanan lafiya qalau,sharar baccinsu mah suke ahalin yanxu,shi Leedar dinma ya manta da batunsu don ya rik'e addu'a sosae).
Daga ni har shi bamu sake komawa bacci ba,Muna nan xaune kamar wasu kurame har aka soma k'iraye-k'irayen sallar asubahi.Ya umarceni dana tashi mu gabatar da sallah.Koda muka idar mun dad'e zaune yana zuba mana addu'o'i,can muka shafa,komawa gado nayi na kwanta don wani bacci-bacci ke idanuwana.babu b'ata lokaci baccin yayi awon gaba dani.
Mahmood kuwa sae daya dan karanci alqur'ani,shidda tana yi ya mik'e ya shiga kitchen don had'a musu abinda zasu ji.Arish ya soya musu da kwai,sannan yayi warming ragowar pizza din jiya da kuma garnished chicken.sae kuma ruwan zafin daya dafa ya zuba aflask wanda zasu sha shayi da ita.
6:58am ya kammala komai don ba wuya,still de magajiyar tana nan kwance tana sharar baccinta,kuma ko kadan baya da niyyar tashinta,hasalima wankansa ya shige.
**
Khairat yar bala'i tun shidda da rabi ta iso family house,Labeeba kuwa sae 7:15,Anty Meema ita kuwa sae data b'ata musu lokaci sosae don sae takwas Saura ta iso gidan,Momi kamar zata kifeta da duka don haushi. Haka suka fito suka dunguma gidan Mahmood tare da taimakon Usee (usman) as the driver. (Hahaha! Inyi muku irinta momi,tace"*Dan rakiyar Maza"*😀.
Hanan taso binsu amma se ta tuna cewar yau Dr.Basira zatazo dubata kuma da sassafe take dako sammako................ 📝
A/N
*Ohh! My God!! Mahmood Nakowa kayi ne! Ka cika jarumin jarumai,rana daya,tashin farko Kasan yadda kayi ka cusawa Fadima sonka harta haqura ta xauna dakai,koda yake dama can ta soma sonka amma ita bata san da hakan bane.... Job Weldon to you M.Nakowa....First mission completed & succeeded,now let's watch & see if you will succeed in ur second mission (The family problem).
Ohhh! My God! Nakowa's family are on their way..... Ghen!ghen!ghen!! Fire on the mountain🔥🔥🔥🔥🔥
*sorry guys nasan da yawanku sun aza ko awannan episode din za'ai bala'in,sorry dearies I want to follow each step one by one without skipping!!
*HAFNAN CE💞*
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY*
*IG:Hafsy__mustee*
💥
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA UKU🌼
*Page 6-9*
"Mama bara naje nima na kimtsa kada su wuce wajen reception d'in nan bani..." acewar Anty Hajaar wacce tana gama fad'ar hakan ta mik'e tabar dakin xuwa sashin da aka saukesu.
Kaka rigima ta rakata da "Toh! adawo lafiya Hajara,Allah sarki an girma ba'a san an girma ba,yanxu fisabilillahi taron k'ananun yara mah sae sunje.... Koda yake Allah ne ya kawo mu xamani..."
Ai dole ne Anty Hajar tama je wannan reception din ko don taje tayi ciye-ciye ta kuma nunawa duniya cewar ita din fah uwar amarya ce.Maminsu Hafeezah mah zataje don ita da Mahmood suna mugun d'asawa da k'yau.
Ash ce xaune tare da Zuzu ah barandar sashin da aka saukesu.Hirar Khaleed Zuzu ke bata wanda ga dukkan alamu ya nuna cewar gayen ya gama tafiya da imaninta.Ita Ash din mah da akewa hirar amsawa kawai take da "uhmm" ko kuwa "a'ah",don kusan xan iya cewa gabaki daya hankalinta ya tafi ne ga su Fadima.Sae ayanxu ne take ganin wautarta na k'iran shi Mahmood d'in daya zo ya lallashi Fadimar bayan tasan muddin Fatin nata na had'a idanuwa dashi amatsayin mijin da aka aura mata,toh kuwa komai na iya k'wab'ewa,anything can happen!.
Oh! Allah!! akace dana sani yakan zo ne bayan ka aikata ba daidai bah,akan k'irashi da *'dana sani mara amfani'*,data sani kawai ta lallab'ata ta saka kayan don tasan Fatinta komin fad'arsu de tana jin maganarta,kuma tasan xata sauko ne har ta haqura taje reception din,amma da yake iyayi yayi mata yawa,kai tsaye ta k'ira Mahmood din da yaxo gareta,iyayinta ya janyo tana neman haifar da tashin hankali acikin jama'a wanda ta fison ace sae an kai Fadimar gidansa,asannan kowa ya kama gabansa kafin tasan wanene mijinta,tasan duk wani tashin hankali da ze biyo baya alokacin zai iya xuwa da sauki.Wurin reception mah ba lalle ne Fadimar ta gane Mahmood din ba tunda duk'ar da kai zatayi tayi,balle mah tasan halin Fadimar sarai da alkunya,zaiyi matuk'ar wuya ta masa kallon tsaf acikin jama'a.Koda ace tama gane shi,tasan Fadimar baxata tab'a kunyatar dashi idanuwan mutane ba har sae sun k'ebe.
Toh! yanxu gashi ta janyo k'ebewar tasu da wuri tun mutane basu gama watsewa ba,kuma tasan anything shitty can happen.
Axuciyarta tace"Ohh! ni Ayshatu wat have I done? meya kaini k'iransa? "
Xuciyarta babu abinda yake yi illa bugawa da sauri da sauri,kasa kunnuwa tayi tana meh jiran ta jiyo hayaniyarsu Fadimar sannan tayi ciki wuf!.Zuzu de data ga sam hankalin Ash din baya gareta,sae kawai taja bakinta tayi shiru,ita Allah-Allah mah take su Fadimar suyi su gama soyayyarsu kamar yadda take tunani sannan ta shiga taje ta tsalawa Khaleed dinta kwalliya.
Anty Hajaar ce tazo shiga sashin,da hanxari Ash ta mik'e tare da shan gabanta.