Sashe 17
Shin So Daya Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ni bana jin yunwa,kaci abinka kawai,kuma ka min sauri........ " na fada atakaice ina meh hura hanci.Da mamaki naga ya bini da kallo,kana yace"Saurin meh kike ne baby doll? Remember from now on,we hav the whole moment to spend together for the rest of our lives,Fadima ina son ki sani cewar aurena dake Insha Allah mutu ka raba ne...... "
Naso tanka masa amma kuma se naga idan na biye mishi zamu ta jan magana ne gwara kawai nayi shiru na bishi ahankali donna samu ya warware min zaren daya sak'a.
"Ki sakko muci idan ba haka ba nima baxan ci ba kuma bazan baki labarin komai ba,kinji nace wallahi... " yanayinsa ya nuna sam babu alamun wasa atattare dashi,hakan ya sa ba tare da na tsaya wani dogon tunani ba na sakko sabida na k'osa naji takun basajar daya k'ulla.Shi da kansa ya firfito mana da abubuwan dake shak'e cikin k'atuwar ledar daya shigo da ita.
"Baby doll wanne zakici aciki? Pizza ko garnished chicken🐓? Or u will like to take all?? "
"Lallai guy din nan ya mugun raina min wayau ba kadan ba,wai ni yakeso ya yaudara da salon soyayyarsa ko meh?hadda wani *'Baby doll'*? ba damuwa duk kayi ka gama xan bika asannu don mu wanye lafiya."
Hura min idanuwa naji yayi wanda hakan ya maidoni daga duniyar tunanin dana lula xuwa duniyar da muke ciki.
"Matar Mahmood ya naga kinyi shiru? Ko so kike na baki abaki? Iyyeh fada min karki ji kunyata am ur husband.... " ya fadi hakan tare da kashe min one eyes.
Dan guntun tsaki naja,nace"Bannaso ai nima ina da hannun da xan iya ciyar da kaina,garnished chicken🐓 din kawai xan iya ci.... "
Murmushi naga yayi yace"An gama my all,bari na dauko plate" ya mik'e tsaye,naga ya nufi b'angaren dinning,ata gefen dining din naga ya bud'e wata kofa ya shige ciki,atake na gano nan ne kicin din gidan.Ji nayi kamar na arta aguje nabar gidan kafin ya fito,amma se kuma naga rashin dacewar hakan,sam yin hakan ba class dina bane,kuma ai ina son nasan ta yadda akai ya sami aurena,don haka be kamata na gudu ba,xan bari mu wanye ta salun-alum idan yaso hakan,idan kuma ta tashin hankali da kuma k'eta yakeso arabu,then Fadima Sa'ad is ever ready for that.
Murmushin yaudara na sak'ar masa sanda naga ya nufo inda nake da plate ahannunsa.Cike da kissa da kisissina na mik'e na k'arbi plate din hadda wani duk'awa wanda hakan ba k'aramin mamaki ya bashi ba.
"Dear ya naga plate daya kawai ka dauko? " na fadi hakan ahankali tare da lank'wasa murya.
"Ah plate daya xamuci.... " ya fada yana kallonta cike da mamakin wannan sudden sauyawar tata,daga shiga kicin ya dawo har ta canza ta koma Fadimarta daya sani? Ko dai tunani tayi taga rashin dacewar abinda take masa da kuma maganganun da take ta kwakkwab'a masa? Ko ta haqura ta rungumi kaddararta ne?
Axuciyarsa yace"No Fadima am not getting you at all... I guess you are upto something freakish & very mean... "
Ni kuwa axuciyata nace"Dan iska mamakin canzawata yake,besan cewa so nake na lallab'ashi ya gayan komai sannan nasan nayi ba,hadda wani wai ah plate daya xamuci abinci,shege daga yau sae de kaci abinci ah kwano daya da uwarka ba dai da Fadima Sa'ad kuma ba.... "
Sosae na sake jiki mukaci mukayi Kat! damu,mafi yawanci shi da Kansa yaketa feeding dina,ni kuwa sau uku kawai na bashi abaki ina meh cike da takaicin kaina.
Bayan mun k'are cin abincin,naga ya kasa haqura yace"Baby doll wat happened? Wannan sudden change din nan taki am suprised fa?kodai u're upto something ne? "
Murmushi meh ciwo na sakar masa,kana nace"No ba komai wallahi,ni de kawai kaban labari.... "
Saukar da ajiyar xuciya yayi,kana ya soma bani labarin rayuwar soyayyarsu shida tsohuwar matarsa *Zaynab Maleek*,mace meh tsananin sonsa da tattalinsa,mace meh gudun b'acin ransa da son kowa nashi,wani abin nasu da idan ya fadi sae muyi dariya,wani kuma na abin atausaya musu ne yanda wai matar babanta ta sanyata agaba,ashe wai tun tana 'yar karamarta mahaifiyarta ta rasu.Ta taso ne ahannun matar babanta wanda sam ko kadan bata qaunarta,har tayi aure wani lokutan mah takan zo har gida idan baya nan ta lakadawa ita Zaynab din dukan tsiya ita da 'ya'yanta mata,yayun Zeey din.Dakyar da sudin goshi ya taka musu birki ya kuma sanya aka masu iyaka da gidansu.Gashi ita Zeey din tana da haqurin gaske,komai aka mata sae kaji tace"wallahi dear nah na yafe musu har cikin xuciyata. "
Hakan ya saka Zaynab ta sake samun gurbi acikin xuciyarsa,sae ji yake kamar duk duniya babu ta biyun Zeeynsa,baya jin ze iya rayuwa da wata 'ya mace face Zaynab dinsa ko bayan ranta.
"Sae gashi rana daya na k'aryawa Zeey dita alkawarin dana daukar mata,yau gani ga wata 'ya macen amatsayin *'Matata'*, *'Matar Mahmood din Zaynab Maleek'*... Fadima ranar dana soma ganinki alokacin da kuka kawo ta'aziyya kano,aranar se dana danyi jinyar xuciyata,don ganinki ya tuno min da Zaynab dita,everything about you was juz lyk hers,infact! hatta kamanninki da nata yanaso yayi iri daya.Ah yinin ranar na lura sosae na kamu da matsananciyar sonki,why? Because gani nake kamar Zeey dita ce ta dawo.
"Titsitseyar Hanan nayi,na sakata dole ta bayyana min alak'ar dake tsakaninki da Mubarak wanda ko kusa banso hakan ba,naso ace babu alak'ar soyayya atsakaninku,kuma wallahi banso kika bishi wani gun ba,Fadima sam be kamata ace amatsayinki ta 'ya mace musulma, kuma kamilalla kiyi trusting namijin da baki taba sanin halayyarsa,ki yadda dashi kai tsaye har ki bishi for only Allah knows inda zai kaiki ba,wannan abin ba k'aramin sosa xuciyata yayi ba,amma se na batsar nace toh wai ni miye nawa da damuwa akanki? Ai ke kika kai kanki,duk da cewar na yadda da kanina sam ba mazinaci bane,amma ban san meyasa na kasa sakewa da fitarku tare ku biyu kadai ba,ashe de sonki nake ban sani ba,koda naje gida kasa xama nayi,naji kamar na sanya k'iransa na rufeshi da fada akan ya maido dake gida,amma se naga zagewar zatayi yawa and he might get to suspect something."
Jan gwauron numfashi yayi kana yace "Na takaice miki labari,dawowa nayi na xauna jiran dawowarku awaje,ita Hanan duk ta tsure duk aganinta tashin hankali xan haifar sanin da tayi na cewar mahaifiyarmu bata qaunar wani acikinmu yayi tunanin qara matar aure,aganin ita Hanan din xan taya Mummy hukunta Mubarak ne,na nuna mata cewar karta damu ba wani tashin hankali xan haifar ba kawai Fadimar ta min kama da wata wacce na sani ne.Kamawa daga wulaqancin da mummy tayi wa 'yan'uwanki,da korosu waje da tayi duk akan idanuwana ne,koda naje ina bata haquri zageni tayi tass! ta ajje agefe wai har ni ina da bakin magana? Ai gwara Mubarak din tunda shi yayi tunanin qaro aure amma ni fa? dayar mah na gagara ajjewa ina nan kamar wanda aljana ta aure,sae kace kaina farau aka soma yiwa mutuwa. Maganarta daya fi sosa min rai har ya saka na dan zubda kwalla shine wai,da alamu haka xan k'arashe rayuwata babu magaji,wanda ze dunga daga hannu sama yana min addu'ar samun rahamar ubangiji,sae de nata daukar 'ya'yan abokaina ina sha'awarsu,hakan data fada shi ya k'ara min kaimi da kuma k'warin gwiwar gwada sa'ata awurinki,ban damu da cewar ke din budurwar kanina bace,burina kawai nasan ta yadda xan bullo miki har na samu shiga awajenki,because nima ina buqatar asake sona,I want to share dat love again with someone,Fadima I really want to see my own children,kuma ke kadai ce naga kamar Kinfi dacewa da rayuwata shiyasa nayi tunanin xuwa gareki,nabi bayanku don nasan gidanku,koda naga motarku ta lalace,sae na samu wuri nayi parking adan nesa daku don Kar nayi saurin tunkaranku ku d'ago wani abin.Sae dana dan ja lokaci kuma na tabbatarwa Kaina lallai bazaku dago ba sannan na tunkareku."
Anan Mahmood ya baiwa Fadima labarin komai na yadda akai yata fama da xuciyarsa da kuma kokarin son ya yakice soyayyarta acikin xuciyarsa,amma hakan ya faskara,akan dole yabi son xuciyarsa,ya kudura aransa cewar dolene ya baiwa xuciyar abinta takeso.
Yace"A.B.U Zaria ta dade tana aiko min da request akan suna matuk'ar buqatar nazo na dunga aiki dasu,don suna da labarina yadda nake da basira da kuma fasahar sarrafa na'ura meh k'wak'walwa,I hav turned down their requests on several occasion,ganinki ya saka ni da kaina na aika musu da sak'on amincewata da offer dinsu,wanda tsananin murnar hakan ya saka suka bani k'yautar wata madaidaiciyar gida don nuna godiyarsu agareni.Ni kuwa gani nayi rayuwata xata dawo sabuwa dal kamar an ciro daga kwali,xuciyata fes! raina yayi haske ganin nayi close dake,wani abin dadin dadawar kuma,wai kema A.B.U kike schooling, hakan yasa naci alwashin bazan tab'a wahala wajen shigar da kaina gareki ba,xanyi kokari naga na koya miki yadda zaki soni,sannan daga baya na aureki kota halin k'ak'a. "
Ya bata labarin yadda sukai tayi da Mubeen,yadda Mubeen din keta nemarta awaya baya samunta da kuma yadda yayi masa karyar wai sabuwar wayace take jira,da kuma hana masa xuwa Zaria da yayi don dubata,da kuma wucewarsa India da dramar da kullum suke sha awaya.
Yace"Wallahi ko jiya mah se daya k'ira amma naki dagawa.... "
Afusace na mik'e nace"Agaskia Mahmood kaci amanar Mubarak ba kadan ba,Allah sarki bawan Allah inata tunanin kila dama can yaudarata yake baya qaunata shiyasa be damu yasan halin da nake ciki ba,ashe abinda ban sani ba,kai kana can kana shuka masa bishiyar k'arya har tayi nasarar tasiri da kuma girma acikin xuciyarsa,why? Because ya yadda dakai,yasan bazaka tab'a masa k'arya ba,Mahmood meyasa zaka ci amanar Mubarak? Why? Meh yayi maka arayuwa da har zakayi tunanin ramuwar gayya irin wannan? Kamar yadda kake ikrarin kana sona,toh wallahi Mubarak ya fika sona sau dubun dubanni,ka kuwa san irin tashin hankalin da kake kokarin haifarwa acikin zuri'arku? Ka tab'a tunanin cewar anya xuciyarka ta maka adalci wajen sona kuwa? Tukunna mah de gaya min wanene *'BABA MU'AZZAM'* agareka,sannan kuma ina family dinka suke da akayi wannan auran?"
Naso tanka masa amma kuma se naga idan na biye mishi zamu ta jan magana ne gwara kawai nayi shiru na bishi ahankali donna samu ya warware min zaren daya sak'a.
"Ki sakko muci idan ba haka ba nima baxan ci ba kuma bazan baki labarin komai ba,kinji nace wallahi... " yanayinsa ya nuna sam babu alamun wasa atattare dashi,hakan ya sa ba tare da na tsaya wani dogon tunani ba na sakko sabida na k'osa naji takun basajar daya k'ulla.Shi da kansa ya firfito mana da abubuwan dake shak'e cikin k'atuwar ledar daya shigo da ita.
"Baby doll wanne zakici aciki? Pizza ko garnished chicken🐓? Or u will like to take all?? "
"Lallai guy din nan ya mugun raina min wayau ba kadan ba,wai ni yakeso ya yaudara da salon soyayyarsa ko meh?hadda wani *'Baby doll'*? ba damuwa duk kayi ka gama xan bika asannu don mu wanye lafiya."
Hura min idanuwa naji yayi wanda hakan ya maidoni daga duniyar tunanin dana lula xuwa duniyar da muke ciki.
"Matar Mahmood ya naga kinyi shiru? Ko so kike na baki abaki? Iyyeh fada min karki ji kunyata am ur husband.... " ya fadi hakan tare da kashe min one eyes.
Dan guntun tsaki naja,nace"Bannaso ai nima ina da hannun da xan iya ciyar da kaina,garnished chicken🐓 din kawai xan iya ci.... "
Murmushi naga yayi yace"An gama my all,bari na dauko plate" ya mik'e tsaye,naga ya nufi b'angaren dinning,ata gefen dining din naga ya bud'e wata kofa ya shige ciki,atake na gano nan ne kicin din gidan.Ji nayi kamar na arta aguje nabar gidan kafin ya fito,amma se kuma naga rashin dacewar hakan,sam yin hakan ba class dina bane,kuma ai ina son nasan ta yadda akai ya sami aurena,don haka be kamata na gudu ba,xan bari mu wanye ta salun-alum idan yaso hakan,idan kuma ta tashin hankali da kuma k'eta yakeso arabu,then Fadima Sa'ad is ever ready for that.
Murmushin yaudara na sak'ar masa sanda naga ya nufo inda nake da plate ahannunsa.Cike da kissa da kisissina na mik'e na k'arbi plate din hadda wani duk'awa wanda hakan ba k'aramin mamaki ya bashi ba.
"Dear ya naga plate daya kawai ka dauko? " na fadi hakan ahankali tare da lank'wasa murya.
"Ah plate daya xamuci.... " ya fada yana kallonta cike da mamakin wannan sudden sauyawar tata,daga shiga kicin ya dawo har ta canza ta koma Fadimarta daya sani? Ko dai tunani tayi taga rashin dacewar abinda take masa da kuma maganganun da take ta kwakkwab'a masa? Ko ta haqura ta rungumi kaddararta ne?
Axuciyarsa yace"No Fadima am not getting you at all... I guess you are upto something freakish & very mean... "
Ni kuwa axuciyata nace"Dan iska mamakin canzawata yake,besan cewa so nake na lallab'ashi ya gayan komai sannan nasan nayi ba,hadda wani wai ah plate daya xamuci abinci,shege daga yau sae de kaci abinci ah kwano daya da uwarka ba dai da Fadima Sa'ad kuma ba.... "
Sosae na sake jiki mukaci mukayi Kat! damu,mafi yawanci shi da Kansa yaketa feeding dina,ni kuwa sau uku kawai na bashi abaki ina meh cike da takaicin kaina.
Bayan mun k'are cin abincin,naga ya kasa haqura yace"Baby doll wat happened? Wannan sudden change din nan taki am suprised fa?kodai u're upto something ne? "
Murmushi meh ciwo na sakar masa,kana nace"No ba komai wallahi,ni de kawai kaban labari.... "
Saukar da ajiyar xuciya yayi,kana ya soma bani labarin rayuwar soyayyarsu shida tsohuwar matarsa *Zaynab Maleek*,mace meh tsananin sonsa da tattalinsa,mace meh gudun b'acin ransa da son kowa nashi,wani abin nasu da idan ya fadi sae muyi dariya,wani kuma na abin atausaya musu ne yanda wai matar babanta ta sanyata agaba,ashe wai tun tana 'yar karamarta mahaifiyarta ta rasu.Ta taso ne ahannun matar babanta wanda sam ko kadan bata qaunarta,har tayi aure wani lokutan mah takan zo har gida idan baya nan ta lakadawa ita Zaynab din dukan tsiya ita da 'ya'yanta mata,yayun Zeey din.Dakyar da sudin goshi ya taka musu birki ya kuma sanya aka masu iyaka da gidansu.Gashi ita Zeey din tana da haqurin gaske,komai aka mata sae kaji tace"wallahi dear nah na yafe musu har cikin xuciyata. "
Hakan ya saka Zaynab ta sake samun gurbi acikin xuciyarsa,sae ji yake kamar duk duniya babu ta biyun Zeeynsa,baya jin ze iya rayuwa da wata 'ya mace face Zaynab dinsa ko bayan ranta.
"Sae gashi rana daya na k'aryawa Zeey dita alkawarin dana daukar mata,yau gani ga wata 'ya macen amatsayin *'Matata'*, *'Matar Mahmood din Zaynab Maleek'*... Fadima ranar dana soma ganinki alokacin da kuka kawo ta'aziyya kano,aranar se dana danyi jinyar xuciyata,don ganinki ya tuno min da Zaynab dita,everything about you was juz lyk hers,infact! hatta kamanninki da nata yanaso yayi iri daya.Ah yinin ranar na lura sosae na kamu da matsananciyar sonki,why? Because gani nake kamar Zeey dita ce ta dawo.
"Titsitseyar Hanan nayi,na sakata dole ta bayyana min alak'ar dake tsakaninki da Mubarak wanda ko kusa banso hakan ba,naso ace babu alak'ar soyayya atsakaninku,kuma wallahi banso kika bishi wani gun ba,Fadima sam be kamata ace amatsayinki ta 'ya mace musulma, kuma kamilalla kiyi trusting namijin da baki taba sanin halayyarsa,ki yadda dashi kai tsaye har ki bishi for only Allah knows inda zai kaiki ba,wannan abin ba k'aramin sosa xuciyata yayi ba,amma se na batsar nace toh wai ni miye nawa da damuwa akanki? Ai ke kika kai kanki,duk da cewar na yadda da kanina sam ba mazinaci bane,amma ban san meyasa na kasa sakewa da fitarku tare ku biyu kadai ba,ashe de sonki nake ban sani ba,koda naje gida kasa xama nayi,naji kamar na sanya k'iransa na rufeshi da fada akan ya maido dake gida,amma se naga zagewar zatayi yawa and he might get to suspect something."
Jan gwauron numfashi yayi kana yace "Na takaice miki labari,dawowa nayi na xauna jiran dawowarku awaje,ita Hanan duk ta tsure duk aganinta tashin hankali xan haifar sanin da tayi na cewar mahaifiyarmu bata qaunar wani acikinmu yayi tunanin qara matar aure,aganin ita Hanan din xan taya Mummy hukunta Mubarak ne,na nuna mata cewar karta damu ba wani tashin hankali xan haifar ba kawai Fadimar ta min kama da wata wacce na sani ne.Kamawa daga wulaqancin da mummy tayi wa 'yan'uwanki,da korosu waje da tayi duk akan idanuwana ne,koda naje ina bata haquri zageni tayi tass! ta ajje agefe wai har ni ina da bakin magana? Ai gwara Mubarak din tunda shi yayi tunanin qaro aure amma ni fa? dayar mah na gagara ajjewa ina nan kamar wanda aljana ta aure,sae kace kaina farau aka soma yiwa mutuwa. Maganarta daya fi sosa min rai har ya saka na dan zubda kwalla shine wai,da alamu haka xan k'arashe rayuwata babu magaji,wanda ze dunga daga hannu sama yana min addu'ar samun rahamar ubangiji,sae de nata daukar 'ya'yan abokaina ina sha'awarsu,hakan data fada shi ya k'ara min kaimi da kuma k'warin gwiwar gwada sa'ata awurinki,ban damu da cewar ke din budurwar kanina bace,burina kawai nasan ta yadda xan bullo miki har na samu shiga awajenki,because nima ina buqatar asake sona,I want to share dat love again with someone,Fadima I really want to see my own children,kuma ke kadai ce naga kamar Kinfi dacewa da rayuwata shiyasa nayi tunanin xuwa gareki,nabi bayanku don nasan gidanku,koda naga motarku ta lalace,sae na samu wuri nayi parking adan nesa daku don Kar nayi saurin tunkaranku ku d'ago wani abin.Sae dana dan ja lokaci kuma na tabbatarwa Kaina lallai bazaku dago ba sannan na tunkareku."
Anan Mahmood ya baiwa Fadima labarin komai na yadda akai yata fama da xuciyarsa da kuma kokarin son ya yakice soyayyarta acikin xuciyarsa,amma hakan ya faskara,akan dole yabi son xuciyarsa,ya kudura aransa cewar dolene ya baiwa xuciyar abinta takeso.
Yace"A.B.U Zaria ta dade tana aiko min da request akan suna matuk'ar buqatar nazo na dunga aiki dasu,don suna da labarina yadda nake da basira da kuma fasahar sarrafa na'ura meh k'wak'walwa,I hav turned down their requests on several occasion,ganinki ya saka ni da kaina na aika musu da sak'on amincewata da offer dinsu,wanda tsananin murnar hakan ya saka suka bani k'yautar wata madaidaiciyar gida don nuna godiyarsu agareni.Ni kuwa gani nayi rayuwata xata dawo sabuwa dal kamar an ciro daga kwali,xuciyata fes! raina yayi haske ganin nayi close dake,wani abin dadin dadawar kuma,wai kema A.B.U kike schooling, hakan yasa naci alwashin bazan tab'a wahala wajen shigar da kaina gareki ba,xanyi kokari naga na koya miki yadda zaki soni,sannan daga baya na aureki kota halin k'ak'a. "
Ya bata labarin yadda sukai tayi da Mubeen,yadda Mubeen din keta nemarta awaya baya samunta da kuma yadda yayi masa karyar wai sabuwar wayace take jira,da kuma hana masa xuwa Zaria da yayi don dubata,da kuma wucewarsa India da dramar da kullum suke sha awaya.
Yace"Wallahi ko jiya mah se daya k'ira amma naki dagawa.... "
Afusace na mik'e nace"Agaskia Mahmood kaci amanar Mubarak ba kadan ba,Allah sarki bawan Allah inata tunanin kila dama can yaudarata yake baya qaunata shiyasa be damu yasan halin da nake ciki ba,ashe abinda ban sani ba,kai kana can kana shuka masa bishiyar k'arya har tayi nasarar tasiri da kuma girma acikin xuciyarsa,why? Because ya yadda dakai,yasan bazaka tab'a masa k'arya ba,Mahmood meyasa zaka ci amanar Mubarak? Why? Meh yayi maka arayuwa da har zakayi tunanin ramuwar gayya irin wannan? Kamar yadda kake ikrarin kana sona,toh wallahi Mubarak ya fika sona sau dubun dubanni,ka kuwa san irin tashin hankalin da kake kokarin haifarwa acikin zuri'arku? Ka tab'a tunanin cewar anya xuciyarka ta maka adalci wajen sona kuwa? Tukunna mah de gaya min wanene *'BABA MU'AZZAM'* agareka,sannan kuma ina family dinka suke da akayi wannan auran?"