Sashe 19
Shin So Daya Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sae duk Mahmood yaji ba dadi,amma kuma kala bece masa ba har ya gama wankin,ya lik'a masa k'aton cotton wool awajen,sannan ya manna plaster asama don ya agaza ya rik'e wool din.
Yace"Allah sarki da'ace Dr.Mubarak nanan da shine ze k'arbi wannan aikin don nasan baze tab'a bari wani yayi in bashi ba.... "
Gaban Mahmood ne ya bada ras!! jin an ambaci sunan 'Mubarak'.
Axuciyarsa yace"Kode ze mah k'ara lalata abin? Kila mah ciwon ze dada caccakawa da kwalbar daga bisani ya aika dani barzau in har akan Fadima ne...... "
Azahiri kuma ignoring dinsa yayi,yace"Malam kana da damuwa wallahi ka cika hayaniya,pls nawa ne kudin aikinka? "
Dr.Jabir ya bushe da wani irin dariya yace"seriously yanzu sae na karbi kudi daga hannun babban mutum kamarka?haba idan nayi hakan ai na cika babban butulu mara tunani,kai dai jeka kawai fatana Allah ya baka lfy ya kuma kiyaye tsautsayin gaba.... "
*'BABBAN MUTUM'* sunan da Dr.Jabir ke kiransa dashi kenan,wai don Mahmood din akwai kirki sosae,tausayi,mutumci,iya mu'amala da mutane,da sauransu,shiyasa ya cancanci da ah kirashi da *'BABBAN MUTUM'*, sae de ance dan'adam tara yake be cika goma ba,matsalar Mahmood daya,wato miskilin k'arshe ne na gidan gaba kuwa,sam baya wani cika son hayaniya,idan kaga ya zage yana hira,toh kuwa tabbas da Zeeynsa ce,gashi yanxu itama Fadima tana kokarin samin wannan matsayin na Zeey.gashi da shegen zurfin ciki,sam bashi da abokin shawara,kai tsaye yake aikata duk abinda ransa yaso,shiyasa acikin duka friends nashi mah babu wanda yasan ta yadda akai ya auri Fadima,su de kawai zancen auren ne suka ji daga bakinsa.
Murmushin jindadin xancen Dr.Jabir yayi,kana yace"Shikenan nagode Jabir,bari naje dare na k'ara lulawa,sae da safe.... "
Ya kwashi keys da kuma wayoyinsa daya xuba saman wani table,adaidai lokacin kuma Dr.Jabir ya mik'o masa wata 'yar farar leda.
Cike da rashin fahimta yace"And wat is in? "
"Maganin pain reliever ce ke aciki.... "
B'ata fuska yayi sosae yace"Amma kasan de tun ina karamina na tsani shan tablets ko? Shine don iskanci zaka wani xuba min aleda? Gaskia ka barshi bazan sha ba,tunda ka wanke raunin its okay kawai..... "
Babu yadda Dr.Jabir beyi da Mahmood ba,juyin duniya yaki karba don shi arayuwarsa ya tsani ace yasha magani,gara-gara na gargajiya yana iya sha,amma na bature sam baya sonta,haka mah idan baya da lafiya ya gwammace ayi masa allura da ace masa yasha magani.
Sallama yayi wa Dr.Jabir ya fice,shi kuma ya rakashi da"Ace wa amarya muna nan xuwa mu kwashi girki.... "
Ai! tuni ya b'ace masa amma ya tabbata yaji abinda ya fada.
Murmusawa yayi yace"Kai Mahmood wallahi wani irin bahagon mutum ne meh dan wuyar sha'ani,idan baka xauna ka fahimci rayuwarsa ba,kana iya zaton ko sam baya ganin darajar dan'adam,amma abin ba haka yake ba,he's juz too simple but difficult to understand..... "
✨✨✨✨
Wata k'awar mominsu Mahmood wacce take zaune unguwa d'aya dasu Baba Mu'azzam ce ta k'ira ita Momin awaya take kala mata xancen auren Mahmood wanda shi Baba Mu'azzamun ne ya shige masa gaba.
Wata irin zabura ce Momi tayi kamar wacce aka manna mata shocking tare da dafe k'irji da k'arfi,tace"Dakata Rabi..... wannan wacce, irin xancen banza ce kike min haka?taya za'ai Mahmooda nah yayi aure ba tare da sanina ba?taya mah za'ai Mu'azzam ya shige masa gaba ba tare da nemar izinina ba?"
Haj.Rabi tace"Haba Binta meh zan tsinta acikin k'arya face zubda girma,daraja da kuma mutunci?kin tuna da wannan kawar tawa Haj.Nera?"
"Eh eh na ganeta...... " momi ta fada tana meh daga kai da sauri-sauri kamar Haj.Rabin na gabanta ne.
"Toh ai k'awar haj. Fa'iza matar Mu'azzamun ce,aminai ne sosae,kuma komai na haj.Fa'iza ita Haj.Nera ta sani,toh ita Neran ce tazo har gidana take fada min donni ban mah sani ba,wai daga wurin walimar auran take wanda akai acikin gidan Alh.Mu'azzam,toh anan take kala min gashi-gashi,wlh da farko na k'aryata xancen akan cewa babu ta yadda za'ai ah b'oye miki xancen auran,rantse-rantsen da take tayi ne ya sanya na yadda da ita don Haj.Nera idan har kaga ta kuke da rantse-rantse toh kuwa xancen gaskiyace take gaya maka,shine nace bara na k'iraki na d'an fesa miki zancen,amma don Allah karkice ah bakina kika ji............. "
Da hanxari Momi ta tari numfashinta"Dalla can rufemin baki anan,munafukai kawai masu bacci da ido daya,ana ruwan sama suna k'irgawa,'yan adawa da kuma hana ruwa gudu,wato yadda kuke ganin d'ana ke samun cigaba arayuwarsa shine kuke bakin ciki,kuke masa hadassa da k'yashi,soyayyar dake tsakanina da dana shine kuke bakin ciki,kuke kokarin so ku shiga tsakaninmu,toh kuwa da sakel,Haj.Rabi kin shayar dani madaran mamaki,da har kika shiga sahun masu mini hassada..... "
Cike da mamaki haj.Rabi tace"Haba Binta wannan wacce irin maganace kike haka?taya zan shiga tsakaninki da danki?taya zan masa hassada kan cigaban da yake ta samu arayuwarsa? Nifa na gaya miki babu abinda zan tsinta acikin k'arya face zubda girma da daraja,idan har baki yadda ba toh kiyi bincike,Haj.Fa'iza tace zasuyi kusan sati uku agidansa nanan kanon kafin su koma Zaria inda yake aiki,ita kuma take karatunta,don haka kije kiyi bincike da kanki,amma don Allah idan har kika ga zancena ya tabbata gaskia,na hadaki da Allah karkice ah bakina kika ji...... "
Bata jira taji ta cewarta ba tayi saurin datse call din cike da jin haushin zazzafar kalaman da Haj.Binta ta jefeta dasu.
Haj.Rabi kenan akwai shegen gulmace-gulmace nakin karawa kuwa,sae da Haj.Nera ta rok'eta akan tayi shiru da bakinta,har ta dau mata alqawarin cewar babu wanda ze ji zancen,har da ce mata ah inda ta gaya mata toh anan wurin zata watsar da batun.Taso din tabar wa cikinta zancen,amma dayake meh hali baya fasa halinsa,zancen har tsingulinta yake tayi shiyasa ta yanke shawarar fesawa Haj.Binta.
Haj.Binta kuwa jiki ah sab'ule ta koma da baya ta zauna agefen gado,alokaci d'aya ta rasa abinda ke mata dadi acikin duniyarta.Taya mah za'ai Mahmood yaje kai tsaye yayi auransa ba tare da saninta ba? Taya kuma za'ai Baba Mu'azzam ya shige masa gaba ba tare da an nemi izini daga gareta amatsayin mahaifiyarsa meh kuma iko akansa ba? Idan kuwa zancen Haj.Rabi ya kasance gaskia,tabbas zataso jin dalilin b'oye mata zancen auran kafin ta dauki duk wani mataki daga baya.Taso latso Mahmood din taji daga bakinsa amma kuma tafi son taje masa abazata ta gano gaskiyar lamari da ganta.
Da rawar hannu ta lalub'o wayarta ta latso babbar d'iyarta Maryam (Meema).Ta kora mata zancen nasu da Haj.Rabi.
Dama duk acikin 'ya'yanta Meema tafisu sanyi da kuma kauda kai kan abubuwan da basu taka k'ara sun k'arya ba.
Cikin sanyinta tace"Hajiyata nasan idan mah hakan ta kasance gaskia,toh tabbas Yah Mahmo bazai tab'a rasa dalilin b'oye miki ba,don Allah hajiyata ki masa uzuri ki kuma fahimci dalilinsa if dat happened to be true..... "
"Ke dallah rufe min baki marasa tunani kawai,ai duk daga ke har shi din halinku daya,matacciyar xuciya gareku sam bakwa da kawa zucina kamar yadda nake dashi akanku,har ke kin isa kice kada na dauki mataki idan har hakan ta kasance gaskiya? Toh! sannu Haj.Hafsatu uwata.... "
"Haba! Hajiyata ki baiwa zancen nawa k'yakk'yawar fahimta..... "
Da sauri tace"Saurara min nan kafin inci ubanki,gobe k'arfe bakwai ta muku anan gidan sannan mu dunguma xuwa gidan nasa muje mu ganowa idanuwan namu,kuma kada wata ta sake acikinku ta k'irashi ko baba Mu'azzam din har se munje mun ganowa idanuwanmu,kina jina ko? "
"Ehh! naji bayananki duka.... "
Bata sake wata magana ba ta katse call din,kai tsaye ta latso autarta Khairat ta kora mata zancen itama.
Dama Khairat sam bata haquri kamar zawo take,duk acikinsu tafisu d'aukar Zafi da abu sosae.
Cewa tayi"Kan babban burauba,Momi shine baki soma ci mana ubanta awaya ba kafin ku had'e?Fisabilillahi Momi taya za'ai Yah Mahmo yayi aure ba tare da saninmu ba har Babansu Zali ya shige masa gaba duk bamu sani ba? Kawai so ake ashiga tsakaninmu dashi,karki damu gobe kafin bakwai mah na iso gidan sae muje mu binciko kamar yadda tace,amma idan har zancenta ya kasance k'arya ne toh wlh Momi har gida zamuje muci mata mutunci....."
Cike da farin cikin zancen 'yar tata tace"Nagode 'yata nasan ke da Labeebah ne kawai zaku iya goyar min baya..... "
Haka ta k'ira Labeebah,itama din kamar Khairat din tayi,ta lailayowa wani uban ashar ta gundumawa Haj.Rabi,tare da tabbatarwa Momin da cewar itama din kafin bakwai tana family house.
Sae kai komo kawai momi ke tayi adakin baccinta,kallon agogo tayi taga 10:45pm,ji tayi kamar ta sanya hannu ta tura sandar agogon xuwa karfe bakwai na safe............. 📝
A/N
Ghen!Ghen!!Ghen!!!.... Nakowa's family fire on the mountain in a bit🔥🔥🔥
Can't wait.
*wait! Karku ce min har kun manta da batunsu mal.Gaddafi? Jinns din Rukky Lema?
*Ina labarin daren Farkon *Suhaileedar?*
*Ina labarin Mubeen mijin Hauwa'u Jiddoh?
step-by-step zamu bisu,ku dai ku cigaba da kasancewa dani.
*IT'S*
*YOUR*
❤❤
*LADY*
*HAFNAN💞*
,
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATTPAD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
🌠🌠
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA HUDU🌼
*Page 9-12*
Har Baba ya kare jawabinsa da nasiharsa agaremu kan zaman aure da haquri da juna,ban tsinci komai ba don gaba daya hankalina ya tafi ne ga tsananin mamakin yadda akai Engr. Mahmood ya aureni,da kuma sunan k'aryar da yayi amfani da ita wajen aurena wato *'MAHMOOD NAKOWA'*.
Taya mah xan soma tunanin xaman aure da wan saurayina? Taya kuma xan soma tunanin had'a idanuwa da Mubarak axuwan k'anin mijina?shi kuma ya dunga min kallon matar wansa?Sannan wani irin tashin hankali ne xa'ayi idan har Mubarak yasan cewar wansa ya aureni? Nasan tabbas zeyi tunanin cin amanarsa nayi bayan ko kadan bani da masaniya akan faruwar hakan.Wallahi wallahi da'ace nasan cewar Engr. ne wanda mahaifina keta burin aura min da wallahi baxan tab'a bari ayi wannan auran ba,na gwammace koma meh ze faru ya faru amma baxan taba cin amanar Mubarak ba.
Se de kuma hausawa sunce *'RASHIN SANI YAFI DARE DUHU'*.... Aikin gama ya riga da ya gama,baxan iya maida hannun agogo baya ba,amma nasan ta yadda xanyi na raba auran nan bayan na gama jin dalilinsa na aurena.........
Allah-Allah kawai nake wannan munafikin tsohon kilakin ya gama xancen soki burutsunshi sannan mu saka kafa mubar gidan don na samu na aiwatar da kudirin dake cina arai.
"Fadima tunanin meh kike?tashi ku je dare nayi Allah yayi muku albarqa.... "
Yace"Allah sarki da'ace Dr.Mubarak nanan da shine ze k'arbi wannan aikin don nasan baze tab'a bari wani yayi in bashi ba.... "
Gaban Mahmood ne ya bada ras!! jin an ambaci sunan 'Mubarak'.
Axuciyarsa yace"Kode ze mah k'ara lalata abin? Kila mah ciwon ze dada caccakawa da kwalbar daga bisani ya aika dani barzau in har akan Fadima ne...... "
Azahiri kuma ignoring dinsa yayi,yace"Malam kana da damuwa wallahi ka cika hayaniya,pls nawa ne kudin aikinka? "
Dr.Jabir ya bushe da wani irin dariya yace"seriously yanzu sae na karbi kudi daga hannun babban mutum kamarka?haba idan nayi hakan ai na cika babban butulu mara tunani,kai dai jeka kawai fatana Allah ya baka lfy ya kuma kiyaye tsautsayin gaba.... "
*'BABBAN MUTUM'* sunan da Dr.Jabir ke kiransa dashi kenan,wai don Mahmood din akwai kirki sosae,tausayi,mutumci,iya mu'amala da mutane,da sauransu,shiyasa ya cancanci da ah kirashi da *'BABBAN MUTUM'*, sae de ance dan'adam tara yake be cika goma ba,matsalar Mahmood daya,wato miskilin k'arshe ne na gidan gaba kuwa,sam baya wani cika son hayaniya,idan kaga ya zage yana hira,toh kuwa tabbas da Zeeynsa ce,gashi yanxu itama Fadima tana kokarin samin wannan matsayin na Zeey.gashi da shegen zurfin ciki,sam bashi da abokin shawara,kai tsaye yake aikata duk abinda ransa yaso,shiyasa acikin duka friends nashi mah babu wanda yasan ta yadda akai ya auri Fadima,su de kawai zancen auren ne suka ji daga bakinsa.
Murmushin jindadin xancen Dr.Jabir yayi,kana yace"Shikenan nagode Jabir,bari naje dare na k'ara lulawa,sae da safe.... "
Ya kwashi keys da kuma wayoyinsa daya xuba saman wani table,adaidai lokacin kuma Dr.Jabir ya mik'o masa wata 'yar farar leda.
Cike da rashin fahimta yace"And wat is in? "
"Maganin pain reliever ce ke aciki.... "
B'ata fuska yayi sosae yace"Amma kasan de tun ina karamina na tsani shan tablets ko? Shine don iskanci zaka wani xuba min aleda? Gaskia ka barshi bazan sha ba,tunda ka wanke raunin its okay kawai..... "
Babu yadda Dr.Jabir beyi da Mahmood ba,juyin duniya yaki karba don shi arayuwarsa ya tsani ace yasha magani,gara-gara na gargajiya yana iya sha,amma na bature sam baya sonta,haka mah idan baya da lafiya ya gwammace ayi masa allura da ace masa yasha magani.
Sallama yayi wa Dr.Jabir ya fice,shi kuma ya rakashi da"Ace wa amarya muna nan xuwa mu kwashi girki.... "
Ai! tuni ya b'ace masa amma ya tabbata yaji abinda ya fada.
Murmusawa yayi yace"Kai Mahmood wallahi wani irin bahagon mutum ne meh dan wuyar sha'ani,idan baka xauna ka fahimci rayuwarsa ba,kana iya zaton ko sam baya ganin darajar dan'adam,amma abin ba haka yake ba,he's juz too simple but difficult to understand..... "
✨✨✨✨
Wata k'awar mominsu Mahmood wacce take zaune unguwa d'aya dasu Baba Mu'azzam ce ta k'ira ita Momin awaya take kala mata xancen auren Mahmood wanda shi Baba Mu'azzamun ne ya shige masa gaba.
Wata irin zabura ce Momi tayi kamar wacce aka manna mata shocking tare da dafe k'irji da k'arfi,tace"Dakata Rabi..... wannan wacce, irin xancen banza ce kike min haka?taya za'ai Mahmooda nah yayi aure ba tare da sanina ba?taya mah za'ai Mu'azzam ya shige masa gaba ba tare da nemar izinina ba?"
Haj.Rabi tace"Haba Binta meh zan tsinta acikin k'arya face zubda girma,daraja da kuma mutunci?kin tuna da wannan kawar tawa Haj.Nera?"
"Eh eh na ganeta...... " momi ta fada tana meh daga kai da sauri-sauri kamar Haj.Rabin na gabanta ne.
"Toh ai k'awar haj. Fa'iza matar Mu'azzamun ce,aminai ne sosae,kuma komai na haj.Fa'iza ita Haj.Nera ta sani,toh ita Neran ce tazo har gidana take fada min donni ban mah sani ba,wai daga wurin walimar auran take wanda akai acikin gidan Alh.Mu'azzam,toh anan take kala min gashi-gashi,wlh da farko na k'aryata xancen akan cewa babu ta yadda za'ai ah b'oye miki xancen auran,rantse-rantsen da take tayi ne ya sanya na yadda da ita don Haj.Nera idan har kaga ta kuke da rantse-rantse toh kuwa xancen gaskiyace take gaya maka,shine nace bara na k'iraki na d'an fesa miki zancen,amma don Allah karkice ah bakina kika ji............. "
Da hanxari Momi ta tari numfashinta"Dalla can rufemin baki anan,munafukai kawai masu bacci da ido daya,ana ruwan sama suna k'irgawa,'yan adawa da kuma hana ruwa gudu,wato yadda kuke ganin d'ana ke samun cigaba arayuwarsa shine kuke bakin ciki,kuke masa hadassa da k'yashi,soyayyar dake tsakanina da dana shine kuke bakin ciki,kuke kokarin so ku shiga tsakaninmu,toh kuwa da sakel,Haj.Rabi kin shayar dani madaran mamaki,da har kika shiga sahun masu mini hassada..... "
Cike da mamaki haj.Rabi tace"Haba Binta wannan wacce irin maganace kike haka?taya zan shiga tsakaninki da danki?taya zan masa hassada kan cigaban da yake ta samu arayuwarsa? Nifa na gaya miki babu abinda zan tsinta acikin k'arya face zubda girma da daraja,idan har baki yadda ba toh kiyi bincike,Haj.Fa'iza tace zasuyi kusan sati uku agidansa nanan kanon kafin su koma Zaria inda yake aiki,ita kuma take karatunta,don haka kije kiyi bincike da kanki,amma don Allah idan har kika ga zancena ya tabbata gaskia,na hadaki da Allah karkice ah bakina kika ji...... "
Bata jira taji ta cewarta ba tayi saurin datse call din cike da jin haushin zazzafar kalaman da Haj.Binta ta jefeta dasu.
Haj.Rabi kenan akwai shegen gulmace-gulmace nakin karawa kuwa,sae da Haj.Nera ta rok'eta akan tayi shiru da bakinta,har ta dau mata alqawarin cewar babu wanda ze ji zancen,har da ce mata ah inda ta gaya mata toh anan wurin zata watsar da batun.Taso din tabar wa cikinta zancen,amma dayake meh hali baya fasa halinsa,zancen har tsingulinta yake tayi shiyasa ta yanke shawarar fesawa Haj.Binta.
Haj.Binta kuwa jiki ah sab'ule ta koma da baya ta zauna agefen gado,alokaci d'aya ta rasa abinda ke mata dadi acikin duniyarta.Taya mah za'ai Mahmood yaje kai tsaye yayi auransa ba tare da saninta ba? Taya kuma za'ai Baba Mu'azzam ya shige masa gaba ba tare da an nemi izini daga gareta amatsayin mahaifiyarsa meh kuma iko akansa ba? Idan kuwa zancen Haj.Rabi ya kasance gaskia,tabbas zataso jin dalilin b'oye mata zancen auran kafin ta dauki duk wani mataki daga baya.Taso latso Mahmood din taji daga bakinsa amma kuma tafi son taje masa abazata ta gano gaskiyar lamari da ganta.
Da rawar hannu ta lalub'o wayarta ta latso babbar d'iyarta Maryam (Meema).Ta kora mata zancen nasu da Haj.Rabi.
Dama duk acikin 'ya'yanta Meema tafisu sanyi da kuma kauda kai kan abubuwan da basu taka k'ara sun k'arya ba.
Cikin sanyinta tace"Hajiyata nasan idan mah hakan ta kasance gaskia,toh tabbas Yah Mahmo bazai tab'a rasa dalilin b'oye miki ba,don Allah hajiyata ki masa uzuri ki kuma fahimci dalilinsa if dat happened to be true..... "
"Ke dallah rufe min baki marasa tunani kawai,ai duk daga ke har shi din halinku daya,matacciyar xuciya gareku sam bakwa da kawa zucina kamar yadda nake dashi akanku,har ke kin isa kice kada na dauki mataki idan har hakan ta kasance gaskiya? Toh! sannu Haj.Hafsatu uwata.... "
"Haba! Hajiyata ki baiwa zancen nawa k'yakk'yawar fahimta..... "
Da sauri tace"Saurara min nan kafin inci ubanki,gobe k'arfe bakwai ta muku anan gidan sannan mu dunguma xuwa gidan nasa muje mu ganowa idanuwan namu,kuma kada wata ta sake acikinku ta k'irashi ko baba Mu'azzam din har se munje mun ganowa idanuwanmu,kina jina ko? "
"Ehh! naji bayananki duka.... "
Bata sake wata magana ba ta katse call din,kai tsaye ta latso autarta Khairat ta kora mata zancen itama.
Dama Khairat sam bata haquri kamar zawo take,duk acikinsu tafisu d'aukar Zafi da abu sosae.
Cewa tayi"Kan babban burauba,Momi shine baki soma ci mana ubanta awaya ba kafin ku had'e?Fisabilillahi Momi taya za'ai Yah Mahmo yayi aure ba tare da saninmu ba har Babansu Zali ya shige masa gaba duk bamu sani ba? Kawai so ake ashiga tsakaninmu dashi,karki damu gobe kafin bakwai mah na iso gidan sae muje mu binciko kamar yadda tace,amma idan har zancenta ya kasance k'arya ne toh wlh Momi har gida zamuje muci mata mutunci....."
Cike da farin cikin zancen 'yar tata tace"Nagode 'yata nasan ke da Labeebah ne kawai zaku iya goyar min baya..... "
Haka ta k'ira Labeebah,itama din kamar Khairat din tayi,ta lailayowa wani uban ashar ta gundumawa Haj.Rabi,tare da tabbatarwa Momin da cewar itama din kafin bakwai tana family house.
Sae kai komo kawai momi ke tayi adakin baccinta,kallon agogo tayi taga 10:45pm,ji tayi kamar ta sanya hannu ta tura sandar agogon xuwa karfe bakwai na safe............. 📝
A/N
Ghen!Ghen!!Ghen!!!.... Nakowa's family fire on the mountain in a bit🔥🔥🔥
Can't wait.
*wait! Karku ce min har kun manta da batunsu mal.Gaddafi? Jinns din Rukky Lema?
*Ina labarin daren Farkon *Suhaileedar?*
*Ina labarin Mubeen mijin Hauwa'u Jiddoh?
step-by-step zamu bisu,ku dai ku cigaba da kasancewa dani.
*IT'S*
*YOUR*
❤❤
*LADY*
*HAFNAN💞*
,
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATTPAD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
🌠🌠
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA HUDU🌼
*Page 9-12*
Har Baba ya kare jawabinsa da nasiharsa agaremu kan zaman aure da haquri da juna,ban tsinci komai ba don gaba daya hankalina ya tafi ne ga tsananin mamakin yadda akai Engr. Mahmood ya aureni,da kuma sunan k'aryar da yayi amfani da ita wajen aurena wato *'MAHMOOD NAKOWA'*.
Taya mah xan soma tunanin xaman aure da wan saurayina? Taya kuma xan soma tunanin had'a idanuwa da Mubarak axuwan k'anin mijina?shi kuma ya dunga min kallon matar wansa?Sannan wani irin tashin hankali ne xa'ayi idan har Mubarak yasan cewar wansa ya aureni? Nasan tabbas zeyi tunanin cin amanarsa nayi bayan ko kadan bani da masaniya akan faruwar hakan.Wallahi wallahi da'ace nasan cewar Engr. ne wanda mahaifina keta burin aura min da wallahi baxan tab'a bari ayi wannan auran ba,na gwammace koma meh ze faru ya faru amma baxan taba cin amanar Mubarak ba.
Se de kuma hausawa sunce *'RASHIN SANI YAFI DARE DUHU'*.... Aikin gama ya riga da ya gama,baxan iya maida hannun agogo baya ba,amma nasan ta yadda xanyi na raba auran nan bayan na gama jin dalilinsa na aurena.........
Allah-Allah kawai nake wannan munafikin tsohon kilakin ya gama xancen soki burutsunshi sannan mu saka kafa mubar gidan don na samu na aiwatar da kudirin dake cina arai.
"Fadima tunanin meh kike?tashi ku je dare nayi Allah yayi muku albarqa.... "