Sashe 18
Shin So Daya Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jikin Mahmood ne yayi sanyi qalau kamar kankara,ahankali ya bud'i baki ya cigaba da mata bayani"Baba Mu'azzam shima family dina ne ba hayarsa nayi ba kamar yadda kike tunani,k'anin mahaifina ne,shak'ikinsa kuwa,ma'ana ciki daya suka fito da mahaifina,matarsa daya itace Haj.Fa'iza wacce akafi sani da 'Mami',ya'yansu biyar kuma duk mata,Zaliha itace ta farko wacce take kusan sa'ar Maryam (Meema) qanwata,nasan kin ganeta don da aka kawoki mah tana gidan,tana auran wani dan sanda ne anan kanon,sae Zaineema meh bi mata,ita kuwa sa'ar Usman kaninmu ne,ita kuwa tana aurene ah katsina,ita bata zo bikin ba amma nasan yan'uwanta sun gaya mata,sae meh sunan Kaka rigima wacce ake k'ira da 'Afreen',ita kuwa sa'arki ce,sae Hafeezah sa'ar Suhaima,sannan auta Rafi'ah.Sanda kika fada min cewar ai mahaifinki shine chief justice ta yankin federal high court Zaria,sosae nayi murna don na sanshi da dadewa,Baba Mu'azzam ya tab'a zuwa dani wurinsa sau daya ah office dinsa,mahaifinki abokin baba ne sosae don ta sanadiyyarsa ya samu aikin alk'alanci,lokaci daya sukaje nemar aikin,se akace mutum daya kawai za'a dauka,anso daukar Baba ne amma se kuma yaga kamar abokinsa Sa'ad ya fishi buqatar aikin,se ya haqura ya bar masa,shi kuma ya tafi ya soma kasuwancinsa kadan da kadan har Allah ya sanya albarqa,ya tallafa masa ya habbak'a kasuwancin nasa ta man fetur.Sosae justice ke ganin mutunci da kuma darajar Baba don aganinsa ya taimaki rayuwarsa ba kadan ba,sati daya da soma aikina ah A.B.U naje office din mahaifinki,sosae yayi murnar ganina don ya shaidani,bayan yan gaishe-gaishe,na gabatar masa da kaina amatsayin meh sonki da aure,dan Jim yayi yana tunani."
(Alokacin tunani yake akan Haidar kada ya watsa musu k'asa ah ido don bazai iya hana dan Baba Mu'azzam auran 'yarsa ba,kawai zeyi tunani akan hakan)
"Ni kuwa gani nayi kamar bazan samu abinda nakeso ba,atake anan naji gwiwowina sunyi kasa,can ya karbi lambar wayata tare da ce min zeyi tunani akai. "
(Bayan kwana uku da ganawarsa da Mahmood,shine al'amarin su Fadima ya bullo,ya danyi murna da hakan,kenan ai Haidar bazai ce an watsa mishi kasa ah ido ba,yanxu yana da damar baiwa dan Alh. Mu'azzam auren Fadimar don kwarai ya yaba da hankalin Mahmood).
"Bayan kwana biyu sae ga k'iran Baba Mu'azzam wai yana son ganina,koda naje sosae ya nuna min murnarsa na samo 'yar gidan mutunci da tarbiyya amatsayin wacce nakeson na aura,wai justice na musamman ya kirashi ya labarta masa komai tare da bada go ahead din aturo,toh anan ne na rokeshi kan don Allah kada asanar da mahaifiyata don bata qaunar yarinyar,sannan kuma kada ayi wata gayyata don kada maganar ta bazu har ya isa kunnanta,sosae yayi mamaki da zancena har yace shi baze goya min baya nayin auran nan ba har se naje na nemo izinin mahaifiyata da kaina,rok'ansa nake tayi harda kuka akan ya taimaka ya shige min gaba na samu na aureki Insha Allah bayan auran sae asanar da mahaifiyar tawa,dakyar da sudin goshi ya amince ya shige min gaba don shi kansa yana bala'in son wannan hadin har ransa,toh kinji-kinji yadda akai na sami auranki,sannan ko daya acikin yan'uwana babu wanda yasan da wannan auran hatta shi Mubarak din........ "
Kallonsa nake cike da tsanarsa da kuma k'yamar hanyar daya bi ya aurena ba tare da samun albarqan mahaifiya akan wannan auran ba,hawaye sae bulbulowa suke saman kuncina babu gaggautawa,kuma ko kadan ban damu nasa hannu na sharce su ba...............📝
A/N
Ga alqawarinku nan na cika,Insha Allah zaku dunga ganin update kullum as frm now on!!!
*HAFNAN*💞
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION🖊*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TORCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINK 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
✨✨
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA BAKWAI🌼
_*please kindly show me some love by voting & commenting to let me know dat u guys are really enjoying the novel*_
*page 18-20*
_"Allahumma la sahla illa ma ja'altahu sahla,wa anta taj alal hazna iza shi'ita sahla...... "_addu'ar da nake ta nanatawa kenan babu gaggautawa sabida wani irin radadi da naji xuciyata ke min.Ina addu'ar ina hadawa da dukan kofa,alokaci daya kuma ina meh rera kuka kamar raina ze fita.Xuciyata cike take da nadamar abinda ta aikata.
"Mahmood don Allah karka tuka mota da kanka acikin irin wannan halin daka fita,don Allah ka bari ni da kaina nazo na kaika asibiti,pls dear nah am really sorry forgive me...... "
Na sake rushewa da wani sabon kuka ina meh cike da jin haushin kaina na abinda na aikata.Ina jin sanda ya tada motarsa ya fice atsiyace daga gidan.
Shi kuwa Mal.Bello k'asa kunnuwa yayi yana sauraro don yaji kamar bugun k'ofar cikin gidan ake da k'arfin gaske kamar za'a ballata.Da hanxari yayi ciki yana fadin"Oh! ni Bello dan Abu wai meke faruwa ne? "
Koda Mal.Bello ya iso sae gani yayi an garkame k'ofar da k'aton kwado,windunan dama arurrufe suke ta ciki,kuma labulayen asauke suke,don haka duk wani kukan kuran da Fadima take ba'a jin komai.
Mal.Bello dai ya tabbatarwa kansa da lallai babu lafiya yau agidan,daga kawo sabuwar amarya kuma sae tashin hankali tun ba'a kwan ba?ina kuma uban gidan nashi zaya je acikin daren nan da har ya rufe wannan baiwar Allahn aciki sannan yayi ficewarsa cikin mota atsiyace kamar ze tashi sama? Toh kodai wani laifin ne ta masa da har ya kasa hak'uri har gari ya waye shine ya tafi kai k'ararta gidan iyayenta?
k'ara k'arfin girgiza k'ofar da tayi ne ya dawo dashi daga duniyar tunane-tunanen daya lula ciki.
Duk da cewar yasan ba wai jinsa zatayi ba,amma still ya daure yace"Hajiyata hak'uri fa zakiyi ya dawo ya bud'eki da kansa,addu'ata agareku shine Allah yayi muku tsari da shed'an,ya kauda fitina atsakaninku,sannan kuma ya baku zaman lafiya.... "
Ya juya ya koma bakin aikinsa yana d'an raye-rayen wakokinmu na gargajiya yana meh cike da al'ajabin wannan al'amarin.
Fadima meh kika aikata?kin kuwa san idan wani abin ya sameshi you will definitely be held responsible?meyasa ke bazaki rungumi kaddararki ba kamar yadda kowa keta baki shawarwari akan hakan?shi kansa idan kin lura dashi cike yake da nadamar hanyar daya bi ya sami auranki ba tare da saninki ba,amma duk da hakan ya yadda da kaddararsa,maganarsa gaskiyace dayace *'MATAR MUTUM KABARINSA'*,kenan wani baya tab'a auran matar wani,haka mah wata bata tab'a auran mijin wata se dai idan har Allah ya kaddara.
Toh ita wacece da har bazata rungumi kaddararta ba?wace 'ya macece mah da har zata ga *'MAHMOOD NAKOWA'* bata ji sha'awar son ya kasance mijinta ba sabida haduwarsa da kuma iya tattalin mace?komansa ah ilimance yake yinsa,ji bi yadda yake ta ankarar da ita idan ta nemi k'auce hanya,kenan bayan ilimin boko,na arabi mah ya gama ratsashi?
Wani irin zazzafar soyayyarsa ce taji ya soma kai mata cafka acikin xuciyarta,da sauri ta kai hannu ta danne daidai saitin xuciyarta,ahankali tace"Mahmood wallahi na haqura ka dawo wallahi xan gaya maka cewar na haqura xan xauna dakai,zan fada maka cewar na soma jin sonka araina,kuma xan gaya maka cewar am also fully ready to face any problem coming soon frm both Mubarak & the rest of ur family members....... "
Wani kuka ne naji ya kufce min,ina yi ina cigaba da sambatuna,kaina naji yayi min wani irin girma,ga wani ciwon da yake min alamun kukan da nake ne ya haifar min da hakan.Sassauta kukan nayi don kada na janyowa kaina wani sabon ciwon don ban gama warkewa ba.Idan naji wani motsi awaje saurin mik'ewa nake na nufi Kofa wai azatona ko Mahmood ne ya dawo.
Ji nayi kamar na sanya k'iran Umma na fada mata halin da nake ciki amma kuma se naga dare ya lula,ayanxu haka duk inda take tana tare da Abba,kuma bazanso yasan halin da nake ciki ba,yanke shawarar k'iran Ash nayi wacce ko dan flashing bata min ba tunda suka koma. (Dayake aranar da za'a kaita Abbanta ya maida mata da wayarta tare da zuba mata sabbin layuka biyu aciki).
Bugun farko akace min switched off,ba tare da b'ata lokaci ba na latso dayar layinta wanda acikin wata k'aramar wayarta ta saka wannan layin,shima switched off aka ce min.Ji nayi kamar na aza hannuwana duka biyun aka na kurma uban ihu,can baya ada,rayuwata nake cike da jindadi da walwala,sam ban san wata rayuwar kunci da damuwa ba,amma shigowar Dr.Mubarak Nakowa da kuma Engr.Mahmood Nakowa ya kawo min canjin rayuwa,suka sauya min rayuwa xuwa zallar damuwa da kuma kuncin rayuwa.
***
Ita kuwa Ash tasan tabbas Fadima ta riga tasan Mahmood shine mijinta tun kafin mah su baro kanon,kawai tasan taki tada wata rigima ne acikin jama'a,tafi son sae sun keb'e,toh tasan muddin idan suka rage su biyu dole Fadimar zata nemeta awaya,dalilin daya sanya ta kashe wayoyinta gabaki daya kenan tunda suka dira Zaria.
Zuciyarta cike yake da damuwa da kuma tsananin son tasan halin da Fatin tata ke ciki.
Ahankali ta furta"Yah Allah ka sanyaya xuciyar Fateenah aduk halin da xata tsinci kanta,kasa ta haqura ta rungumi *'MIJIN KADDARARTA'*,ya Allah na rokeka,ka wanzar da zaman lafiya tsakanin Fadima,mijinta da kuma danginsa....... "
Haka de ta cigaba da kwararo addu'o'i wa Fadimar tata,daga bisani ta shafa,dama nafila raka'a biyu tayi,sannan ta zauna tana zubawa Fadima addu'ar samun zaman lafiya da mijinta da kuma danginsa.Can ta mike tana duban agogon dake manne asaman bango,taga 10:35pm,zuciyarta ce ta soma ingizata akan ta latso Fadima,amma sae ta danne taki kunna wayar,tabi lafiyar gado ta kwanta,ba'a dau wani tsawon lokaci ba,wani nannauyar bacci yayi awon gaba da ita.
_Ashwairiyyar Bash asubahi ta gari_
***
*✨AMINU KANO TEACHING HOSPITAL✨*
*11:10pm*
"Subhanallah!!... wai ni babban mutum meya ji maka wannan raunin ne haka? Wallahi karka so kaga yadda ciwon yayi rami sosae.... " Dr.Jabir ne yayi wannan maganar sanda yake wanke wa Mahmood rauninsa da spirit.
"Kaga Jabir,idan har zaka wanke min abu toka maida hankali ka wanke bana son neman jin ba'asi,nace maka tsautsayi ce kawai ko kunnuwanka sun toshe ne? " yayi masa wannan tambayar cikin hargowa.
Kwantar da murya Dr.Jabir yayi yace"Allah ya huci xuciyarka abokina, ni damuwa nayi da wannan situation din naka amma tunda baka son tambaya,kayi haquri bazan sake ba.. "
(Alokacin tunani yake akan Haidar kada ya watsa musu k'asa ah ido don bazai iya hana dan Baba Mu'azzam auran 'yarsa ba,kawai zeyi tunani akan hakan)
"Ni kuwa gani nayi kamar bazan samu abinda nakeso ba,atake anan naji gwiwowina sunyi kasa,can ya karbi lambar wayata tare da ce min zeyi tunani akai. "
(Bayan kwana uku da ganawarsa da Mahmood,shine al'amarin su Fadima ya bullo,ya danyi murna da hakan,kenan ai Haidar bazai ce an watsa mishi kasa ah ido ba,yanxu yana da damar baiwa dan Alh. Mu'azzam auren Fadimar don kwarai ya yaba da hankalin Mahmood).
"Bayan kwana biyu sae ga k'iran Baba Mu'azzam wai yana son ganina,koda naje sosae ya nuna min murnarsa na samo 'yar gidan mutunci da tarbiyya amatsayin wacce nakeson na aura,wai justice na musamman ya kirashi ya labarta masa komai tare da bada go ahead din aturo,toh anan ne na rokeshi kan don Allah kada asanar da mahaifiyata don bata qaunar yarinyar,sannan kuma kada ayi wata gayyata don kada maganar ta bazu har ya isa kunnanta,sosae yayi mamaki da zancena har yace shi baze goya min baya nayin auran nan ba har se naje na nemo izinin mahaifiyata da kaina,rok'ansa nake tayi harda kuka akan ya taimaka ya shige min gaba na samu na aureki Insha Allah bayan auran sae asanar da mahaifiyar tawa,dakyar da sudin goshi ya amince ya shige min gaba don shi kansa yana bala'in son wannan hadin har ransa,toh kinji-kinji yadda akai na sami auranki,sannan ko daya acikin yan'uwana babu wanda yasan da wannan auran hatta shi Mubarak din........ "
Kallonsa nake cike da tsanarsa da kuma k'yamar hanyar daya bi ya aurena ba tare da samun albarqan mahaifiya akan wannan auran ba,hawaye sae bulbulowa suke saman kuncina babu gaggautawa,kuma ko kadan ban damu nasa hannu na sharce su ba...............📝
A/N
Ga alqawarinku nan na cika,Insha Allah zaku dunga ganin update kullum as frm now on!!!
*HAFNAN*💞
*💘SHIN SO DAYA NE?💝*
*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION🖊*
*{ we give the reader's of ours the best out of the best's,, our inks are melodious And dropping a kinda light's to reader's}*
'''THE PEN OF LOVE 😘 HEART TORCHING ❤ TEARS OF SORROWS 😭 CURDLES 😊 GIGGLES 😁 AND MARRIAGE THINK 💑'''
*JUST GIVE US FOLLOW.....*✔
*MALLAKAR:HAFSAT ALMUSTAPHA*
*WATPADD:HAFNANCY💞*
*IG:Hafsy___mustee*
✨✨
*KASHI NA BIYU:RIKICIN K'ARSHE*
🌼BABI NA BAKWAI🌼
_*please kindly show me some love by voting & commenting to let me know dat u guys are really enjoying the novel*_
*page 18-20*
_"Allahumma la sahla illa ma ja'altahu sahla,wa anta taj alal hazna iza shi'ita sahla...... "_addu'ar da nake ta nanatawa kenan babu gaggautawa sabida wani irin radadi da naji xuciyata ke min.Ina addu'ar ina hadawa da dukan kofa,alokaci daya kuma ina meh rera kuka kamar raina ze fita.Xuciyata cike take da nadamar abinda ta aikata.
"Mahmood don Allah karka tuka mota da kanka acikin irin wannan halin daka fita,don Allah ka bari ni da kaina nazo na kaika asibiti,pls dear nah am really sorry forgive me...... "
Na sake rushewa da wani sabon kuka ina meh cike da jin haushin kaina na abinda na aikata.Ina jin sanda ya tada motarsa ya fice atsiyace daga gidan.
Shi kuwa Mal.Bello k'asa kunnuwa yayi yana sauraro don yaji kamar bugun k'ofar cikin gidan ake da k'arfin gaske kamar za'a ballata.Da hanxari yayi ciki yana fadin"Oh! ni Bello dan Abu wai meke faruwa ne? "
Koda Mal.Bello ya iso sae gani yayi an garkame k'ofar da k'aton kwado,windunan dama arurrufe suke ta ciki,kuma labulayen asauke suke,don haka duk wani kukan kuran da Fadima take ba'a jin komai.
Mal.Bello dai ya tabbatarwa kansa da lallai babu lafiya yau agidan,daga kawo sabuwar amarya kuma sae tashin hankali tun ba'a kwan ba?ina kuma uban gidan nashi zaya je acikin daren nan da har ya rufe wannan baiwar Allahn aciki sannan yayi ficewarsa cikin mota atsiyace kamar ze tashi sama? Toh kodai wani laifin ne ta masa da har ya kasa hak'uri har gari ya waye shine ya tafi kai k'ararta gidan iyayenta?
k'ara k'arfin girgiza k'ofar da tayi ne ya dawo dashi daga duniyar tunane-tunanen daya lula ciki.
Duk da cewar yasan ba wai jinsa zatayi ba,amma still ya daure yace"Hajiyata hak'uri fa zakiyi ya dawo ya bud'eki da kansa,addu'ata agareku shine Allah yayi muku tsari da shed'an,ya kauda fitina atsakaninku,sannan kuma ya baku zaman lafiya.... "
Ya juya ya koma bakin aikinsa yana d'an raye-rayen wakokinmu na gargajiya yana meh cike da al'ajabin wannan al'amarin.
Fadima meh kika aikata?kin kuwa san idan wani abin ya sameshi you will definitely be held responsible?meyasa ke bazaki rungumi kaddararki ba kamar yadda kowa keta baki shawarwari akan hakan?shi kansa idan kin lura dashi cike yake da nadamar hanyar daya bi ya sami auranki ba tare da saninki ba,amma duk da hakan ya yadda da kaddararsa,maganarsa gaskiyace dayace *'MATAR MUTUM KABARINSA'*,kenan wani baya tab'a auran matar wani,haka mah wata bata tab'a auran mijin wata se dai idan har Allah ya kaddara.
Toh ita wacece da har bazata rungumi kaddararta ba?wace 'ya macece mah da har zata ga *'MAHMOOD NAKOWA'* bata ji sha'awar son ya kasance mijinta ba sabida haduwarsa da kuma iya tattalin mace?komansa ah ilimance yake yinsa,ji bi yadda yake ta ankarar da ita idan ta nemi k'auce hanya,kenan bayan ilimin boko,na arabi mah ya gama ratsashi?
Wani irin zazzafar soyayyarsa ce taji ya soma kai mata cafka acikin xuciyarta,da sauri ta kai hannu ta danne daidai saitin xuciyarta,ahankali tace"Mahmood wallahi na haqura ka dawo wallahi xan gaya maka cewar na haqura xan xauna dakai,zan fada maka cewar na soma jin sonka araina,kuma xan gaya maka cewar am also fully ready to face any problem coming soon frm both Mubarak & the rest of ur family members....... "
Wani kuka ne naji ya kufce min,ina yi ina cigaba da sambatuna,kaina naji yayi min wani irin girma,ga wani ciwon da yake min alamun kukan da nake ne ya haifar min da hakan.Sassauta kukan nayi don kada na janyowa kaina wani sabon ciwon don ban gama warkewa ba.Idan naji wani motsi awaje saurin mik'ewa nake na nufi Kofa wai azatona ko Mahmood ne ya dawo.
Ji nayi kamar na sanya k'iran Umma na fada mata halin da nake ciki amma kuma se naga dare ya lula,ayanxu haka duk inda take tana tare da Abba,kuma bazanso yasan halin da nake ciki ba,yanke shawarar k'iran Ash nayi wacce ko dan flashing bata min ba tunda suka koma. (Dayake aranar da za'a kaita Abbanta ya maida mata da wayarta tare da zuba mata sabbin layuka biyu aciki).
Bugun farko akace min switched off,ba tare da b'ata lokaci ba na latso dayar layinta wanda acikin wata k'aramar wayarta ta saka wannan layin,shima switched off aka ce min.Ji nayi kamar na aza hannuwana duka biyun aka na kurma uban ihu,can baya ada,rayuwata nake cike da jindadi da walwala,sam ban san wata rayuwar kunci da damuwa ba,amma shigowar Dr.Mubarak Nakowa da kuma Engr.Mahmood Nakowa ya kawo min canjin rayuwa,suka sauya min rayuwa xuwa zallar damuwa da kuma kuncin rayuwa.
***
Ita kuwa Ash tasan tabbas Fadima ta riga tasan Mahmood shine mijinta tun kafin mah su baro kanon,kawai tasan taki tada wata rigima ne acikin jama'a,tafi son sae sun keb'e,toh tasan muddin idan suka rage su biyu dole Fadimar zata nemeta awaya,dalilin daya sanya ta kashe wayoyinta gabaki daya kenan tunda suka dira Zaria.
Zuciyarta cike yake da damuwa da kuma tsananin son tasan halin da Fatin tata ke ciki.
Ahankali ta furta"Yah Allah ka sanyaya xuciyar Fateenah aduk halin da xata tsinci kanta,kasa ta haqura ta rungumi *'MIJIN KADDARARTA'*,ya Allah na rokeka,ka wanzar da zaman lafiya tsakanin Fadima,mijinta da kuma danginsa....... "
Haka de ta cigaba da kwararo addu'o'i wa Fadimar tata,daga bisani ta shafa,dama nafila raka'a biyu tayi,sannan ta zauna tana zubawa Fadima addu'ar samun zaman lafiya da mijinta da kuma danginsa.Can ta mike tana duban agogon dake manne asaman bango,taga 10:35pm,zuciyarta ce ta soma ingizata akan ta latso Fadima,amma sae ta danne taki kunna wayar,tabi lafiyar gado ta kwanta,ba'a dau wani tsawon lokaci ba,wani nannauyar bacci yayi awon gaba da ita.
_Ashwairiyyar Bash asubahi ta gari_
***
*✨AMINU KANO TEACHING HOSPITAL✨*
*11:10pm*
"Subhanallah!!... wai ni babban mutum meya ji maka wannan raunin ne haka? Wallahi karka so kaga yadda ciwon yayi rami sosae.... " Dr.Jabir ne yayi wannan maganar sanda yake wanke wa Mahmood rauninsa da spirit.
"Kaga Jabir,idan har zaka wanke min abu toka maida hankali ka wanke bana son neman jin ba'asi,nace maka tsautsayi ce kawai ko kunnuwanka sun toshe ne? " yayi masa wannan tambayar cikin hargowa.
Kwantar da murya Dr.Jabir yayi yace"Allah ya huci xuciyarka abokina, ni damuwa nayi da wannan situation din naka amma tunda baka son tambaya,kayi haquri bazan sake ba.. "