Sashe 19
Sanadin Boko Part 3 complete Hausa Novel · about 6 min read
Zaharaddeen Shomar
whatsapp 08168575100
Sanadin Boko 3-07
Posted by ANaM Dorayi on 06:01 PM, 28-Sep-15
Under: SANADIN BOKO
Na biyu kuma yanda yayi yaqi da danginsa don ya samu
ya aureta. To sai da damar ta samu sannan yaji wannan
muguwar maganar ba abin yace ya fasaba lamido ya ce
don me? In kuma ya fadi dalilin shi zasu qara qarfafa
al'adarsu tare da kafa misali dashi. A duk lokacin da
wani yayi yunqurin auro yar waje a cikin family kai yasan
sai lamido yasa an rubuta shi cikin kundin tarihin family
dinsu. Gsky bai so hafsat ta furta zancan nan ba gaba
daya haushinta yakeji shine mafarin daya tura mata
wannan saqon don ya qara bata haushi. Zaman Fadi a
bakin gadon yayi daidai da shigowar amsar dana bashi
koda ya karanta sai kuma tausayi ya kama shi tamkar ya
rubuta ban baki amma sai ya fasa. Ni kuwa sallah ke
nutsar dani a duk lkcn dana samu kaina cikin damuwa
don haka ita na duqa yi har nisan dare sannan na kwanta
zucita wasai. Gsky ko yaushe ina alfahari kasantuwa ta
musulma kuma ina roqan Allah ya kashe ni cikin
musulunci. Da safe bayan nayi wanka na rufe jikina da
hijabi na nufi 6angaren mutanan gidan daki daki na gaida
su. Tsohuwa gwagwal itace tace min lamido yana
gefanshi inje mu gaisa.Kan kujera na sameshi da carbi a
hannunshi na zauna gefe sannan na gaida shi cike da
ladabi yace yarinya hafsat ko? Nace eh yace to kina jin
dadin zama damu? Nace eh yace to madalla kiyi ta
haquri har zuwa lkcn da zaki saba damu. Sannan in kinga
wani abu baki gane ba ki samu gwagwal zata yi miki
bayanin komai. Nace to nagode ya ce babu komai na
tashi na nufi sashe na na samu abin karina Kunun
tsamiya da qosai nakai kicin na aje da yake ya kawo
kayan tea sai na hada ruwan lipton na sha. Ai kuwa
tamkar na tsokano yunwar don haka sai na tsiyayi kunun
na sha da qosai
Na shiga gyaran dakina na tsaftace ko ina sannan na
saka turaren wuta na koma gado na kishingida. Can
wayata ta soma ruri na duba Rahma ce na dauka muka
gaisa tare dayi mata bangajiya. Ta sake bani haquri tare
da shawarwari sannan tace min miyar nan da kaji duk
tabai maqota sannan ta basu haquri game da batun
walima kan cewa bamu zaci zaa wuce yola ba. Nace
shikenan muka dan zanta sannan mukayi sallama.Ummi
ta shigo da sallama cikin fara'a na tareta. Ta gaida ni
cikin girmamawa sannan tace Dada da Abba suna gaishe
ni nace ina amsawa na ce ga kunu da qosai a kicin tace
ta qoshi don yanzunnan ta karya muka zauna muna hira.
Tace aunty hammana yana sanki da yawa kiyi kallan
yanda yayi rigima a cikin family dinmu dan ya aure ki?
Nace haba wace rigima yayi? Nan ta shiga bani lbrn na
jima ina mamakin wannan irin al'ada Nace kenan ba kwa
sona? Tace muna sanki mana sai dai yanzu aikin kine ki
koyama danginmu sonki da son duk wani bare dazai
shigo cikin mu bayanki,nakalli yarinyar qarama da
hangen irin na manya nace ta yaya zan koya musu haka?
Tace aunty ke zaki fini sanin hanyoyin da zaki bi don su
soki kadan din dana sani shine halayen kirki yin kyauta
tare da sakin jiki damu Saura kin fini sanin halayen da
zaki nuna a gaba in mun kawo bare in munce zamu aura
baza a hana mu ba tunda basuga wani mugun abu daga
gareki ba Nayi dan murmushi ummi kenan insha Allah
danginku ba zasuyi takaicin da kasantuwata cikin ku ba.
Kusan qarfe biyu ya shigo lkcn ummi ta tafi ni kuma na
soma bacci A jikina naji cikin bacci ana kallona ko nace
ana tsaye a kaina a hkl na bude idona Qamshi turaren sa
ya daki hancina sanye da qananan kaya yayi kyau
matuqa, bai san cewa na farka ba Ni kawai yake kallo ba
wai fuskata yake kallo ba amma a hkk na yunqura na
tashi ya dubi fuskata kin dai yi sallah ko kike bacci?
Nace nayi sannu da zuwa yaya Fadima? Ga mamaki na
sai naga yayi murmushi tare da cewa lafiarta kalau
kenan yafi santa? Wayata tayi ruri ko ban sani ba Rahma
ce wayar tafi kusa dashi don tana kan mudubi ya daga
ya duba sannan ya ajiye nazo na daga muka gaisa tace
na jiki sanyi dayawa har yanxu dai? Nace Rahma me zqi
canja ni dai ki tayani addu'a Tace insha Allah taci gaba
dama na kiranki ne in fada miki cewa na rabar da duj
niyar nan da naman kada ya lalace. Sai dqi na rage miki
kadan a gidana in kinzo sai kiyi amfani da shi Nace ki
barshi kawai Rahma ta yiwu nazo kenan sa'adatu
sulaiman ma dazu ta kirani ta fadamin cewa wai tamin
test dina da suka rage nace mata to nagode Sai dai bani
da tabbacin zanyi jarabawar Rahma tace insha Allah
zakiyi nace Allah yasa nagode ki gaida mama da shadad
baya rigima? Tace ai yaqi zama tunda ya ganni yaqi
mama nace Allah sarki to sai anjima mukayi sallama Na
dubeshi bazaka xauna ba emm......akwai abinci ya tabe
baki am okay ba zama zanyi ba ki shirya inkaiki kuga
juna da fadimana,na maimaita fadimarshi? Amma sai na
danne na miqe na fada bandaki wanka na soma shi kam
dakin yayi ta bi da kallo tare da shaqar qamshin turaren
dana turare dakin dashi tun safe idanunshi suka sauka
kan rigar baccina wadda na ninke ta kan gadona Ya
dagata ya warwareta ruwan hanta ce mai santsi kalar ta
mishi kyau zaya so ya ganta sanye a jikin hafsat Ya kai
rigar ya dorata a fuskar sa a hankali yake shaqar
qamshin ta irin wanda yasoma ji tun ranar da suka rage
mata hanya motsin qofa ne yasa shi jefar da rigar ya
kuma juya ma gadan bayatare kuma da sake hade rai.
Na zauna gaban mudubi duk da cewar kayan ne a jikina
wato da nayi wankan ban fito ba sai da na saka rigata.
Na janyo mai na soma shafawa yace wai wanka kikayi?
Ni fa ba nazo dogon zama bane Na dubeshi ya wani
tsare gida bance komai ba naci gaba da murza mai a
qafata ina yan shafe shafen su eye pend ya kuma
katseni Kada ki 6ata lkcn gurin yin wani shafe shafe don
bazaki tsorata Fadima ba a kyau
" turqashi mu hadu a kashi na "4" na qarshe"
Alhamdulillah.
Wannan shine karshen littafi na "3", godiya ta
musammam ga masoya kuma mabiyan Hausa Novel
Zaharaddeen Shomar
whatsapp 08168575100
whatsapp 08168575100
Sanadin Boko 3-07
Posted by ANaM Dorayi on 06:01 PM, 28-Sep-15
Under: SANADIN BOKO
Na biyu kuma yanda yayi yaqi da danginsa don ya samu
ya aureta. To sai da damar ta samu sannan yaji wannan
muguwar maganar ba abin yace ya fasaba lamido ya ce
don me? In kuma ya fadi dalilin shi zasu qara qarfafa
al'adarsu tare da kafa misali dashi. A duk lokacin da
wani yayi yunqurin auro yar waje a cikin family kai yasan
sai lamido yasa an rubuta shi cikin kundin tarihin family
dinsu. Gsky bai so hafsat ta furta zancan nan ba gaba
daya haushinta yakeji shine mafarin daya tura mata
wannan saqon don ya qara bata haushi. Zaman Fadi a
bakin gadon yayi daidai da shigowar amsar dana bashi
koda ya karanta sai kuma tausayi ya kama shi tamkar ya
rubuta ban baki amma sai ya fasa. Ni kuwa sallah ke
nutsar dani a duk lkcn dana samu kaina cikin damuwa
don haka ita na duqa yi har nisan dare sannan na kwanta
zucita wasai. Gsky ko yaushe ina alfahari kasantuwa ta
musulma kuma ina roqan Allah ya kashe ni cikin
musulunci. Da safe bayan nayi wanka na rufe jikina da
hijabi na nufi 6angaren mutanan gidan daki daki na gaida
su. Tsohuwa gwagwal itace tace min lamido yana
gefanshi inje mu gaisa.Kan kujera na sameshi da carbi a
hannunshi na zauna gefe sannan na gaida shi cike da
ladabi yace yarinya hafsat ko? Nace eh yace to kina jin
dadin zama damu? Nace eh yace to madalla kiyi ta
haquri har zuwa lkcn da zaki saba damu. Sannan in kinga
wani abu baki gane ba ki samu gwagwal zata yi miki
bayanin komai. Nace to nagode ya ce babu komai na
tashi na nufi sashe na na samu abin karina Kunun
tsamiya da qosai nakai kicin na aje da yake ya kawo
kayan tea sai na hada ruwan lipton na sha. Ai kuwa
tamkar na tsokano yunwar don haka sai na tsiyayi kunun
na sha da qosai
Na shiga gyaran dakina na tsaftace ko ina sannan na
saka turaren wuta na koma gado na kishingida. Can
wayata ta soma ruri na duba Rahma ce na dauka muka
gaisa tare dayi mata bangajiya. Ta sake bani haquri tare
da shawarwari sannan tace min miyar nan da kaji duk
tabai maqota sannan ta basu haquri game da batun
walima kan cewa bamu zaci zaa wuce yola ba. Nace
shikenan muka dan zanta sannan mukayi sallama.Ummi
ta shigo da sallama cikin fara'a na tareta. Ta gaida ni
cikin girmamawa sannan tace Dada da Abba suna gaishe
ni nace ina amsawa na ce ga kunu da qosai a kicin tace
ta qoshi don yanzunnan ta karya muka zauna muna hira.
Tace aunty hammana yana sanki da yawa kiyi kallan
yanda yayi rigima a cikin family dinmu dan ya aure ki?
Nace haba wace rigima yayi? Nan ta shiga bani lbrn na
jima ina mamakin wannan irin al'ada Nace kenan ba kwa
sona? Tace muna sanki mana sai dai yanzu aikin kine ki
koyama danginmu sonki da son duk wani bare dazai
shigo cikin mu bayanki,nakalli yarinyar qarama da
hangen irin na manya nace ta yaya zan koya musu haka?
Tace aunty ke zaki fini sanin hanyoyin da zaki bi don su
soki kadan din dana sani shine halayen kirki yin kyauta
tare da sakin jiki damu Saura kin fini sanin halayen da
zaki nuna a gaba in mun kawo bare in munce zamu aura
baza a hana mu ba tunda basuga wani mugun abu daga
gareki ba Nayi dan murmushi ummi kenan insha Allah
danginku ba zasuyi takaicin da kasantuwata cikin ku ba.
Kusan qarfe biyu ya shigo lkcn ummi ta tafi ni kuma na
soma bacci A jikina naji cikin bacci ana kallona ko nace
ana tsaye a kaina a hkl na bude idona Qamshi turaren sa
ya daki hancina sanye da qananan kaya yayi kyau
matuqa, bai san cewa na farka ba Ni kawai yake kallo ba
wai fuskata yake kallo ba amma a hkk na yunqura na
tashi ya dubi fuskata kin dai yi sallah ko kike bacci?
Nace nayi sannu da zuwa yaya Fadima? Ga mamaki na
sai naga yayi murmushi tare da cewa lafiarta kalau
kenan yafi santa? Wayata tayi ruri ko ban sani ba Rahma
ce wayar tafi kusa dashi don tana kan mudubi ya daga
ya duba sannan ya ajiye nazo na daga muka gaisa tace
na jiki sanyi dayawa har yanxu dai? Nace Rahma me zqi
canja ni dai ki tayani addu'a Tace insha Allah taci gaba
dama na kiranki ne in fada miki cewa na rabar da duj
niyar nan da naman kada ya lalace. Sai dqi na rage miki
kadan a gidana in kinzo sai kiyi amfani da shi Nace ki
barshi kawai Rahma ta yiwu nazo kenan sa'adatu
sulaiman ma dazu ta kirani ta fadamin cewa wai tamin
test dina da suka rage nace mata to nagode Sai dai bani
da tabbacin zanyi jarabawar Rahma tace insha Allah
zakiyi nace Allah yasa nagode ki gaida mama da shadad
baya rigima? Tace ai yaqi zama tunda ya ganni yaqi
mama nace Allah sarki to sai anjima mukayi sallama Na
dubeshi bazaka xauna ba emm......akwai abinci ya tabe
baki am okay ba zama zanyi ba ki shirya inkaiki kuga
juna da fadimana,na maimaita fadimarshi? Amma sai na
danne na miqe na fada bandaki wanka na soma shi kam
dakin yayi ta bi da kallo tare da shaqar qamshin turaren
dana turare dakin dashi tun safe idanunshi suka sauka
kan rigar baccina wadda na ninke ta kan gadona Ya
dagata ya warwareta ruwan hanta ce mai santsi kalar ta
mishi kyau zaya so ya ganta sanye a jikin hafsat Ya kai
rigar ya dorata a fuskar sa a hankali yake shaqar
qamshin ta irin wanda yasoma ji tun ranar da suka rage
mata hanya motsin qofa ne yasa shi jefar da rigar ya
kuma juya ma gadan bayatare kuma da sake hade rai.
Na zauna gaban mudubi duk da cewar kayan ne a jikina
wato da nayi wankan ban fito ba sai da na saka rigata.
Na janyo mai na soma shafawa yace wai wanka kikayi?
Ni fa ba nazo dogon zama bane Na dubeshi ya wani
tsare gida bance komai ba naci gaba da murza mai a
qafata ina yan shafe shafen su eye pend ya kuma
katseni Kada ki 6ata lkcn gurin yin wani shafe shafe don
bazaki tsorata Fadima ba a kyau
" turqashi mu hadu a kashi na "4" na qarshe"
Alhamdulillah.
Wannan shine karshen littafi na "3", godiya ta
musammam ga masoya kuma mabiyan Hausa Novel
Zaharaddeen Shomar
whatsapp 08168575100