Sashe 2
Renonta Zanyi Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
馃崱muje xuwa
[8:02am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki ~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
5鈨�
Ina xuwa gida na ajiye jakana a kofan daki duk abin dunia ya isheni nadauki buta nayi hanyar bayi Dana fito sena samu guri kusa da jakana naxauna nayi tagumi umma na kicin tahangoni tafito tace Mamana nadago afirgice tace lafiya meke damunki tana magana tana tafa huyana nace mata ba komai tace to waya bigeki nace bakowa tace tofadamin meyafaru nayi narai2 da ido nafara bata labarin meya faru seda nagama sannan tace me nake fada miki Mamana akan tsokana da rashin kunya kullun sena miki fada amma bakyaji gashi yanxu kin tafo mana Wanda bamusan waye shiba ai bansan sanda nafara kukaba sbd nakara tsorata sosai
**** **** *****
Shiko bayan yafito gida aguje ahaka yahau titi yana sharara gudu yana tafi yana kara tuno abinda yarinyar nan tamai a haka har ya iso garin kdn tafiyar daxeyi a 8hrs yamaida ta 5hrs yana kawowa gida yafarama me gadi hon da karfi se gashi yafito da sauri ya leko sannan yakoma yabude mai yako janyo mota aguje har me gadin seda yaja baya yana xuwa yayi parking motan yafito ko kullewa be tsaya yiba sbd kanshi dake axabar ciwo haka ya shiga falan ranshi a bace Momy naxaune taga andago labile basallama tajuyo Dan taga waye se kawai taganshi tatashi dasauri tana cewa son ? Yakaraso kusa da ita ya rungumeta tadagoshi tana cewa lfy kawai yafashe da kuka ya kwantar da kanshi a kafadar ta tajashi takaishi kan kujera 3cter ta xaunar dashi yabude baki a hankali yace momi kaina tatashi da sauri tadauko abinci da juice da ruwa ta ajiye agabanshi sannan tacire mai takalmi da Riga tabarshi dagashi se bes da dogon wando tamikomai abinci ya girgixa kai seta xauna agefanshi tana shafa kanshi tace sorry kaci abinci se kasha magani ka kwanta kan xe sauka tadibo a cokali tamikamai yabude bakin a hankali tasamai dakyar tasamu ya danci kadan sannan taxubamai juice ya sha Se ta dauko magani tamikamai da ruwa yasha sannan yatashi yana tangadi yafita Lamar mashayi ya huce dakinshi yabar Momy na tunanin. Meya sami Son dinta ne haka bata tafa ganinshi a wannan yanayinba kuma ina abokanan tfynshi .....
鉁�
Dan Allah amin uxuri banyi typin dayawa ba insha Allah xuwa dare xan karayin wani 馃憦馃徎馃憦馃徎馃憦馃徎馃憦馃徎
馃崱muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
6鈨�
Ummana tacemin kitashi kicire kayan makarantarnan kixo ki dauki gyada dannan kikai yar bishiya nasan yanzu antaru natashi jikina asanyaye na nufi daki nacire kayan nasaka na gd nafito har tagama jerawa nadauka nafita atsorace nafita kafin nafita seda nafara lekawa sannan nafito inatafiya ina waige sanda nakai gurin har wata ubaida taxauna min agurin to kunsan me hali baya fasa halinsa ina zuwa nariko wuyanta nace wayace kixauna mun aguri dama na lura bakin ciki kike da ciniki danake agurinnan da kyar aka rabamu sannan wani me lemo yacemata ke ubaida kinsandai wannan yarinyar ba hakurine da itaba meyasa kikesan xama mata aguri kidena kinji tace to aiba it's Kadai bace me gurin nidai nayi banxa da ita ina tuna matsalata
******* ****** ****** *****
Shiko don yana shiga daki ya haye gado bacci yadaukeshi ko sallah magrib be samu yatashi yayiba har sai kusan issha'i sannan yatashi sanda yan biyu suka dawo Momy tace karsu tasheshi yace kanshi naciwo yakwanta ..yanatashi yasauka akan gadon yashiga bandaki yayi wanka sannan ya dauro alwala yayi sallah yafito se yasamesu duk sunhadu akan dinning table shi kadai ake jira yazo shima yazauna kannanshi suka gaidashi suka me yajiki Momy ma tamai yajiki ya ansa dakyar yace ya da sauki sesuka fara cin abinci seda sukagama cin abincin sannan Momy ta tambayeshi meyasa yadawo yau ya yamutsa fuska kamar bazeyi maganaba
鉁嶐煆�
@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045鉁嶐煆�
馃崱馃崱muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
7鈨�
Ya kwashe duk abunda yafaru yabata lbr tace bansanka da kyamar talakaba amma meyasa kamata haka yace Momy wlhy tunda muka taho naganta haka kawai naji batamun ba na tsaneta Momy tace meyasa katsaneta? Dawalakin dai.......name fa Momy! Tace kode kasamo matane agarin naku yace Allah yakiyaye haba momy tayama xanso wannan kazamar yarinyar kuma Karama wacce bata wuce 10yrs ba ni mijin babbar mace ne baxan aure ko yar 20yrs ba me xansamu agunta RENANTA XANYI???? se Momy tayi murmushi tace maji magano
**** ***** ***** **** ******
Niko kullum da fargaba nake kwana ina tunanin karna tashi na haukace kokuma wasu sunxo nemana amma shuru tundaga lkc da abun yafaru nakasa mance fuskarshi a idona natashi naje gun umma nacema umma amma wannan mutumin danama rashin kunya gsky irin yan makkan nanne fa yanada kyau sosai amma kuma umma yana kama da baffana fa a hutannan nashi da kika nunamun sede shi baffana yana dariya wannan beyi umma tayi murmushi tace har yafi dahirun naki tace waneshi umma ai tunda naga wannan naga ashe shi bedama kyau .gsky masu kyau na birni
WAISHIN WACECE BASMA
Sunana na ainayi HAJARA mahaifina sunanshi malam Mamman mahaifiyata kuma sunanta Aisha na kasance ya daya tilo agurinsu dalilin da ake kirana basma naci sunan maman babanane da anakirana da mama se bayan xuwan wani abokin abbana dayazo daga kano yace adinga kirana da basma mahaifina manomine tun inakarama banfi shekara biyuba yarasu nataso dagani se ummana umma tana sona sose sbd inakama da abbana sede kuma farin umma nabiyu da tsayinta dayake ummana bafulatanace nakasan ce banajin magana ba natsoran kowa ko babbane yamun rashin kunya nakeme ga kuma tsokana kauyanmu kowa yasanni tun ina yar shekara 5 umma tasani a islamiyya gani da kokari sede ban maida hankali se wasa da tsokana tun malam nadukana har dukagaji sukakyaleni danni har nadaina tsoran duka kwanci tashi ba wuya yanx hk inada shekara 11 munyi jarabawar Shiga ajin sauka ...inada saurayi dahiru Wanda yake zuwa cirani abuja duk yawanci sa o ina anmusu aure nikaina umma tace gaji da rashin jina da dahiru yadawo xataceme yaturo ayi auran muje can mukarata duk nagirma a gd ba aure saoina duk sun haihu..niko inatajin dadi araina sbd dahiru yamun alkawarin inmunyi aure xekaini birni
鉁嶐煆�
@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045鉁嶐煆�
馃崱馃崱muje xuwaaaa馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki ~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
8鈨�
Yau su momy sun tashi da murnan dawowar me gd wato Alh hafix dazai dawo daga dubai anata girke2 da gyare 2 kowa nata kai dakawowa momy ta kwalawa yan biyu kira tace wai bakugama shiryawaba wlhy xanyi tafiyata kunsan de 12:30 xasu sauka yanxu 12:10 hassanace tafito da gyalenta a hannu tace momy gamu munfito naga duk kinfimu kosawa kikaga dadynmu takaimata duka ta kauce kingamun ja irar "ya" mijinnawa yadawo nakiyin farinciki sega hussaina tafito momy tace jekiga yayanku yafito dazun yaga bamu shiryaba kicemai gamu munfito tace to sema gashi yafito yace momy mu wuce sunkusa sauka suka tafi suna zuwa airport jirginsu nasauka mutane suka fara fitowa suta xura ido suhango dadynsu can segashi yafito hussaina ta ruga da gudu ta rungumeshi yana murmushi yacemata twincex din momy ykk momy da hassana suka kataso gunsa don yace dady sannu da dawowa daganan suka dunguma se gd suna fito daga mota nan maaikatan gd suka fara mika gaisuwa sannan yace bari yawatsa ruwa yatashi yahau sama shida momy
**** ***** ***** ***** *****
Ina cikin tafiya nadawo daga dibo ruwa akan hanyata tadawowa nahadu da ubaida me gyada tare da wani ashe yayantane tana ganina tanuna maini tace yauwa yaya garbati wannance yarinyar da rannan tabigeni a yar bishiya aiko naga sunfara tawowa kusa dani suna zuwa nima nasauke bokit
in ruwana na ajiye agefe yayanta nakarasowa ya watsamun mari aiko na tsandara ihu nace Allah ya isa tinda banmaka komiba ka bigenin aiko yasa hannu ya murdemun baki dakyar nasamu nakwace na rike yatsanshi na gannamai cizo yafara ihu naki sakinshi ubaida dake gefe tafara kaimun duka amma naki sakinshi har sedanaga kamar yatsanshi yafita a hannunshi sannan nasaki yatsan aiko ashe yatsa yakusa fita saura kadan se lilo yakeyi duk da haka banji tsoroba nadauka bokitin ruwana xangudu ubaida tarikeni aiko najuyemata ruwan ajiki duk dahaka taki sakina nadaga bokitin karfen na kwadamata akai bashiri tasakeni da hanxari na ruga da gudu se gd inacikin gudu naji anakwalamun kira ina juyawa naga dahiru senatsaya yace daga ina hk daga tuka2 nake dibo ruwa yace ina ruwan to naje tazube inayi ina kalle2 yace wai menene naga bakyacikin natsuwane nace bkm yace kawo bokitin jeki xandibo miki wani namikamai nakoma gd inshiga gd natarar da umma nazaune tace ina ruwan nace dahiru yakarba xedibo tace au yadawone nace nima yanxu nagnshi kila yau yadawo
Inacikin wannan maganar mukaji sallama umma tace jekiga wake sallama haka kamar da fada ina lekawa nadawo da gudu dan ganin maihaifin su ubaidane tare dasu ina xuwa na wuce umma nashige bayi umma nacewa lfy ko juyowa banyiba umma taji ancigaba da sallama itakuma basma bata bata amsaba shikuma se kara sallama yakeyi ba kaukautawa seta dauki hijab dinta kan kofa ta tafi taga wake sallama hk ina daga bayi najiyo salatinta nan naji cikina yamurda yafara kara qululuuuuuuuuuu......hhhhhhhhh
馃崱馃崱馃崱Muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:02am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki ~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
5鈨�
Ina xuwa gida na ajiye jakana a kofan daki duk abin dunia ya isheni nadauki buta nayi hanyar bayi Dana fito sena samu guri kusa da jakana naxauna nayi tagumi umma na kicin tahangoni tafito tace Mamana nadago afirgice tace lafiya meke damunki tana magana tana tafa huyana nace mata ba komai tace to waya bigeki nace bakowa tace tofadamin meyafaru nayi narai2 da ido nafara bata labarin meya faru seda nagama sannan tace me nake fada miki Mamana akan tsokana da rashin kunya kullun sena miki fada amma bakyaji gashi yanxu kin tafo mana Wanda bamusan waye shiba ai bansan sanda nafara kukaba sbd nakara tsorata sosai
**** **** *****
Shiko bayan yafito gida aguje ahaka yahau titi yana sharara gudu yana tafi yana kara tuno abinda yarinyar nan tamai a haka har ya iso garin kdn tafiyar daxeyi a 8hrs yamaida ta 5hrs yana kawowa gida yafarama me gadi hon da karfi se gashi yafito da sauri ya leko sannan yakoma yabude mai yako janyo mota aguje har me gadin seda yaja baya yana xuwa yayi parking motan yafito ko kullewa be tsaya yiba sbd kanshi dake axabar ciwo haka ya shiga falan ranshi a bace Momy naxaune taga andago labile basallama tajuyo Dan taga waye se kawai taganshi tatashi dasauri tana cewa son ? Yakaraso kusa da ita ya rungumeta tadagoshi tana cewa lfy kawai yafashe da kuka ya kwantar da kanshi a kafadar ta tajashi takaishi kan kujera 3cter ta xaunar dashi yabude baki a hankali yace momi kaina tatashi da sauri tadauko abinci da juice da ruwa ta ajiye agabanshi sannan tacire mai takalmi da Riga tabarshi dagashi se bes da dogon wando tamikomai abinci ya girgixa kai seta xauna agefanshi tana shafa kanshi tace sorry kaci abinci se kasha magani ka kwanta kan xe sauka tadibo a cokali tamikamai yabude bakin a hankali tasamai dakyar tasamu ya danci kadan sannan taxubamai juice ya sha Se ta dauko magani tamikamai da ruwa yasha sannan yatashi yana tangadi yafita Lamar mashayi ya huce dakinshi yabar Momy na tunanin. Meya sami Son dinta ne haka bata tafa ganinshi a wannan yanayinba kuma ina abokanan tfynshi .....
鉁�
Dan Allah amin uxuri banyi typin dayawa ba insha Allah xuwa dare xan karayin wani 馃憦馃徎馃憦馃徎馃憦馃徎馃憦馃徎
馃崱muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
6鈨�
Ummana tacemin kitashi kicire kayan makarantarnan kixo ki dauki gyada dannan kikai yar bishiya nasan yanzu antaru natashi jikina asanyaye na nufi daki nacire kayan nasaka na gd nafito har tagama jerawa nadauka nafita atsorace nafita kafin nafita seda nafara lekawa sannan nafito inatafiya ina waige sanda nakai gurin har wata ubaida taxauna min agurin to kunsan me hali baya fasa halinsa ina zuwa nariko wuyanta nace wayace kixauna mun aguri dama na lura bakin ciki kike da ciniki danake agurinnan da kyar aka rabamu sannan wani me lemo yacemata ke ubaida kinsandai wannan yarinyar ba hakurine da itaba meyasa kikesan xama mata aguri kidena kinji tace to aiba it's Kadai bace me gurin nidai nayi banxa da ita ina tuna matsalata
******* ****** ****** *****
Shiko don yana shiga daki ya haye gado bacci yadaukeshi ko sallah magrib be samu yatashi yayiba har sai kusan issha'i sannan yatashi sanda yan biyu suka dawo Momy tace karsu tasheshi yace kanshi naciwo yakwanta ..yanatashi yasauka akan gadon yashiga bandaki yayi wanka sannan ya dauro alwala yayi sallah yafito se yasamesu duk sunhadu akan dinning table shi kadai ake jira yazo shima yazauna kannanshi suka gaidashi suka me yajiki Momy ma tamai yajiki ya ansa dakyar yace ya da sauki sesuka fara cin abinci seda sukagama cin abincin sannan Momy ta tambayeshi meyasa yadawo yau ya yamutsa fuska kamar bazeyi maganaba
鉁嶐煆�
@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045鉁嶐煆�
馃崱馃崱muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
7鈨�
Ya kwashe duk abunda yafaru yabata lbr tace bansanka da kyamar talakaba amma meyasa kamata haka yace Momy wlhy tunda muka taho naganta haka kawai naji batamun ba na tsaneta Momy tace meyasa katsaneta? Dawalakin dai.......name fa Momy! Tace kode kasamo matane agarin naku yace Allah yakiyaye haba momy tayama xanso wannan kazamar yarinyar kuma Karama wacce bata wuce 10yrs ba ni mijin babbar mace ne baxan aure ko yar 20yrs ba me xansamu agunta RENANTA XANYI???? se Momy tayi murmushi tace maji magano
**** ***** ***** **** ******
Niko kullum da fargaba nake kwana ina tunanin karna tashi na haukace kokuma wasu sunxo nemana amma shuru tundaga lkc da abun yafaru nakasa mance fuskarshi a idona natashi naje gun umma nacema umma amma wannan mutumin danama rashin kunya gsky irin yan makkan nanne fa yanada kyau sosai amma kuma umma yana kama da baffana fa a hutannan nashi da kika nunamun sede shi baffana yana dariya wannan beyi umma tayi murmushi tace har yafi dahirun naki tace waneshi umma ai tunda naga wannan naga ashe shi bedama kyau .gsky masu kyau na birni
WAISHIN WACECE BASMA
Sunana na ainayi HAJARA mahaifina sunanshi malam Mamman mahaifiyata kuma sunanta Aisha na kasance ya daya tilo agurinsu dalilin da ake kirana basma naci sunan maman babanane da anakirana da mama se bayan xuwan wani abokin abbana dayazo daga kano yace adinga kirana da basma mahaifina manomine tun inakarama banfi shekara biyuba yarasu nataso dagani se ummana umma tana sona sose sbd inakama da abbana sede kuma farin umma nabiyu da tsayinta dayake ummana bafulatanace nakasan ce banajin magana ba natsoran kowa ko babbane yamun rashin kunya nakeme ga kuma tsokana kauyanmu kowa yasanni tun ina yar shekara 5 umma tasani a islamiyya gani da kokari sede ban maida hankali se wasa da tsokana tun malam nadukana har dukagaji sukakyaleni danni har nadaina tsoran duka kwanci tashi ba wuya yanx hk inada shekara 11 munyi jarabawar Shiga ajin sauka ...inada saurayi dahiru Wanda yake zuwa cirani abuja duk yawanci sa o ina anmusu aure nikaina umma tace gaji da rashin jina da dahiru yadawo xataceme yaturo ayi auran muje can mukarata duk nagirma a gd ba aure saoina duk sun haihu..niko inatajin dadi araina sbd dahiru yamun alkawarin inmunyi aure xekaini birni
鉁嶐煆�
@$m鈧偓楼 08034906127
H@j@r 08031363045鉁嶐煆�
馃崱馃崱muje xuwaaaa馃槣馃槣馃槣馃槣
[8:03am, 5/1/2016] Nadear S. Tafida: 馃崱馃崱H@j@r馃崱馃崱
馃崱Renanki ~xanyi馃崱
馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱馃崱
8鈨�
Yau su momy sun tashi da murnan dawowar me gd wato Alh hafix dazai dawo daga dubai anata girke2 da gyare 2 kowa nata kai dakawowa momy ta kwalawa yan biyu kira tace wai bakugama shiryawaba wlhy xanyi tafiyata kunsan de 12:30 xasu sauka yanxu 12:10 hassanace tafito da gyalenta a hannu tace momy gamu munfito naga duk kinfimu kosawa kikaga dadynmu takaimata duka ta kauce kingamun ja irar "ya" mijinnawa yadawo nakiyin farinciki sega hussaina tafito momy tace jekiga yayanku yafito dazun yaga bamu shiryaba kicemai gamu munfito tace to sema gashi yafito yace momy mu wuce sunkusa sauka suka tafi suna zuwa airport jirginsu nasauka mutane suka fara fitowa suta xura ido suhango dadynsu can segashi yafito hussaina ta ruga da gudu ta rungumeshi yana murmushi yacemata twincex din momy ykk momy da hassana suka kataso gunsa don yace dady sannu da dawowa daganan suka dunguma se gd suna fito daga mota nan maaikatan gd suka fara mika gaisuwa sannan yace bari yawatsa ruwa yatashi yahau sama shida momy
**** ***** ***** ***** *****
Ina cikin tafiya nadawo daga dibo ruwa akan hanyata tadawowa nahadu da ubaida me gyada tare da wani ashe yayantane tana ganina tanuna maini tace yauwa yaya garbati wannance yarinyar da rannan tabigeni a yar bishiya aiko naga sunfara tawowa kusa dani suna zuwa nima nasauke bokit
in ruwana na ajiye agefe yayanta nakarasowa ya watsamun mari aiko na tsandara ihu nace Allah ya isa tinda banmaka komiba ka bigenin aiko yasa hannu ya murdemun baki dakyar nasamu nakwace na rike yatsanshi na gannamai cizo yafara ihu naki sakinshi ubaida dake gefe tafara kaimun duka amma naki sakinshi har sedanaga kamar yatsanshi yafita a hannunshi sannan nasaki yatsan aiko ashe yatsa yakusa fita saura kadan se lilo yakeyi duk da haka banji tsoroba nadauka bokitin ruwana xangudu ubaida tarikeni aiko najuyemata ruwan ajiki duk dahaka taki sakina nadaga bokitin karfen na kwadamata akai bashiri tasakeni da hanxari na ruga da gudu se gd inacikin gudu naji anakwalamun kira ina juyawa naga dahiru senatsaya yace daga ina hk daga tuka2 nake dibo ruwa yace ina ruwan to naje tazube inayi ina kalle2 yace wai menene naga bakyacikin natsuwane nace bkm yace kawo bokitin jeki xandibo miki wani namikamai nakoma gd inshiga gd natarar da umma nazaune tace ina ruwan nace dahiru yakarba xedibo tace au yadawone nace nima yanxu nagnshi kila yau yadawo
Inacikin wannan maganar mukaji sallama umma tace jekiga wake sallama haka kamar da fada ina lekawa nadawo da gudu dan ganin maihaifin su ubaidane tare dasu ina xuwa na wuce umma nashige bayi umma nacewa lfy ko juyowa banyiba umma taji ancigaba da sallama itakuma basma bata bata amsaba shikuma se kara sallama yakeyi ba kaukautawa seta dauki hijab dinta kan kofa ta tafi taga wake sallama hk ina daga bayi najiyo salatinta nan naji cikina yamurda yafara kara qululuuuuuuuuuu......hhhhhhhhh
馃崱馃崱馃崱Muje xuwa馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣馃槣