Sashe 5
Ni Da Aminiyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shikam Abdul kullum saiyazo wajan fareeda hira amma abayan layinsu suke hirar a soron gidan k'anin babanta'' wannan yasa sopy bata tab'a ganinsuba, ko wani d'an anguwar bare akawo mata gulma.
Bayan tafiyar fareeda ma saita nufi inda suke had'uwa da Abdul, dan tasan yana can yana jiranta,, aiko kamar yanda tai tunani yana can zaune yana jiranta,,Tashiga soron da sallama, tazauna kusada Abdul ayya my love! Kayi hak'uri dan ALLAH nabarka kai kad'ai,, Abdul yay mata hararar wasa dama k'yace haka tunda kin barni ni kad'ai tun d'azu nake zaune anan yafad'a yana kallon agogon hannunsa.
"" kayi hak'uri dan ALLAH ina wajen mutuniyar ka, dan ta tada hankalinta saboda rashin ganinka,, ya yatsine fuska wacece kuma mutuniyata?? Fareeda tayi dariya kana da wata mutuni bayan sopy?? Ya harareta mutuniyar ki dai dan dama tare naganku, gashi kuma nabarku tare,, dan hakama kibar had'ani da ita.
Fareeda tad'an zaro ido waje tofa har lamarin yakai haka?? Abdul yace" aii yama wuce haka,, kinga nibama wannan ne agabanaba,, akwai abinda yakawoni.
"" fareeda tagyara zama to miye ketafe dakai my love!! Ya shafa sumar kansa fareeda akwai matsalafa! Matsala kuma wace irin matsala!!! Fareeda babana yak'i yarda da batun aurenmu dan yace bazai zama k'aramin murum ba,, bayan ankai kud'in aurena da safiyya yanzu kuma nace wata nakeso ba itaba,, wlhy nayi iya bakin k'ok'arina danya fahimta amma ina yamak'i saurarena.
Fareeda tai shiru tana tunani, zuwa can taja ajiyar zuciya, takuma gyara zama my love! to idan abba yak'i ita kuma ummafa??
Yaja ajiyar zuciya ita umma dama batada matsala, dan duk abinda nakeso itama tana sonshi kinsan ni d'an gatantane,, kodana fad'a mata catayi ALLAH ya zab'a mana abinda yafi alkairi.
Fareeda ta lankwasa yatsun hannunta sukai k'ara tace" karka damu my love! Shima abban zai yarda da buk'atarka.
Abdul yace" ta halin k'ak'a zai yarda abbana yanada taurin kai fareeda.
Fareeda tai murmushi karka damu kabar komai ahannuna wannan aikinane.
Yace" to shikenan,, fareeda tace" saidai matsala d'aya ke damuna,, yay saurin cewa wace matsala kuma?? Tace" matsalar sopy mana, tana cikin damuwar rashin ganinka yanzu haka saida nai mata k'arya sannan ta kwantar da hankalinta.
Banason dukkan al'amarin aurena yashafi gidansu sopy bare harta zargi wani abu, nafi son kozata san hakan to yazamto an d'aura aurenmu,, alokacin kome zai faru yafaru tunda an d'aura nasan daga baya kowa zai hak'ura yabarmu. Abdul yace" ke nifa ayanda nake jina bana tsoron kowa yasan sirrin zuciyata harda safiyya kuma aciki.
Fareeda ta girgiza kai A'a my love!! Nikam bana fatan faruwar hakan,, har yanzu zuciyata da ruhina suna k'aunar safiyya, bakuma nason abinda zai cutar da k'awancen mu,, kuma bana son ka k'ub'cemin yanzu,, dolene mu dai daita tafiyar mu domin kawcema b'acinran sopy.
Yace" to ta yaya?? Tace" kawo kunnanka kaji,, yamik'a mata kunne ta fad'a masa,, yad'aga kafad'a tareda tab'e baki idan kina ganin hakan zai kwantar miki da hankali sai nayi.
Tace" eh my love! Hakan zai sakani farin ciki,, ya murmisa to babu damuwa nibari na wuce sai da daddaren zaki ganni nazo.
To shikenan suka mik'e tare yanufi gida ita kuma tashiga gidan k'anin babanta domin gaishesu.
KIRA:- kai jama'a cin amana bashida k'yau yanzu idan kaine ko kece haka ta kasance dake kamar yanda take shirin kasan cewa da safiyya dan ALLAH yazakiji?? babu cin amana mai ciwo kamar irin ta wanda kafi k'auna ko ka amince dashi ka yarda dashi,, irin wannan cin amanar yafi zafi da ciwo,, yafi karya zuciya da bak'in ciki,, amana abune mai girma dan tana d'aya daga cikin alamomin MUNAFIKI, akwai irinsu fareeda da dama acikin al'umma,, samari da 'yammata, k'awa da k'awa, aboki da aboki,, masu aikata cin amana,, wad'anda suka maida cin amana bakomaiba acikin laififfikan duniya,, to "UBANGIJI ALLAH" ya shirya zukatanmu ka ganar damu gsky. Amin ya "RABBI"
Ku biyoni danjin yanda zata kasance....................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 10~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💕
🔶🔸🔟🔸🔶
...............Da daddare Abdul ya aiko kiran sopy,, cikin zumud'i tasaka hijjab tafita,, inna ta girgiza kai tana fad'in yaran zamani basu san kunyaba dai.
Inda suka saba zama ta iskeshi zaune, saidai fuskarsa babu walwala tak'arasa gareshi,, Assalamu alaika ya habibina,, yad'an kalleta batare daya amsaba, ya maida kansa kan waya.
" tazauna inda tasaba zama sai kuma jikinta yafara sanyi,, tace" habibina ina yini ?? Ykk? Ya kwana biyu?? Wlhy nayi missing d'inka."
Yad'ago yana kallonta "k" irin wannan surutu haka bakinki baya gajiya?? Cikin mamaki sopy take kallonsa danjin furicin bakinsa,, ta daure tace" habibina miye matsalarka??
Yad'an yatsine fuska yana bin jikinsa da kallo,, sai kuma yakalleta "k" anaki tunanin minene matsalar ABDALLAHI ?? tad'anja numfashi habibina inda nasani aii bazan tanbayekaba sai kawai na fara maganinta.
"" yace to banida wata matsala nikam.........kafin yarufe baki fareeda ta k'araso tana tafa hannaye,, suduka suka maida kallonsu gareta, dan danan fuskar Abdul ta sauya zuwa farinciki,, yace" sannu da zuwa m....... saikuma yayi shiru daya tuna gaban wadda yake, fareeda tak'araso tazauna kusada sopy tana fad'in yaudai sai abarmu muhuta ga habibi yazo.
Sopy tad'an rankwashi kanta ALLAH fareeda kinga gurin barcina,, Abdul ya tuntsure da dariya wadda shima kansa baisan tamiye ba,, suduka suka bishi da kallo,, sopy tace" my sister kinga habibi ko tunda yazofa yak'i wani sakin jiki dani tamkar surukarsa ko mak'iyyarsa,, saifa da kikazo yay dariya.
" fareeda ta tuntsure da dariya,, aidama tunda nazo dole film d'in ya k'are,, inba hakaba yasan zan tona,, dama yace" idan yazo gunki zai canja miki dan yaga ko kin damu dashi?? Sopy tad'an harari Abdul kai habibina ALLAH kad'auki hakkina,, yay murmushi wanda saida fareeda ta k'yafta masa ido yayishi,, yace" tokiyi hak'uri bazan sakeba kinji,, nan dai suka cigaba da hira,, mafi yawan hirar fareeda ce ke control d'in Abdul idan zai kauce hanya,, dan idan sopy tayi magana saikaga yaji haushi sai fareedan tayi saurin gyara masa,, da hakadai akai firar kowa ya kama gabansa,, badan hirar tayima sopy dad'iba.
Haka rayuwa taci gaba da gudu da sauri,, su sopy suna zuwa makaranta,, kuma k'awancen su natafiya kamar da yanda yake,, sai dai fareeda tana cin dunduniyar sopy batareda sopyn ta fargaba,, domin tayarda da fareeda d'ari bisa d'ari.
Abdul kuwa yanzu ba kullum yake zuwa gidansu ba, saima ya had'a kwana hud'u biyar bai zoba,, sai idan fareeda ta matsa masa da magiya sannan yazo,, wannan lamarin ne yasaka sopy cikin matuk'ar damuwa, ga exam tana gabatosu, ga damuwa ta hanata maida hankali akan karatun,, duk k'arshen sati uncle kabeer saiyazo yayi musu bitar karatu amma ya lura kwata kwata sopy bata fahimta,, ya tsareta da tambayoyi tace masa babu abinda ke damunta,, daya kula bazata sanar dashi damuwartaba sai kawai yakoma lallashinta damata nasiha.
Ahankali inna tafara fahimtar matsalar sopy,, inna takira sopy ta tsareta saita fad'a mata abinda ke damunta,, harta rame haka sai tsawo kamar daren sallah,, sopy bata b'oyema inna komaiba ta fad'i damuwarta,, inna ta rarrasheta da alk'awarin tayata da addu'a.
"Ana cikin haka suka fara (S,S,C,E exam) d'insu saidai akwai matsala dan gsky sopy bata wani k'ok'ari,, gashi tasan abubuwa dayawa a exam d'in sai takan kasa rubuta komai akan takardar,, wani sa'in ma haka take fitowa bata rubuta komaiba,, dahaka suka gama rubuta (WAEC) suka fara (NECO) ba laifi Sopy tad'anyi k'ok'ari a neco amma bawani nakuzo ku ganiba,, to sopy ALLAH yabawa mai rabo sa'a dai kawai za'ace.
Suna cikin exam akakai kud'in auren Abdul gidansu fareeda,, sopy tayi matuk'ar farin ciki , dan bata san wa fareedan zata auraba,, dukda kullum tana nacin son ganin gwanin fareedar, amma sai tace" mata karta damu zata sansa aranar d'aurin aure,, danshi ba mazaunin kano bane,, ALLAH sarki safiyya itakam ta yarda mijin da fareedan zata aura bad'an kano bane.
"" dukda har yanzu matsalar rashin zuwan Abdul wajen sopy yana matuk'ar damunta,, amma yanzu takan d'an rage nuna damuwarta agaban mutane dan bata son inna tashiga damuwa akanta, sai idan tashiga d'akine takeshan kukanta, gashi kuma bata iya wani barcin kirki, ALLAH sarki sopy "SO" yanada zafi, musamman ma lokacin da wanda kakeso ke neman kufce maka.
To MASHA ALLAH su sopy sun gama exam, sun shiga kacaniyar shirin bikin fareeda daya rage saura sati biyu,, dan haka yanzu basuda wani lokacin kansu,, amma duk dahaka sopy bata harbo jirgin fareeda da Abdul ba,, dan tuna nintama baitab'a waigawa inda sukeba, bare harta zargesu.
Biki ya kankama sosai, dan jibi d'aurin aure yau kuma kamu,, agidan aunty zainab yayar fareeda suke zaune itama annan rijiyar lemon take, saidai akwai d'annisa tsakaninsu,, suna gidan anata hira da barkwanci irinna k'awaye,, sopy tamik'e tana fad'in kaini barinaje farkon layinnan na siyo gyad'a dafaffa, dan tunda zamu shigo naganta wlhy,, ko akwai mai zuwane???
Kowa yace A'a, fareeda ta mik'e kinga bar 'yan iska K'AWATA muje narakaki, kuma wlhy ko munsiyo babu maicinta,, fareeda taja hannun sopy suka fita.
"Suna cikin tfy sopy tace'' sister kinga habibina ko har yanzu baizoba tun wancan satin gashi nima inason muyi maganar aurenmu,, dan nasan kina tfy zan tsani anguwar wlhy.
Fareeda tadafata karki damu sister kibari yau idan munkoma gida saimuje wajensa.
" sopy tace" toshikenan sister amma wlhy lamarin nan na Abdul yafara isata............tai shiru domin hango Abdul ya doso layin.
Fareeda tace" yaya dai naji kinyi shiru?? Da hannu sopy tanunama fareeda Abdul! Gaban fareeda yay matuk'ar fad'uwa shikuma wannan daga ina?? Fareeda ta fad'a a zuciyarta.
Tofa masu karatun k'a k'a rak'a k'ak'a kudai biyoni muji mizai farune??? .....................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 11~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM 💕
🔶🔸1⃣1⃣🔸🔶
Bayan tafiyar fareeda ma saita nufi inda suke had'uwa da Abdul, dan tasan yana can yana jiranta,, aiko kamar yanda tai tunani yana can zaune yana jiranta,,Tashiga soron da sallama, tazauna kusada Abdul ayya my love! Kayi hak'uri dan ALLAH nabarka kai kad'ai,, Abdul yay mata hararar wasa dama k'yace haka tunda kin barni ni kad'ai tun d'azu nake zaune anan yafad'a yana kallon agogon hannunsa.
"" kayi hak'uri dan ALLAH ina wajen mutuniyar ka, dan ta tada hankalinta saboda rashin ganinka,, ya yatsine fuska wacece kuma mutuniyata?? Fareeda tayi dariya kana da wata mutuni bayan sopy?? Ya harareta mutuniyar ki dai dan dama tare naganku, gashi kuma nabarku tare,, dan hakama kibar had'ani da ita.
Fareeda tad'an zaro ido waje tofa har lamarin yakai haka?? Abdul yace" aii yama wuce haka,, kinga nibama wannan ne agabanaba,, akwai abinda yakawoni.
"" fareeda tagyara zama to miye ketafe dakai my love!! Ya shafa sumar kansa fareeda akwai matsalafa! Matsala kuma wace irin matsala!!! Fareeda babana yak'i yarda da batun aurenmu dan yace bazai zama k'aramin murum ba,, bayan ankai kud'in aurena da safiyya yanzu kuma nace wata nakeso ba itaba,, wlhy nayi iya bakin k'ok'arina danya fahimta amma ina yamak'i saurarena.
Fareeda tai shiru tana tunani, zuwa can taja ajiyar zuciya, takuma gyara zama my love! to idan abba yak'i ita kuma ummafa??
Yaja ajiyar zuciya ita umma dama batada matsala, dan duk abinda nakeso itama tana sonshi kinsan ni d'an gatantane,, kodana fad'a mata catayi ALLAH ya zab'a mana abinda yafi alkairi.
Fareeda ta lankwasa yatsun hannunta sukai k'ara tace" karka damu my love! Shima abban zai yarda da buk'atarka.
Abdul yace" ta halin k'ak'a zai yarda abbana yanada taurin kai fareeda.
Fareeda tai murmushi karka damu kabar komai ahannuna wannan aikinane.
Yace" to shikenan,, fareeda tace" saidai matsala d'aya ke damuna,, yay saurin cewa wace matsala kuma?? Tace" matsalar sopy mana, tana cikin damuwar rashin ganinka yanzu haka saida nai mata k'arya sannan ta kwantar da hankalinta.
Banason dukkan al'amarin aurena yashafi gidansu sopy bare harta zargi wani abu, nafi son kozata san hakan to yazamto an d'aura aurenmu,, alokacin kome zai faru yafaru tunda an d'aura nasan daga baya kowa zai hak'ura yabarmu. Abdul yace" ke nifa ayanda nake jina bana tsoron kowa yasan sirrin zuciyata harda safiyya kuma aciki.
Fareeda ta girgiza kai A'a my love!! Nikam bana fatan faruwar hakan,, har yanzu zuciyata da ruhina suna k'aunar safiyya, bakuma nason abinda zai cutar da k'awancen mu,, kuma bana son ka k'ub'cemin yanzu,, dolene mu dai daita tafiyar mu domin kawcema b'acinran sopy.
Yace" to ta yaya?? Tace" kawo kunnanka kaji,, yamik'a mata kunne ta fad'a masa,, yad'aga kafad'a tareda tab'e baki idan kina ganin hakan zai kwantar miki da hankali sai nayi.
Tace" eh my love! Hakan zai sakani farin ciki,, ya murmisa to babu damuwa nibari na wuce sai da daddaren zaki ganni nazo.
To shikenan suka mik'e tare yanufi gida ita kuma tashiga gidan k'anin babanta domin gaishesu.
KIRA:- kai jama'a cin amana bashida k'yau yanzu idan kaine ko kece haka ta kasance dake kamar yanda take shirin kasan cewa da safiyya dan ALLAH yazakiji?? babu cin amana mai ciwo kamar irin ta wanda kafi k'auna ko ka amince dashi ka yarda dashi,, irin wannan cin amanar yafi zafi da ciwo,, yafi karya zuciya da bak'in ciki,, amana abune mai girma dan tana d'aya daga cikin alamomin MUNAFIKI, akwai irinsu fareeda da dama acikin al'umma,, samari da 'yammata, k'awa da k'awa, aboki da aboki,, masu aikata cin amana,, wad'anda suka maida cin amana bakomaiba acikin laififfikan duniya,, to "UBANGIJI ALLAH" ya shirya zukatanmu ka ganar damu gsky. Amin ya "RABBI"
Ku biyoni danjin yanda zata kasance....................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 10~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM💕
🔶🔸🔟🔸🔶
...............Da daddare Abdul ya aiko kiran sopy,, cikin zumud'i tasaka hijjab tafita,, inna ta girgiza kai tana fad'in yaran zamani basu san kunyaba dai.
Inda suka saba zama ta iskeshi zaune, saidai fuskarsa babu walwala tak'arasa gareshi,, Assalamu alaika ya habibina,, yad'an kalleta batare daya amsaba, ya maida kansa kan waya.
" tazauna inda tasaba zama sai kuma jikinta yafara sanyi,, tace" habibina ina yini ?? Ykk? Ya kwana biyu?? Wlhy nayi missing d'inka."
Yad'ago yana kallonta "k" irin wannan surutu haka bakinki baya gajiya?? Cikin mamaki sopy take kallonsa danjin furicin bakinsa,, ta daure tace" habibina miye matsalarka??
Yad'an yatsine fuska yana bin jikinsa da kallo,, sai kuma yakalleta "k" anaki tunanin minene matsalar ABDALLAHI ?? tad'anja numfashi habibina inda nasani aii bazan tanbayekaba sai kawai na fara maganinta.
"" yace to banida wata matsala nikam.........kafin yarufe baki fareeda ta k'araso tana tafa hannaye,, suduka suka maida kallonsu gareta, dan danan fuskar Abdul ta sauya zuwa farinciki,, yace" sannu da zuwa m....... saikuma yayi shiru daya tuna gaban wadda yake, fareeda tak'araso tazauna kusada sopy tana fad'in yaudai sai abarmu muhuta ga habibi yazo.
Sopy tad'an rankwashi kanta ALLAH fareeda kinga gurin barcina,, Abdul ya tuntsure da dariya wadda shima kansa baisan tamiye ba,, suduka suka bishi da kallo,, sopy tace" my sister kinga habibi ko tunda yazofa yak'i wani sakin jiki dani tamkar surukarsa ko mak'iyyarsa,, saifa da kikazo yay dariya.
" fareeda ta tuntsure da dariya,, aidama tunda nazo dole film d'in ya k'are,, inba hakaba yasan zan tona,, dama yace" idan yazo gunki zai canja miki dan yaga ko kin damu dashi?? Sopy tad'an harari Abdul kai habibina ALLAH kad'auki hakkina,, yay murmushi wanda saida fareeda ta k'yafta masa ido yayishi,, yace" tokiyi hak'uri bazan sakeba kinji,, nan dai suka cigaba da hira,, mafi yawan hirar fareeda ce ke control d'in Abdul idan zai kauce hanya,, dan idan sopy tayi magana saikaga yaji haushi sai fareedan tayi saurin gyara masa,, da hakadai akai firar kowa ya kama gabansa,, badan hirar tayima sopy dad'iba.
Haka rayuwa taci gaba da gudu da sauri,, su sopy suna zuwa makaranta,, kuma k'awancen su natafiya kamar da yanda yake,, sai dai fareeda tana cin dunduniyar sopy batareda sopyn ta fargaba,, domin tayarda da fareeda d'ari bisa d'ari.
Abdul kuwa yanzu ba kullum yake zuwa gidansu ba, saima ya had'a kwana hud'u biyar bai zoba,, sai idan fareeda ta matsa masa da magiya sannan yazo,, wannan lamarin ne yasaka sopy cikin matuk'ar damuwa, ga exam tana gabatosu, ga damuwa ta hanata maida hankali akan karatun,, duk k'arshen sati uncle kabeer saiyazo yayi musu bitar karatu amma ya lura kwata kwata sopy bata fahimta,, ya tsareta da tambayoyi tace masa babu abinda ke damunta,, daya kula bazata sanar dashi damuwartaba sai kawai yakoma lallashinta damata nasiha.
Ahankali inna tafara fahimtar matsalar sopy,, inna takira sopy ta tsareta saita fad'a mata abinda ke damunta,, harta rame haka sai tsawo kamar daren sallah,, sopy bata b'oyema inna komaiba ta fad'i damuwarta,, inna ta rarrasheta da alk'awarin tayata da addu'a.
"Ana cikin haka suka fara (S,S,C,E exam) d'insu saidai akwai matsala dan gsky sopy bata wani k'ok'ari,, gashi tasan abubuwa dayawa a exam d'in sai takan kasa rubuta komai akan takardar,, wani sa'in ma haka take fitowa bata rubuta komaiba,, dahaka suka gama rubuta (WAEC) suka fara (NECO) ba laifi Sopy tad'anyi k'ok'ari a neco amma bawani nakuzo ku ganiba,, to sopy ALLAH yabawa mai rabo sa'a dai kawai za'ace.
Suna cikin exam akakai kud'in auren Abdul gidansu fareeda,, sopy tayi matuk'ar farin ciki , dan bata san wa fareedan zata auraba,, dukda kullum tana nacin son ganin gwanin fareedar, amma sai tace" mata karta damu zata sansa aranar d'aurin aure,, danshi ba mazaunin kano bane,, ALLAH sarki safiyya itakam ta yarda mijin da fareedan zata aura bad'an kano bane.
"" dukda har yanzu matsalar rashin zuwan Abdul wajen sopy yana matuk'ar damunta,, amma yanzu takan d'an rage nuna damuwarta agaban mutane dan bata son inna tashiga damuwa akanta, sai idan tashiga d'akine takeshan kukanta, gashi kuma bata iya wani barcin kirki, ALLAH sarki sopy "SO" yanada zafi, musamman ma lokacin da wanda kakeso ke neman kufce maka.
To MASHA ALLAH su sopy sun gama exam, sun shiga kacaniyar shirin bikin fareeda daya rage saura sati biyu,, dan haka yanzu basuda wani lokacin kansu,, amma duk dahaka sopy bata harbo jirgin fareeda da Abdul ba,, dan tuna nintama baitab'a waigawa inda sukeba, bare harta zargesu.
Biki ya kankama sosai, dan jibi d'aurin aure yau kuma kamu,, agidan aunty zainab yayar fareeda suke zaune itama annan rijiyar lemon take, saidai akwai d'annisa tsakaninsu,, suna gidan anata hira da barkwanci irinna k'awaye,, sopy tamik'e tana fad'in kaini barinaje farkon layinnan na siyo gyad'a dafaffa, dan tunda zamu shigo naganta wlhy,, ko akwai mai zuwane???
Kowa yace A'a, fareeda ta mik'e kinga bar 'yan iska K'AWATA muje narakaki, kuma wlhy ko munsiyo babu maicinta,, fareeda taja hannun sopy suka fita.
"Suna cikin tfy sopy tace'' sister kinga habibina ko har yanzu baizoba tun wancan satin gashi nima inason muyi maganar aurenmu,, dan nasan kina tfy zan tsani anguwar wlhy.
Fareeda tadafata karki damu sister kibari yau idan munkoma gida saimuje wajensa.
" sopy tace" toshikenan sister amma wlhy lamarin nan na Abdul yafara isata............tai shiru domin hango Abdul ya doso layin.
Fareeda tace" yaya dai naji kinyi shiru?? Da hannu sopy tanunama fareeda Abdul! Gaban fareeda yay matuk'ar fad'uwa shikuma wannan daga ina?? Fareeda ta fad'a a zuciyarta.
Tofa masu karatun k'a k'a rak'a k'ak'a kudai biyoni muji mizai farune??? .....................✍🏻
💕Bily💕
💕💕Mrs Abdus'salam💕💕💕
💕I LOVE YOU MY FAN's💕💕
💕
[12/19, 7:24 PM] mrs bilkisu: 11~October ~2016
🔷🔹NI DA K'AWATA 🔹🔷
NA BILKISA IBRAHIM 💕
🔶🔸1⃣1⃣🔸🔶